< Luka 4 >
1 Sai Yesu, cike da Ruhu Mai Tsarki, ya dawo daga kogin Urdun, sai Ruhu Mai Tsarki ya bishe shi zuwa cikin jeji
Yesu walafumako kumulonga wa Yolodani kaliwesula ne Mushimu Uswepa. Kayi Mushimu Uswepa walamutangunina kuya mucinyika,
2 kwana arba'in, shaidan kuma ya jarabce shi. A kwanakin nan, bai ci abinci ba, kuma yunwa ta kama shi bayan karshen lokacin.
umo mucinyika walekalamo masuba makumi ana kasunkwa ne Satana, kayi nkalalyapo kantu kalikonse. Lino masubayo mpwalapwa Yesu walanyumfwa nsala.
3 Shaidan ya ce masa, “Idan kai Dan Allah ne, ka umarci wannan dutse ya zama gurasa.”
Lino Satana walamwambileti, “Na njobe mwanendi Lesa, ambila libwe ili lisanduke shinkwa.”
4 Yesu ya amsa masa, “A rubuce yake, 'Ba da gurasa kadai Mutum zai rayu ba.'”
Yesu walakumbuleti, “Calembwa mu Maswi a Lesa eti, muntu nkela kuba ne buyumi mubyakulya byonka.”
5 Sai shaidan ya kai shi zuwa wani tudu mai tsawo, ya kuma nuna masa dukan mulkokin duniyan nan a dan lokaci.
Kufumapo Satana walamumanta Yesu nekumutwala pa mulundu nekumulesha bwami bonse bwa mu cishi ca panshi mucindi cing'ana.
6 Shaidan ya ce masa, “Zan ba ka iko ka yi mulkin dukan wadannan, da dukan daukakarsu. Zan yi haka domin an ba ni su duka in yi mulkinsu, kuma ina da yanci in ba dukan wanda na ga dama.
Lino Satana walambila Yesu eti, “Ubu bonse bwami ne bulemu bwakendi ngankupa, pakwinga bonse bwalapewa kuli njame. Nkute ngofu shakupa muntu ngonsuni.
7 Saboda da haka, idan ka rusuna ka yi mani sujada, dukansu za su zama naka.”
Lino ndakwambilinga na umfukamine ekwambeti, bonse bulelo ubu nibube bwakobe.”
8 Amma Yesu ya amsa ya ce masa, “A rubuce yake, 'Dole ne Ubangiji Allahnka za ka yi wa sujada, shi kadai kuma za ka bauta wa.”
Yesu walamukumbuleti, “Calembwa mu Maswi a Lesa eti, fukamina Mwami Lesa wakobe enka nekumusebensela!”
9 Sai shaidan ya kai Yesu Urushalima, ya tsayadda shi a bisan kololuwar haikali, kuma ya ce masa, “Idan kai Dan Allah ne, ka jefas da kanka kasa daga nan.
Kumapwilisho Satana walamutwala Yesu ku Yelusalemu nekumubika pa Ng'anda ya Lesa. Nekumwambileti, “Na omwanendi Lesa liwale panshi,
10 Domin a rubuce yake, 'Zai ba mala'ikunsa umarni su kiyaye ka, su kuma tsare ka,'
pakwinga calembwa mu Maswi a Lesa eti, ‘Lesa nakatume bangelo bakendi kwambeti bakutabe,’
11 kuma, 'Za su daga ka sama a hannunsu, don kada ka yi tuntube a kan dutse.”
Nibakakubake mumakasa “Kwambeti utalilinga kucimpanta cakobe pamabwe.”
12 Yesu ya amsa masa cewa, “An fadi, 'Kada ka gwada Ubangiji Allahnka.'”
Nomba Yesu walambeti, “Calembwa mu Maswi a Lesa eti, ‘Utasunka Mwami, Lesa wakobe.’”
13 Da shaidan ya gama yi wa Yesu gwaji, sai ya kyale shi sai wani lokaci.
Nomba Satana mpwalapwisha kumusunka Yesu munshila iliyonse, walamushiya kwambeti akamukonke cindi nacimbi.
14 Sai Yesu ya koma Galili cike da ikon Ruhu, kuma labarinsa ya bazu cikin dukan wuraren dake wannan yankin.
Yesu walabwelela ku Galileya kakute ngofu sha Mushimu Uswepa. Lulumbi lwakendi lwalaya mucishi conseco.
15 Ya yi ta koyarwa a cikin majami'unsu, sai kowa na ta yabon sa.
Walikeyisha mumanda akupaililamo aba Yuda, kayi bantu bonse balamulemeka.
16 Wata rana ya zo Nazarat, birnin da aka rene shi. Kamar yadda ya saba yi, ya shiga cikin majami'a a nan ranar Asabaci, ya kuma tashi tsaye domin ya karanta Nassi.
