< Luka 6 >

1 Ana nan wata Asabaci Yesu yana ratsawa cikin gonar hatsi, almajiransa kuma na karyar zangarkun hatsin, suna murtsukawa a hanayensu suna ci.
Yesu abile atipeta mu, migunda ya nafaka ni banapunzi bake babile bakitombwanga masuke, bakabasungwanga kati ya luboko lwake bandaliya nafaka.
2 Amma wasu daga cikin Farisawa suka ce, “Saboda me kuke yin abin da bai halatta a yi a ranar Asabaci ba?”
Lakini baadhi ya mafarisayo batibaya, “namani upanga kikowe ambacho halali kwaa kisheria kukipanga lichoba lya sabato”?
3 Yesu ya amsa masu, ya ce, “Ba ku karanta abin da Dauda ya yi a lokacin da yake jin yunwa ba, shi da mutanen da ke tare da shi?
Yesu atikubajibu, akibaya, “muwaite kwaa soma chelo Daudi chakipangite pabile ni njala, ywembe ni banarome bababile pamope nakwe.
4 Ya je cikin gidan Allah, ya dauki gurasar alfarwa ya kuma ci daga ciki, ya kuma ba mazajen da ke tare da shi su ci, ko da shike ya halarta ga Firistoci ne kadai su ci.”
Atiyenda mu'nyumba ya Nnongo, ni atolite libumunda litakatifu na liya baadhi, ni kuiboya baadhi kwa bandu bababile nakwe lyaa, hatakama ibile halali kwa makuhani lyaa.”
5 Sai ya ce masu, “Dan Mutum shi ne Ubangijin asabaci.”
Boka po atikuwabakiya, “mwana wa Adamu ni Ngwana wa sabato.”
6 Ya kasance a wata ranar Asabaci ya shiga cikin majami'a ya kuma koya wa mutane a can. Wani mutum na can wurin wanda hannun damansa ya shanye.
Yabonekine mu'sabato yenge kwamba atiyenda nkati ya sinagogi ni kubapundisha bandu kwa pabile ni mundu ambaye luboko lwake lwa mmaliyo watipooza.
7 Marubuta da Farisawa na kallonsa su ga ko zai warkar da wani a ranar Asabaci, domin su samu dalilin zarginsa da yin abin da bai cancanta ba.
Baandishi ni mafarisayo babile banda kunlinga kwa makini bona kati anyeponya mundu lichoba lya sabato, ili wecha pata sababu ya kumshitaki kwa panga likosa.
8 Amma ya san abin da suke tunani, sai ya ce wa mai shanyeyen hannun, “Tashi, ka tsaya a nan tsakiyar jama'a.” Sai mutumin ya tashi ya tsaya a nan.
Lakini atangite namna cha fikiria na baya kwa mundu ywabile atipooza luboko uyumuka uyema pana kati ya kila yumo.” Nga nyo yolo mundu atikakatuka ni yema palo.
9 Yesu ya ce masu, “Ina tambayar ku, ya halatta a ranar Asabaci a yi nagarta ko mugunta, a ceci rai ko a hallaka shi?
Yesu atibaya kwabe, “ninda kuwalokiya mwenga ni halali lichoba lya sabato panga mema au panga madharau, kuokoa maisha amakuyaaribu, Boka po atikubalinga boti ni kum'bakiya yolo mundu.
10 Sai ya dube su duka, ya kuma ce wa mutumin, “Mika hannunka.” Ya yi haka, sai hannunsa ya koma lafiyayye.
“Nyoosha luboko lwako,” Apangite nyaa, ni luboko lwake labile litinyooka.
11 Amma suka fusata kwarai, suka yi shawara da junansu game da abin da za su yi da Yesu.
Lakini batwelile ni hasira, batilongela bene kwa bene husu namani chapaswa apange kwa Yesu.
12 Ya zama a kwanakin nan, ya hawo bisan dutse domin ya yi addu'a. Ya ci gaba dukan dare yana addua'a ga Allah.
Yatibonekana machoba ago kwamba atiyenda pakitombe loba, Aatiyendeleya kilo yoti loba Nnongo.
13 Da safiya ta yi, ya kira almajiransa zuwa wurinsa, ya kuma zabi goma sha biyu daga cikinsu, wadanda ya kira su “Manzanni.”
