< Luka 9 >
1 Ya kira almajiransa goma sha biyu, ya ba su iko su fitar da kowanne irin aljani, su kuma warkar da cututtuka daga mutane.
Nabhabhilikila amwi abheigisibhwa bhaye ekumi na bhahili, nabhayana obhutulo no bhuinga ingulu ya amasambwa gona nokuosha amalwaye.
2 Ya aike su, su yi wa'azin mulkin Allah, su kuma warkar da marasa lafiya.
Nabhatuma wagende okulasha obhukama bhwa Nyamuanga nokuosha abhalwaye.
3 Ya ce masu, “Kada ku dauki komi tare da ku domin wannan tafiya. Kada ku dauki sanda, ko jakar matafiyi, ko gurasa, ko kudi - Kada ma ku dauki taguwa biyu.
Nabhabhwila ati, “mwasiga okugega chonachona mulugendolwemwe nolwo insimbo, nolwo omufuko, nolwo omukate, nolwo jimpilya, mwasiga nolwo okugega jinkanju ebhili.
4 Dukan gidan da ku ka shiga, ku zauna a gidan har zuwa lokacin da za ku tafi daga wannan yankin.
Omusi gwonagwona gunu mwakengilemo, mwikalao kukingila mwakasokeo ao.
5 Dukan wadanda ba su marabce ku ba, sa'adda ku ke barin wannan gari, ku karkabe kurar kafufunku a matsayin shaida a kansu.”
Bhanu bhatalibhalamila, mkasokamo mumusi ogwo, mukunkumule oluteli okusoka kumagulu gemwe mukole kutyo ingulu yo obhubhambasi bhwemwe ingulu yebhwe.”
6 Daga nan sai almajiran suka tafi zuwa cikin kauyuka, suka yi ta shelar bishara, su na warkar da mutane a ko'ina.
Nibhasokao nibhagenda okulabha mubhijiji, nibhalashaga omusango gwekisi nokuosha abhanu bhuli lubhala
7 Ana nan Hirudus, mai mulki, ya ji labarin dukan abubuwan da su ke faruwa. Ya yi mamaki saboda wadansu mutane suna cewa Yahaya mai yin Baftisma ne ya sake dawowa da ransa.
Mbe omukama Herode aliga nongwa ganu galiga nigakolekana nanyasibhwa muno, kulwokubha abhandi bhaikaga ati Yoana Omubhatija asurukile okusoka mubhafuye,
8 Wadansu kuma suna cewa, annabi Iliya ne ya sake bayyana, wadansu kuma suna cewa daya daga cikin annabawa na da can ne ya sake bayyana da rai.
abhandi ati Elia ejile, na abhandi ati oumwi mubhalagi bha kala asurukile lindi okusoka mubhafu.
9 Hirudus ya ce, “Ba zai yiwu Yahaya ne ba, domin na datse masa kai. To, wanene wannan da ni ke jin wadannan abubuwa a kansa?” Daga nan sai ya cigaba da neman hanyar da zai ga Yesu.
Herode naika ati, “nachinjile Yoana, Nawe si niga unu enungwa amagambo gaye? Mbe Yoana nalondaga injila eyokumulola Yesu.
10 Sa'adda manzannin suka dawo daga tafiyarsu, suka gaya wa Yesu dukan abubuwan da suka yi. Daga nan sai ya dauke su domin su tafi tare da shi zuwa garin Baitsaida.
Bhejile bhasubha bhanu bhaliga bhatumilwe, nibhamubhwila bhuli chinu echo bakolele. Nabhagega bhona, nibhagenda mumusi gunu gwatogwaga Betisaida.
11 Amma sa'adda taron suka ji inda Yesu ya tafi, sai suka bi shi can. Ya marabce su ya yi masu jawabi a kan mulkin Allah, kuma ya warkar da wadanda su ke bukatar warkarwa.
Nawe liijo nilyungwa ati asokao nibhamulubha, nabhakumilila, na naloma nabho ingulu yo obhukama bhwa Nyamuanga, naosha bhanu bhaliga nibhakena okuosibhwa.
12 Da yake yamma ta fara yi, sai almajiransa goma sha biyu suka zo suka ce da shi, “Idan ka yarda ka sallami wannan babban taron mutane dominsu shiga cikin kauyuka, da ke kewaye da gonaki, dominsu sami abinci da wuraren da za su kwana, da yake mu na nan a wurin da ba kowa.”