Yesu walaya ku Nasaleti uko nkwalakulila. Kayi pabusuba bwa Sabata walengila mung'anda yakupaililamo, pakwinga ecalikuba cinga cakendi, walemana kwambeti abelenge Maswi,
17 An mika masa littafin anabi Ishaya, ya bude littafin ya kuma ga inda an rubuta,
balamupa libuku lya mushinshimi Yesaya. Lino neye walacalula libuku ilyo nekucana palembweti,
18 “Ruhun Ubangiji yana kai na, domin ya shafe ni in yi wa'azin Bishara ga matalauta. Ya aike ni in yi shelar yanci ga daurarru, da kuma budewar idanu ga makafi, in 'yantar da wadanda su ke cikin kunci,
“Mushimu wa Mwami Lesa uli pali njame. Pakwinga lansala kwambeti ndibambile mulumbe waina bapenshi. Lantumu kwambeti ndibambile basungwa eti basungululwe, bampofu babone, bantu bashantililwa balubulwe.
19 in kuma yi shelar shekarar tagomashi na Ubangiji.”
Kayi lantumu kuya kubambileti, cindi cilashiki ncoti Lesa akapulushe bantu bakendi.”
20 Sai ya rufe littafin, ya mai da shi ga ma'aikacin majami'ar, sai ya zauna. Dukan wadanda suke cikin majami'ar suka zura Idanuwansu a kansa.
Yesu mpwalapwisha walifweka libuku nekupa shimilumbo wa mung'anda yakupaililamo yaba Yuda, nekwikala panshi. Bantu bonse balikuba mung'anda balamulangilisha.
21 Sai ya fara masu magana, “Yau wannan Nassi ya cika a kunuwanku.”
Lino Yesu walabambileti, “Lelo maswi awa ngomulanyumfu alakwanilishiwa”
22 Dukan wadanda ke wurin sun shaida abin da ya fadi kuma dukansu sun yi ta mamakin kalmomin alheri da suke fitowa daga bakinsa. Suna cewa, “Wannan ai dan Yusufu ne kawai, ko ba haka ba?”
Bantu bonse balamulumbaisha kayi balakankamana ne maswi ngalikwamba mwamano, neco bantu balambeti “Sena uyu nte mwanendi Yosefe?”
23 Yesu ya ce masu, “Lallai za ku fada mani wannan karin magana, 'Likita, ka warkar da kanka. Duk abin da mun ji wai ka yi a Kafarnahum, ka yi shi a nan garinka ma.'”
Lino Yesu walabambileti, “Cancinencine nimukambengeti, ‘mung'anga, lipulushe wenka.’ Kayi nimukambengeti, ‘Twalanyumfwa ncowalensa ku Kapelenawo, nako kuno lino linshile omwine.’
24 Ya sake cewa, “Hakika na fada maku, annabi baya samun karbuwa a garinsa.
Ndamwambilinga cakubinga, mushinshimi nkakute kutambulwa cena ne bantu bakumunshi kucomwabo.
25 Amma na gaya maku gaskiya akwai gwauraye da yawa cikin Isra'ila a zamanin Iliya, lokacin da an rufe sammai shekaru uku da rabi babu ruwa, lokacin da anyi gagarumar yunwa a duk fadin kasar.
“Lino kamunyufwani, mumasuba a Eliya kwalikuba ba mukalubingi bangi balikuyanda lunyamfwo mu Isilaeli, mpokwalaba cilala kwa myaka itatu ne myenshi isanu ne umo mpokwalaba nsala mucishi conse.
26 Amma ba a aiki Iliya zuwa wurin waninsu ba, sai wurin gwauruwa da ke a Zarifat can kusa da Sidon.
Eliya uliya kutumwapo kumuntu uliyense palibasa bonse mu Islayeli, nsombi walatumwa ku mukalubingi mutukashi wakumunshi wa Zalefati, mucishi ca Sidoni.
27 Akwai kutare da yawa kuma a Isa'ila a zamanin anabi Elisha, amma babu wanda aka warkar sai dai Na'aman mutumin Suriya kadai.
Palikuba bantu bangi balikukolwa bulwashi bwamankuntu mu Isilaeli mumasuba amushinshimi Elisha. Nsombi Namani enka wa ku Siliya ewalasengulwa.”
28 Dukan mutanen da ke cikin majami'a suka fusata kwarai sa'adda suka ji wadannan zantattuka.
Mpobalanyumfweco, bantu bonse balikuba mung'anda yakupaililamo balakalala.
29 Suka tashi suka tura shi zuwa wajen birnin, suka kai shi bakin dutsen da aka gina garinsu a kai dominsu jefar da shi kasa.
Popelapo balanyamuka nekumukwekwanya kumufunya mumushi usa, nekumutwala pa mulundu mpobalikuba bebaka munshi wabo kwambeti bamuwale panshi.
30 Amma ya ratsa tsakaninsu ya yi gabansa.
Nomba nendi walapita pakati pa bantu nekuya.