Paibile bwamba, atikubakema benepunzi bake kwake, ni atikuwachawa komi ni ibele kati yabe, ambao pia atikubakema, “Mitume”
14 Sunayen Manzannin sune Siman (wanda ya kuma kira Bitrus) da dan'uwansa, Andrawus, Yakubu, Yahaya, Filibus, Bartalamawus,
Majina ya balo mitume yabile Simoni, (ywa pia atikumkema Petro) ni Andrea nnuna wake, Yakobo, Yohana, Filipo, Bartolomayo,
15 Matta, Toma, Yakubu dan Halfa, Siman, wanda ake kira Zaloti, Yahuda dan Yakubu,
Mathayo, Tomaso ni Yakobo mwana wa Alfayo, Simoni ywa akemwa Zelote,
16 da Yahuda dan Iskariyoti, wanda ya zama maci amana.
Yuda mwana wa Yakobo ni Yuda Iskariote, ywa abile msaliti.
17 Sai Yesu ya gangaro daga dutsen tare da su, suka kuma tsaya a sarari. Almajiransa da yawa na nan a wurin, tare da mutane da yawa daga Yahudiya da Urushalima, da kuma bakin tekun Taya da Sidon.
Boka po Yesu atitelemka pamope nakwe boka mukitombe ni yema mahali palibende. Benepunzi bakr banyansima babile kwo pamope ni bandu benge banyansima boka Uyahudi ni Yerusalem ni boka mbwani ya Tiro na Sidoni. Baichile kumpekanya ni ponywa magonjwa yabe.
18 Sun zo domin su ji shi, da kuma su sami warkarwa daga dukan cututukansu. Mutane waddan da ke fama da kazaman ruhohi ma sun sami warkarwa.
Bandu babile bandasumbuliwa ni nchela bachapu batiponywa pia.
19 Dukan taron jama'ar suna kokarin su taba shi domin ikon warkarwa yana fitowa daga wurinsa, ya kuma warkar da su duka.
Kila yumo kwenye lyoo kusanyiko atijaribu kumkamwa kwa sababu ngupu ya uponyaji yabile bonekana nkati yake, ni atikubaponya boti.
20 Sai ya dubi almajiransa ya ce, “Masu albarka ne ku matalauta, gama Mulkin Allah naku ne.
Boka po atikubalinga benepunzi bake, ni baya, “mtibarikiwa mwenga mwa m'bile maskini, kwa maana ufalme wa Nnongo ni winu.
21 Masu albarka ne ku masu yunwa yanzu, domin za a kosar da ku. Masu albarka ne ku masu kuka a yanzu, domin za ku yi dariya.
Mtibarikiwa mwenga mwabile ni njala nambeambe, kwa maana mpala yukuta. Mtibarikiwa mwenga mwamlela nambeambe kwa maana mpala eka.
22 Masu albarka ne ku idan mutane sun ki ku, suka nuna maku wariya suna mai da sunayen ku na mugunta, domin Dan Mutum.
Mtibarikiwa mwenga ambao bandu bapala kubachukianga ni kubatenga ni kubashutumu mwenga kwamba mwa'ovu, kwa ajili ya mwana wa Adamu.
23 Za ku yi farin ciki a ranan nan kuna tsalle domin murna, domin hakika za ku samu lada mai girma a sama, domin haka kakannin-kakannin su suka yi wa annabawa.
Pulaini katika lichoba lyoo ni goloka goloka kwa pulaha, kwa sababu hakika mpala pata thawabu ngolo kumaunde, kwa maana tate bao batikubatenda nyonyonyoo mananbii.
24 Amma kaitonku mawadata! Domin kun rigaya kun samu ta'aziyar ku.
Lakini ole winu mwabile matajili kwa maana myomwile pata faraja yinu.
25 Kaitonku kosassu a yanzu! Domin za ku ji yunwa nan gaba. Kaitonku masu dariya yanzu! Domin za ku yi makoki kuna kuka nan gaba.
Ole winu mwabile yukwita nambeambe! kwa mana mpala bona njala baalaye, Ole winu mwamueka nambeambe mpala lomboleza ni lela baalae.
26 Kaiton ku idan kowadanne mutane suna yabon ku! Domin haka kakannin-kakanninsu suka yi wa annabawan karya.
Ole winu mwapala lumbwa ni bandu boti! kwa mana tate bao atikubatenda manabii wa ubocho nyonyonyo.
