< Luka 4 >
1 Sai Yesu, cike da Ruhu Mai Tsarki, ya dawo daga kogin Urdun, sai Ruhu Mai Tsarki ya bishe shi zuwa cikin jeji
Kisha, Yesu bho amemili Roho mtakatifu, akerebhwiki kuhoma ku kiholo Jordani, na alongosibhu ni Roho mu jangwa.
2 kwana arba'in, shaidan kuma ya jarabce shi. A kwanakin nan, bai ci abinci ba, kuma yunwa ta kama shi bayan karshen lokacin.
Kwa magono arobaini, na okhu ajaribibhu ni ibilisi. Wakati obhu alilepi kyokyoha, ni mwisho bhwa wakati akipeliki njala.
3 Shaidan ya ce masa, “Idan kai Dan Allah ne, ka umarci wannan dutse ya zama gurasa.”
Ibilisi akan'jobhela, “Kama bhebhe mwana ghwa K'yara, liamuruajhi liganga ele kujha n'kate.”
4 Yesu ya amsa masa, “A rubuce yake, 'Ba da gurasa kadai Mutum zai rayu ba.'”
Yesu akan'jibu, “Jhilembibhu; 'munu ibeta lepi kuishi kwa n'kate bhuene.”
5 Sai shaidan ya kai shi zuwa wani tudu mai tsawo, ya kuma nuna masa dukan mulkokin duniyan nan a dan lokaci.
Kisha Ibilisi akendongosya panani pa kilele kya kid'onda ni kundasya falme syoha sya dunia kwa muda mfupi.
6 Shaidan ya ce masa, “Zan ba ka iko ka yi mulkin dukan wadannan, da dukan daukakarsu. Zan yi haka domin an ba ni su duka in yi mulkinsu, kuma ina da yanci in ba dukan wanda na ga dama.
Ibilisi akan'jobhela, “Nibetakupela mamlaka gha kutawala falme ese syoha pamonga ni fahari syake. Nibhwesya kuketa naha kwandabha fyoha fikabidhibhu kwa nene nifitawaleyi, na nibhwesya kumpela jhejhioha jha nilonda kumpela.
7 Saboda da haka, idan ka rusuna ka yi mani sujada, dukansu za su zama naka.”
Kwa hiyo, kama wibetakunijhinamila ni kuniabudu, fenu efe fyoha fibetakujha fya bhebhe.”
8 Amma Yesu ya amsa ya ce masa, “A rubuce yake, 'Dole ne Ubangiji Allahnka za ka yi wa sujada, shi kadai kuma za ka bauta wa.”
Lakini Yesu ajibili ni kun'jobhela, “Jhilembibhu, “lazima umwabuduajhi Bwana k'yara ghwa jhobhi, na lazima un'tumililayi muene tu.”
9 Sai shaidan ya kai Yesu Urushalima, ya tsayadda shi a bisan kololuwar haikali, kuma ya ce masa, “Idan kai Dan Allah ne, ka jefas da kanka kasa daga nan.
Baadaye Ibilisi andonguisi Yesu hadi Yerusalemu ni kumbeka sehemu jha panani kabisa jha lijengo lya hekalu ni kun'jobhela, “kama bhebhe ndo mwana ghwa K'yara, kisopayi pasi kuhomela apu.
10 Domin a rubuce yake, 'Zai ba mala'ikunsa umarni su kiyaye ka, su kuma tsare ka,'
Kwandabha jhilembibhu, “Ibetakubhalangisya malaika bha muene bhahidayi kukutunze ni kukul'enda,
11 kuma, 'Za su daga ka sama a hannunsu, don kada ka yi tuntube a kan dutse.”
na bhibetakujhinula panani mu mabhoko gha bhene ili kwamba usilamasi magono gha jhobhi panani pa maganga.”
12 Yesu ya amsa masa cewa, “An fadi, 'Kada ka gwada Ubangiji Allahnka.'”
Yesu ajibili an'jobhili, “Jhinenibhu, “usin'jaribu Bwana K'yara ghwa jhobhi.”
13 Da shaidan ya gama yi wa Yesu gwaji, sai ya kyale shi sai wani lokaci.
Ibilisi bho amali kun'jaribu Yesu, akabhoka ni kundeka hadi wakati bhongi.
14 Sai Yesu ya koma Galili cike da ikon Ruhu, kuma labarinsa ya bazu cikin dukan wuraren dake wannan yankin.
Kisha Yesu akerebhwiki Galilaya kwa nghofu sya Roho, ni habari kun'husu muene sya jhemili ni kusambala mu mikoa ghioha ghya jirani.
15 Ya yi ta koyarwa a cikin majami'unsu, sai kowa na ta yabon sa.
Afundisi mu masinagogi gha bhene, ni kila mmonga an'sifili.
16 Wata rana ya zo Nazarat, birnin da aka rene shi. Kamar yadda ya saba yi, ya shiga cikin majami'a a nan ranar Asabaci, ya kuma tashi tsaye domin ya karanta Nassi.
Ligono limonga alotili Nazareti, mji ambabho alelibhu ni kukholela. Kama kyajhijhele desturi jha muene ajhingili mu sinagogi ligono lya sabato naajhemili kusoma maandiku.