31 Sannan ya gangara zuwa Kafarnahum, wani birni a Galili. Wata Asabaci yana koya wa mutane a cikin majami'a.
Yesu walaya ku Kapelenawo, mumunshi wa mucishi ca Galileya walikayisha bantu pabusuba bwa Sabata.
32 Sun yi mamaki kwarai da koyarwan sa, domin maganarsa na da iko.
Kwiyisha kwakendi, kwalekata myoyo yabantu pakwinga maswi akendi alalesha kwambeti akute ngofu sha bwendeleshi.
33 A wannan lokacin akwai wani mutum a cikin majami'a mai kazamin ruhu, sai ya yi kara da babbar murya,
Mung'anda yakupailila mwalikuba muntu walikuba wekatwa ne mushimu waipa walolobesha ne liswi lyapelu eti,
34 “Ina ruwan mu da kai, Yesu Banazarat? Ka zo domin ka hallaka mu ne? Na san ko kai wanene! Kai ne Mai Tsarki na Allah!”
“Anu tulamwinshi cani amwe Yesu wa ku Nasaleti? Sena mulesa kutononga? Ndamwinshibi njamwe Waswepa mutumwa wa Lesa!”
35 Yesu ya tsauta wa aljanin yana cewa, “Yi shiru ka fita daga cikinsa!” Da aljanin ya jefar da mutumin kasa a tsakiyarsu, ya fita daga cikinsa ba tare da yi masa rauni ba.
Lino Yesu walakalalila mushimu waipa eti, “Mwena, fuma mu muntuyu!” Neco mushimu waipa walamuwisha panshi pakati pa bantu nekufuma muli endiye cakubula kumulingapo.
36 Dukan mutanen suka yi mamaki, kuma suna ta zancen wannan abu a tsakaninsu. Sun ce, “Wanda irin maganganu kenan? Ya umarce kazaman ruhohin da karfi da iko kuma sun fita.”
Bantu bonse balakankamana nekwipushanyeti, “Anu ni maswi cini aya cakubinga nendi lambilinga mishimu yaipa cangofu nayoyo ilamunyumfwilinga nekufumamo.”
37 Saboda da haka, an fara yada labarinsa zuwa dukan kewayen yankin.
Neco lulumbi lwakendi lwalanyumfwika mumisena yonse yashunguluka cishi.
38 Sai Yesu ya bar majami'ar ya shiga gidan Siman. A wannan lokacin, surukar Siman tana fama da zazzabi mai zafi, sai suka roke shi dominta.
Lino Yesu walafumako ku ng'anda yakupaililamo nekuya ku ng'anda ya Shimoni. Kumakwendi Shimoni batukashi balikuba balwashi cimpwita. Lino bantu balasenga Yesu eti abashilike.
39 Sai ya tsaya a kanta, ya tsautawa zazzabin, kuma ya rabu da ita. Nan take, ta tashi ta fara yi masu hidima.
Neco Yesu walaya kwimana pepi nendiye walakalalila cimpwita, kofuma, cindi copeleco cimpwita calapwa. Kumakwendi abo balapunduka nekutatika kubabambila byakulya.
40 Da faduwar rana, mutane suka kawo wa Yesu dukan wadanda suke ciwo da cuttuttuka dabam dabam. Ya dora masu hannuwansa ya warkar da su.
Lisuba mpolyalebila abo balikukute banabo balikuba ne malwashi apusana pusana, balabaleta kwalikuba Yesu. Walabekata ne makasa bonse balwashi, popelapo balaba cena.
41 Aljanu kuma sun fita daga wadasunsu da dama, suna kuka cewa, “Kai ne Dan Allah!” Yesu ya tsauta wa aljannun ya kuma hana su magana, domin sun sani cewa shine Almasihu.
Nayo mishimu yaipa yalikufuma mubantu bangi kayolobesheti, “Njobe mwanendi Lesa!” Nsombi nendi walaikalalila ne kwikanisha kwamba pakwinga yalikumwishibeti ni wasalwa wa Lesa.
42 Da safiya ta yi, ya kebe kansa zuwa wani wurin da babu kowa. Jama'a da dama suna neman sa suka zo inda yake. Sun yi kokari su hana shi barin su.
Mpobwalaca Yesu walafuma ku Kapelenawo nekuya kubusena kwalikubula kwikala bantu. Bantu balatatika kumuyandaula, mpobalamucana balelesha kumusenga camakasa abili kwambeti ataya kumbi.
43 Amma ya ce masu, “Dole in yi bisharar Allah a wasu birane da dama, domin dalilin da aka aiko ni nan kenan.”
Nsombi nendi walabakumbuleti, “Ndelela kukambauka Mulumbe Waina wa Bwami bwa Lesa kuminshi imbi pakwinga encito njalantuma Lesa.”
44 Sai ya ci gaba da wa'azi cikin majami'u dukan fadin Yahudiya.
Neco walikukambauka mumanda akupaililamo aku Yudeya onse.