27 Amma ina ce maku ku masu saurare na, ku kaunaci magabtanku, ku kuma aikata nagarta ga wadanda suke kinku.
Lakini nibaya kwinu mwenga mwamunipekaniya, mwapende adui zenu ni kupanga mema kwa babawachukiya.
28 Ku albarkaci masu zaginku, ku kuma yi addu'a ga wadanda suke wulakanta ku.
Mubabariki balo babalaani mwenga ni mubalobii balo babaoneya.
29 Wanda ya mare ku a wannan kunci, ku juya masa dayan. Idan wani ya dauki mayafinka, kada ka hana masa taguwarka.
Kwa ywembe ywa akukombwa shavu limo, mgalauliye ni lya ibelr. Kati mundu akupokonyile jyoho lyako kanamchibi na nganzu.
30 Ku bayar ga duk wanda ya roke ku. Idan wani ya dauki wani abu da ke naku, kada ku bidi ya mayar da shi.
Mbei kila ywa akuloba. Kati mundu akupokonyile kilebe ni mali yako, kana umrobe akubuyanganiye.
31 Duk abin da kake so mutane su yi maka, ka yi masu hakan nan.
Kati ubapendavyo bandu babatendii, ni mwenga mubatendi nyonyonyo.
32 Idan ka kaunaci masoyan ka ne kadai, me wannan zai amfane ka? Ko masu zunubi ma na kaunar masoyan su.
Kati mkiwapenda bandu baba mpendanga mwenga tu, eyo ni thawabu ya namani kwinu” kwa maana hata bene dhambi huwapenda balo babapendile.
33 Idan kuna nuna alheri ga wadan da ke maku alheri kadai, menene ladan ku a nan? Ko masu zunubi ma na yin hakan nan.
Kati mwatendi mema balo bawatendi wema ni mwenga, eyo nga thawabu gani kwinu? kwa mana hata ywabile ni sambi apanga nyoo.
34 Idan kun ba da rancen abubuwa ga mutanen da kuna sa zuciya zasu mayar maku ne kadai, menene ribar ku a nan? Ko masu zunubi suna ba masu zunubi rance, suna kuma sa zuciya a mayar masu dadai gwargwado.
Kati mwatikunkopesha ilebe kwa bandu mwabile mutegemie kwamba balowa kubabuyanganikiya, eyo nga thawabu gani kwinu? Mana hata balo babile ni sambi balowa kopesha benge sambi benge, ni tegemya pokya kiasi chechelo kae.
35 Amma ku kaunaci magabtan ku, ku kuma nuna masu alheri. Ku basu rance, kada ku sa zuciya a maido maku, kuma sakamakon ku zai zama da girma. Za ku zama yayan Mafifici, domin shi da kansa yana nuna jinkai ga marasa godiya da miyagun mutane.
Lakini mwapende adui zenu ni mwatendei mema. Mubakopeshe ni mhofie kwaa kuhusu kubuyanganikiwa, ni thawabu yinu ipalika kuba ngolo. Mpalikwa kuba bana ba Ywabile kunani, kwa mana ywembe mwene nga mwema kwa bandu babile kwaa ni shukrani ni baovu.
36 Ku zama masu jinkai, domin Ubanku mai jinkai ne.
Mube ni huruma, kati Tate binu ywabile ni huruma.
37 Kada ku shari'anta, kuma ba za a shari'anta ku ba. Kada ku kayar, ku ma ba za a kashe ku ba. Ku yafe wa wasu, kuma za a yafe maku.
Kana mhukumu, mwenga muhukumilwa kwaa. Kana mulaani, ni mwenga mulaanilwa kwaa. Musamei benge, ni mwenga mwalowa sameelwa.
38 Ku bayar ga wasu, ku ma za a ba ku da yawa. Magwaji dankararre, girgizajje har ya cika yana zuba, za su zuba har cinyarku. Domin duk ma'aunin da ku ka yi amfani da shi, da shi za a auna maku.
Mwapei benge, mwenga mwalowa peilwa. Kiasi sa ukarimu-chakisindililwe, sukwasukwa ni mwagilwa-mwagilwa mumagoti yinu. Kwamana kwa kipimo chochote mwakitumile pemya, kipimo chechelo chapanga tumilwa kubapemya ni mwenga.
39 Sai ya sake basu wani misali, “Makaho yana iya yi wa makaho jagora? Idan ya yi haka, dukansu biyu za su fada cikin rami, ko ba haka ba?