Lisubha niliwako, na Jintumwa ekumi ne bhili nibhamujako nibhamubhwila ati, “Nyalambula liijo bhagende mubhijiji bhyayei na mumusi bhaje okufung'ama nokulonda ebhilyo, kulwokubha anu chili ni chalo cha ibala.”
13 Amma sai ya ce da su, “Ku ba su abin da za su ci.” Suka amsa masa, “Dukan abin da muke da shi shine, 'Yan dunkulen gurasa biyar da 'yan kifaye guda biyu, ba za mu iya zuwa mu sawo abincin da zai ishi mutanen nan su duka ba.”
Nawe nabhabhwila ati, “Mubhayane ebhilyo bhalye.” Nibhaika ati, “Chitali nabhyo tali bhilio bhibhala bhitanu ebhye mikate na nswi ebhili, nawe chakajiye okugula ebhilyo bhyaliijo lya abhanu bhanu.”
14 Mutanen da suke wurin sun kai kimanin mazaje dubu biyar. Sai Yesu ya ce da almajiran, “Ku ce da mutanen su zauna kungiya-kungiya, mutane hamsin a kowacce kungiya.”
Mbe bhaliga bhalio ao abhalume bhiumbi bhitanu. Nabhwila abheigisibhwa bhaye, “mubheyanje ansi mkole jingobho ja bhanu makumi gatanu tanu.”
15 Sai almajiran suka yi haka, dukan mutanen suka zauna.
Kulwejo nibhakola kutyo, abhanu nibheyanja ansi.
16 Ya dauki dunkulen gurasan guda biyar, da kifin guda biyu, yana dubawa zuwa sama ya albakarce su, sa'annan ya gutsuttsura, ya ba almajiran domin su rarraba wa mutane.
Mbe nagega emikate etanu na jinswi ebhili nalola ingulu, nasima, najibhutulanya bhibhala, nabhayana abheigisibhwa bhaye koleleki bhaligabhile liijo.
17 Dukansu suka ci kowa ya koshi. Daga nan almajiran suka tattara sauran abin da ya rage, har kwanduna goma sha biyu suka cika!
Nibhalya bhona nibheguta, nibhakofya ebhibhala bhyo obhusigala nibhejusha ebhibho ekumi na bhibhili.
18 Wata rana Yesu yana yin addu'a shi kadai, sai almajiransa suka zo sai ya tambaye su, “Wa mutane suke cewa da ni?”
Mbe nijibha kutiya, Yesu aliga nasabha ebhisile ali na abheigisibhwa bhaye, nabhabhusha naika ati, “abhanu abhaika ati anye nanyega?”
19 Suka amsa, “Wadansu suna cewa, Yahaya mai yin Baftisma, wadansu suna cewa kai annabi Iliya ne, har yanzu wadansu suna cewa kai wani cikin annabawa na da can ne ya dawo da rai.”
Nibhasubhya, nibhaika ati, “Yoana Omubhatija, Nawe abhandi abhaika ni Eliya, abhandi abhaika ni umwi was abhalagi we emyaka ja kala amasubha okusuruka.”
20 Ya tambaye su, “Ku fa? Wa kuke cewa da ni?” Bitrus ya amsa, “Kai Almasihu ne wanda ya zo daga wurin Allah.”
Nabhabhwila ati, “Nawe emwe omwaika ati nanye uya?” Petro nasubhya naika ati,
21 Sai Yesu ya gargade su da karfi, kada su gayawa kowa haka tukuna.
“Nawe Kristo okusoka ku Nyamuanga.” Nawe Yesu nabhaonya, nabhelesha ati bhasiga kubhwila munu wonawona ingulu yo omusango ogwo.
22 Sa'annan ya ce, “Dan Mutum dole ya sha wahalar abubuwa da yawa; dattawa za su ki shi da manyan fristoci da marubuta, sa'annan za a kashe shi. Bayan kwana uku, za a tashe shi da rai.”
Naika kutya, “Omwana wa Adamu ni bhusibhusi anyale na amagambo mafu nokubhulwa okwendwa na bhakaruka na abhagabhisi abhakulu na abhandiki, na abhamwita, na kasuruka olunaku lwa akasatu”
23 Sai ya ce da su duka, “Dukan wanda ya ke so ya biyo ni, dole ne ya yi musun kansa, ya dauki gicciyen sa kulluyomin, ya biyo ni.
Nabhabhwila ati, “Omunu wonawona akenda okundubha, ni bhusibhusi eleme omwene, ayeke omusalabha gwaye bhuli siku, andubhe.