Boka po kabamakiya kwa mpwano kae, “Je mundu ywange bona aweza kumwongoza kipofu ywenge? Kati atipanga nyoo, bai boti balowa tombokya mulimbwa, je kana batumbukii?
40 Almajiri baya fin Malaminsa, amma duk wanda ya samu horo sosai zai zama kamar malaminsa.
Mwanapunzi aweza kwaa kuba nkolo kuliko mwalimu wake, lakini kila mundu kaayomwa pundishwa kwa ukamilifu alowa kati mwalimu bake.
41 Don me kake duba dan hakin da ke a idon dan'uwanka, amma ba ka iya ganin gungumen da ke a idonka ba?
Mwanja namani bai mwakilola kibanzi nkati ya liyo lya nongo wo, ni wabile ni boriti nkati ya liyo lyako uilola kwaa?
42 Don me za ka ce wa dan'uwanka, 'Dan'uwa, bari in cire dan hakin da ke a idonka', bayan kai da kanka ba ka iya ganin gungumen da ke a idonka ba? Kai munafuki! Ka fara cire gungumen da ke a idonka, sa'annan za ka gani da kyau yadda zaka cire hakin da ke a idon dan'uwanka.
Waweza kwaa kummakiya nongowo, Nongo wango kiboywe ibanzi mu'liyo lyako, “wenga ulola kwaa boriti yaibile muliyo lyako wa mwene, Nga ubona inanoga kumoywa kibanzi mu'liyo lya nongo bako.
43 Domin babu itace mai kyau da ke haifar rubabbun 'ya'ya, ko rubabben itace da zai haifi kyawawan 'ya'ya.
Kwamana ntopo nkongo unoyite upambike matunda ganoite kwaa, wala ntopo nkongo unoyite kwaa upambika matunda ganoite.
44 Domin ana iya sanin ko wani itace ta wurin 'ya'yan da yake bayarwa. Domin mutane basu kan tsinki 'ya'yan baure a jikin kaya, ko kuwa su dibi inabi daga jikin sarkakkiya.
Kwa mana kila nkongo bandu uyowanika kwa matunda gake. Kwamana bandu bachuma kwaa tini boka mu'miba, wala kana bachuma zabibu boka mu'michongoma.
45 Mutumin kirki, daga wadatar zuciyarsa ya kan ba da yaya masu kyau, kuma mugu daga cikin muguwar ajiyar zuciyarsa yake aikata mugunta. Domin daga cikar zuciyarsa ne bakinsa yakan yi magana.
Mundu mwema mu'hazina njema ya mwoyo wake kumoywa galyo mema, ni mundu mwou mu'hazina mbou ya mwoyo wake umoywa galyo maou. Kwamana ntwe wake ubaya galo gaujazike mwoyo wake.
46 Don me kuke ce da ni, 'Ubangiji, Ubangiji', amma ba ku yin biyayya da magana ta?
Kwa namani mwanikema,'Ngwana, Ngwana, na balo muyatendi kwaa galo ganiabakiya?
47 Duk wanda ya zo wurina ya ji kalmomina ya kuma yi biyayya da su, zan gaya maku yadda yake.
KIla mundu ywanikengama nenga ni kugayowa makoweni kugatendii kazi, nalowa kwaonesha ywabile.
48 Yana kama da mutum da ke gina gida, wanda ya haka da zurfi zuwa cikin kasa ya kuma gina harshashin gidan sa a kan dutse. Da rigyawa ta zo, sai ruwa ya buga gidan, amma bai iya girgiza shi ba, domin an gina shi da kyau.
Atilandana ni mundu ywachenga nyumba yake, ywa chimba pae muno, ni kuchenga msingi ba nyumba nnani ya mwamba imara. Mafuriko gaisile, maporomoko ga mase, gaikombwile nyumba, lakini yaweza kwaa kwitikisa, kwa mana yabile ichengwite vizuri.
49 Amma duk mutumin da ya ji kalmomina ya kuma ki biyayya da su, yana kamar mutum wanda ya gina gidansa a kan kasa, babu harshashi. Amma da ambaliyan ruwa ta buga gidan, nan take ya rushe, ragargajewar gidan kuma da girma take.
Lakini ywoywoti ywaliyowa neno lyango no kulitii kwaa, mpwano wake ywa mundu ywachengite nyumba nnani ya mbwega pabile kwaa ni msingi, mto wauilukie kwa ngupu, nyumba yelo yapatike maangamizi makolo.

< Luka 6 >