24 Dukan wanda yake so ya ceci ransa, za ya rasa shi, amma dukan wanda ya ba da ransa domina, za ya cece shi.
Wonawona unu kalegeja okuchungula obhulame bhwaye alibhubhusha, Nawe unu kabhusha obhulame kulwa injuno ya libhona lyani, alibhuchungula.
25 Wacce riba mutum zai samu idan ya sami duniya duka, amma ya rasa ransa?
Omwana munu alibhona chinuki, alibha akabhona echalo chona, Nawe akabhusha amo akabhona i-asara yo mwoyo gwaye?
26 Dukan wanda yake jin kunya ta da magana ta, Dan Mutum ma zai ji kunyarsa, sa'adda ya dawo cikin darajarsa da darajar Uba da ta mala'iku masu tsarki.
Wonawona unu alinyiswalilila any ne emisango jani, Omwana was Adamu ao alibha mwikusho lyaye alimwiswalilila omunuyo na likusho lya Lata na bhamalaika abhatakatifu(abhelu).
27 Amma ina gaya maku wannan tabbas, wadansu cikinku da ke nan tsaye, ba za su mutu ba sai sun ga mulkin Allah.”
Nawe enibhabhwila echimali, bhalio abhandi bhemeleguyu anu bhataliloja lufu okukinga bhabhulole obhukama bhwa Nyamuanga.”
28 Kwana takwas bayan Yesu ya fadi wadannan kalmomi, sai ya dauki Bitrus da Yahaya da Yakubu, ya hau kan dutse domin ya yi addu'a a can.
Jejile jalabhao nsiku munana amalile okwaika emisango ejo, nagega Petro, Yoana na Yakobo. Nibhalinya muchima okusabhwa.
29 Sa'anda ya ke yin addu'a sai yanayin fuskar sa ya canza sosai, tufafinsa kuma suka yi sheki da haske kamar walkiya.
Nao aliga achali mwisabhwa, olususo lwo ubhusu bhwaye niluinduka, na jingubho jaye nijibha jimwela no okubhalangilya.
30 Nan da nan sai ga mutane biyu suna magana da shi, wato Musa da Iliya.
Lola, bhaliga bhalio bhalume bhabhili nibhalomaga nage! Aliga ali Musa na Eliya,
31 Suka bayyana da daraja kewaye da su, suka yi magana da Yesu a kan tafiyarsa wadda za ta zo ba da dadewa ba a cikin Urushalima.
bhabhonekene bhali mwikusho. Ni bhalomelela ingulu yo okusokao kwaye, omusango gunu aliga alebhelee okukumisha ali Yerusalemu.
32 Bitrus da almajiran da suke tare da shi barci mai nauyi ya dauke su. Sa'adda suka farka sai su suka ga daukakar Yesu; kuma suka ga mutanen su biyu da ke tsaye tare da shi.
Petro na abhejabho bhaliga bhaongee muno. Nawe bhejile bhasisimuka, nibhalola likusho laye na bhalume bhabhili bhanu bhaliga bhemeleguyu nage.
33 Sa'adda Musa da Iliya suke shirin su bar wurin Yesu, sai Bitrus ya ce, “Ya shugaba, ya yi kyau da muke a nan. Zai yi kyau mu yi runfuna uku, daya dominka, daya domin Musa, daya kuma domin Iliya.” Amma hakika bai san abin da ya ke fadi ba.
Bhejile bhasigana na Yesu, Petro namubhwila ati, “Lata Bhugenyi, jakabhee jakisi eswe chikale anu na jichiile chumbake anu jinyumba ja bhanu bhasatu. Chumbake eyao imwi, eindi ili ya Musa, na eindi ili ya Eliya.” Nawe aikaga emisango ejo ohhutamenya.
34 Sa'adda yake fadin haka sai wani girgije ya zo ya rufe su. Sai suka ji tsoro sa'adda girgijen ya kewaye su.
Ao aliga achaika kutyo, nilija elile nilibhafundikila; nibhobhaya kulwokubha bhaliga bhajongewe ne elile.
35 Sai ga wata murya daga cikin girgijen tana cewa, “Wannan Dana ne wanda na zaba, ku ji shi.”
Obhulaka nibhusoka mulile nibhwaika ati, “Unu niwe Omwana wani Omusolwa. Mbe nimumutegeleshe.
36 Sa'adda muryar ta gama magana, Yesu yana nan shi kadai. Suka yi shiru ba su iya cewa kome ba a kan abin da suka gani a kwanakin nan.
“Obhulaka bhwejile bhwajibhila, Yesu nasigala enyele. Nibhajibhila, na munsiku ejo bhatabhwiliye munu wonawona kumisango jonajona jinu bhalolele.
37 Washe gari, da suka sauko daga kan dutsen, sai taron mutane da yawa suka zo wurinsa.
Bwire bhucheye, bhejile bhasoka muchima, liijo lya abhanu nilibhugangana nage.
38 Nan da nan, wani mutum daga cikin taron mutanen ya yi magana da karfi, “Mallam, kayi wani abu dominka taimaki da na, shi kadai ne gare ni.
Lola, omumula umwi okusoka mwiijo nalila kwo bhulaka, naika ati, “Mwiigisha enikusabhwa undolele omwana wani kubha niwe nilinagela enyele.
39 Mugun ruhu ya kan hau kansa, ya sa shi ya yi ta magowa. Ya kan girjiza shi da karfi ya sa bakinsa ya yi ta kumfa. Da kyar ya ke rabuwa da shi, kuma ya kan ji masa ciwo ba kadan ba bayan da ya bar shi.
Mbe oulola kagwatibhwa amasambwa, nayogana, lugendo agamuyana okugwa lilaru nokusoka lifilo mukanwa. Agamutatila kwa inyako, nigamusigila obhwashe bhusito.
40 Na roki almajiran ka su umurci mugun ruhun ya fita daga cikinsa, amma ba su iya ba!”
Nilabhasabhileko abheigisibhwa bhao bhagagonye Nawe bhatatulile.”
41 Yesu, ya amsa, ya ce, “Ku karkatattun tsara marasa bangaskiya, har yaushe zan zauna da ku ina jimrewa da ku? “Kawo yaronka anan.”
Yesu nasubhya naika ati, “Emwe olwibhulo lunu lutakwikilisha na lunu lutasikene ne echimali, enikala nemwe nokubhagegela ganu agabhatama okukingila katunguki? Nufogeshe omwana wao anu.”
42 Sa'adda yaron yake zuwa, sai mugun ruhun ya fyada yaron a kasa, ya jijjiga shi sosai. Amma Yesu ya tsauta wa mugun ruhun, ya warkar da yaron. Sa'annan ya mika yaron wurin mahaifinsa.
Nolwo akatungu kanu omusigaji oyo aliga naja lisambwa nilimugwisha ansi kwo okumunyongotola. Nawe Yesu naligonya lisambwa elyo, namwiulisha namusubhisha esemwene
43 Dukansu suka yi mamaki da girman ikon Allah. Amma sa'anda suke ta yin mamaki a kan dukan al'ajiban da ya yi, ya ce da almajiransa,
Abhanu bhona nibhalugula obhukulu bhwaye Nyamuanga. Nawe ao bhaliga bhachalugula gona ago Yesu akolele, nabhwila abheigisibhwa bhaye ati,
44 “Ku saurara da kyau a kan abin da zan gaya maku, ba da dadewa ba za a bada Dan Mutum ga mutane.”
“Mutule mukutwi emisango jinu enenda obhabhwila olyanu: Omwana wo Omunu kaja okutulwa mumabhoko ga abhanu.”
45 Amma almajiran ba su gane abin da yake nufi da haka ba, an hana su fahimta, domin kada su gane abin da ya ke nufi tukuna, kuma suna jin tsoron su tambaye shi.
Nawe bhatasombokewe insonga ye misango ejo, gaselekelwe mumeso gebhwe, koleleki bhasiga okugasombokelwa.
46 Wani lokaci, almajiran suka fara gardama a tsakaninsu game da wanene za ya zama mafi girma a cikinsu.
Mbe okubhula okungwana nikwibhuka agati yebhwe ingulu yobhukulu, ati niga unu kajokubha mukulu okukila bhona.
47 Amma Yesu ya san abin da suke tunani a zuciyarsu, sai ya kawo dan karamin yaro ya tsaya a kusa da shi,
Nawe Yesu ejile amenya chinu bhaliga nibhabhushanya, nagega Omwana mulela, namwimelegushu mulubhafu lwaye.
48 sai ya ce da su, “Idan wani ya karbi dan karamin yaro kamar wannan saboda ni, dai dai yake da ya karbe ni. Idan kuma wani ya karbe ni, ya karbi wanda ya aiko ni kenan. Wanda yake mafi kankanta a cikinku, shi ne mafi mahimmanci.”
Mbe nio nabhabhwila ati, “Wonawona unu kakumilila omwana omulela lwa unu kwisina lyani, kabha andamiye anye ona; na unu kankumilila any kabha akumiliye unu antumile anye. Kulwokubha unu ali mtoto agati yemwe bhona oyo niwe omukulu kukila bhona.”
49 Yahaya ya amsa yace, “Ya shugaba, mun ga wani mutum yana ba miyagun ruhohi umarni su fita daga cikin mutane da sunanka. Sai muka ce da shi ya dena yin haka saboda baya tare da mu.”
Yoana nasubhya naika ati, “Mukama, chalolele omunu nagonya amasambwa mwisina lyao nichimujibhila kulwokubha atakulibhata amwi neswe.”
50 Amma Yesu ya ce, “Kada ku hana shi yin haka, domin dukan wanda ba ya gaba da ku, yana tare da ku.”
Nawe Yesu nabhabhwila ati, “Musige okumujibhila, kulwokubha unu atatasikene nemwe niwejanyu.”
51 Sa'adda rana ta kusato da zai hawo zuwa sama, ya kudurta sosai zai tafi Urushalima.
Jinsiku jejile jafogela ayei ejo omwene okugegwa okuja mulwire, nalolelela okuja Yerusalemu.
52 Ya aiki wadansu manzanni su shirya wuri dominsa kafin ya zo. Suka shiga wani kauye a cikin kauyen Samariya domin su shirya masa wuri a can.
Natuma abhanu bhelabhe imbele yaye, mbe nibhagenda nibhengila muchijiji cha Abhasamaria koleleki bhamwilabhile obhwiyanjo.
53 Amma mutanen can ba su karbe shi ba tun da ya ke Urushalima zai tafi.
Nawe abhanu bhendeyo bhatamulamiye, kulwokubha aliga nalolelela okuja Yerusalemu.
54 Sa'adda biyu daga cikin almajiransa, wato Yakubu da Yahaya suka ga haka, suka ce, “Ubangiji, kana so mu umarci wuta ta sauko daga sama, ta hallaka su?”
Abheigisibhwa bhaye, Yakobo na Yoana bhejile bhalola elyokutyo, nibhaika ati, “Lata Bugenyi owenda chilagilishe omulilo gutuke ansi okusoka mulwire gubhasingalishe?”
55 Amma, ya juya ya tsauta masu.
Nawe nabhekebhukila nokubhaganya.
56 Sai suka tafi wani kauye dabam.
Nibhamala nibhagenda muchijiji echindi.
57 Da suna cikin tafiya a kan hanya, sai wani mutum ya ce da shi, “Zan bi ka dukan inda za ka tafi.”
Ao bhaliga bhali munjila yebhwe nibhagenda, omunu umwi namubhwila ati, “Enikulubhilila onaona eyo ouja.”
58 Yesu ya amsa masa, “Dila suna da ramuka a kasa inda za su shiga, tsuntsaye kuma suna da sheka, amma Dan Mutum ba shi da inda zai kwanta.”
Yesu namubhwila ati, “jinyamubhwe jina amobho, jinyonyi ja mulutumba jina amasuli, nawe Omwana wa Adamu atana wa wakumamya omutwe gwaye.”
59 Yesu, ya ce da wani mutumin kuma, “Ka biyo ni.” Amma mutumin ya ce, “Ubangiji, ka bari in koma gida in bizine mahaifina tukuna.”
Achalao nabhwila omunu undi ati, “Niundubhe.” Nawe omwenene naika ati, “Lata Bhugenyi, nunane omwanya okwamba nigende nijosika lata.”
60 Amma Yesu ya ce masa, “Ka bar matattu su bizine matattunsu; amma kai ka tafi ka yi wa mutane shelar mulkin Allah a ko'ina.”
Nawe Yesu namubhwila ati, “Nusige abhafuye bhasike abhafu bhabho, nawe awe nugende ulashe obhukama bhwa Nyamuanga bhuli mbala.”
61 Wani kuma ya ce, “Ubangiji zan tafi tare da kai, amma bari in je gida inyi ban kwana da mutanena tukuna.”
Omunu undi ona naika ati, “Enikulubhilila, Mukama, nawe nana omwanya okwamba nilage abha ika owani.”
62 Yesu ya ce da shi, “Dukan wanda ya fara huda a gonarsa idan ya dubi baya, bai isa ya shiga mulkin Allah ba.”
Nawe Yesu namubhwila ati, “atalio unu katao okubhoko kwaye alime namala nalola inyuma oyo ateile mubhukama bhwa Nyamuanga.”