17 An mika masa littafin anabi Ishaya, ya bude littafin ya kuma ga inda an rubuta,
Akabidhibhu gombo lya nabii Isaya, hivyo, afunguili gombo na alondili sehemu jha jhilembibhu,
18 “Ruhun Ubangiji yana kai na, domin ya shafe ni in yi wa'azin Bishara ga matalauta. Ya aike ni in yi shelar yanci ga daurarru, da kuma budewar idanu ga makafi, in 'yantar da wadanda su ke cikin kunci,
Roho ghwa Bwana ajhele panani pa nene, kwandabha anisopili mafuta kuhubiri habari jhinofu kwa maskini. Anilaghisi kutangasya uhuru kwa bhafungwa, ni kubhafuanya bhabhibela bhabhwesiajhi kulola kabhele. kubhabheka huru bhala bhabhigandamisibhwa,
19 in kuma yi shelar shekarar tagomashi na Ubangiji.”
Kubhutangasya mwaka ambabho Bwana ibetakulasya wema bhwa muene.”
20 Sai ya rufe littafin, ya mai da shi ga ma'aikacin majami'ar, sai ya zauna. Dukan wadanda suke cikin majami'ar suka zura Idanuwansu a kansa.
Kisha akalifunga gombo, akan'kerebhusila ndongosi ghwa sinagogi ni kutama pasi. Mihu gha bhanu bhoha bha bhajhele mu sinagogi ghanda ngili muene.
21 Sai ya fara masu magana, “Yau wannan Nassi ya cika a kunuwanku.”
Akajhanda kulongela nabhu akajobha, “Lelu lijhandiku e'le litimisibhu mu mb'olokoto sya jhomu.”
22 Dukan wadanda ke wurin sun shaida abin da ya fadi kuma dukansu sun yi ta mamakin kalmomin alheri da suke fitowa daga bakinsa. Suna cewa, “Wannan ai dan Yusufu ne kawai, ko ba haka ba?”
Khila mmonga pala ashuhudili kya ajobhili Yesu, na bhingi miongoni mwa bhene bhasyangesibhu ni malobhi gha hekima ghaghajhele ghihomela mu kinywa kya muene. Bhakajha bhijobha, “ojho ndo n'songolo tu ghwa Yusufu, naha lepi?”
23 Yesu ya ce masu, “Lallai za ku fada mani wannan karin magana, 'Likita, ka warkar da kanka. Duk abin da mun ji wai ka yi a Kafarnahum, ka yi shi a nan garinka ma.'”
Yesu akabhajobhela, “hakika mwibeta kujobha methali ejhe kwa nene, “Tabibu, ukiponesijhi ghwe muene. Kyokyoha kyatupeliki wibhombha Karperinaumu, kibhombayi hapa kabhele pakijiji kya jhobhi.”
24 Ya sake cewa, “Hakika na fada maku, annabi baya samun karbuwa a garinsa.
Kabhele ajobhili, “hakika nikabhajobhela muenga, ajhelepi nabii jha ikakubalika mu nchi jha muene.”
25 Amma na gaya maku gaskiya akwai gwauraye da yawa cikin Isra'ila a zamanin Iliya, lokacin da an rufe sammai shekaru uku da rabi babu ruwa, lokacin da anyi gagarumar yunwa a duk fadin kasar.
Lakini nikabhajobhela ukweli muenga kujha kwajhele ni bhajane bhingi Israeli mu kipindi kya Eliya, wakati mbingu jhidendibhu kusijhi ni fula kwa miaka midatu ni nusu, wakati kujhele ni njala mbaha mu nchi jhioha.
26 Amma ba a aiki Iliya zuwa wurin waninsu ba, sai wurin gwauruwa da ke a Zarifat can kusa da Sidon.
Lakini Eliya atumibhu lepi kwa jhejhioha mmonga ghwa bhene, lakini kwa mjane mmonga tu jhaatameghe sarepta karibu ni mji bhwa Sidoni.
27 Akwai kutare da yawa kuma a Isa'ila a zamanin anabi Elisha, amma babu wanda aka warkar sai dai Na'aman mutumin Suriya kadai.
Kabhele, kwajhele ni bhakoma bhamehele Israeli katika kipindi kya Elisha nabii, lakini ajhelepi hata mmonga bhabhi jha aponyisibhu isipokujha Naamani munu ghwa Siria.
28 Dukan mutanen da ke cikin majami'a suka fusata kwarai sa'adda suka ji wadannan zantattuka.
Bhanu bhoha mu sinagogi bhamemibhu ni gadhabu bho bhaghapheliki agha ghoha.
29 Suka tashi suka tura shi zuwa wajen birnin, suka kai shi bakin dutsen da aka gina garinsu a kai dominsu jefar da shi kasa.
Bhajhemili ni kun'sukumila kwibhala jhe mji nikundongosya hadi kuligema lya kundonda bhwa mji ambabho mji bhwa bhene ghwajengibhu panani pake, ili bhabhwesiajhi kun'tegha pasi.
30 Amma ya ratsa tsakaninsu ya yi gabansa.
Lakini ap'etili salama pagati pa bhene kwilotela.
31 Sannan ya gangara zuwa Kafarnahum, wani birni a Galili. Wata Asabaci yana koya wa mutane a cikin majami'a.
Kisha aselelili Kapernaumu, mu mji ghwa Galilaya. Sabato jhimonga akajha ifundisya bhanu mu lisinagogi.
32 Sun yi mamaki kwarai da koyarwan sa, domin maganarsa na da iko.
Bhasiyangesibhu ni mafundisu gha muene, kwandabha afundisi kwa mamlaka.
33 A wannan lokacin akwai wani mutum a cikin majami'a mai kazamin ruhu, sai ya yi kara da babbar murya,
Henu ligono elu mu sinagogi, kwajhele ni muene ghe ajhele ni roho chafu jha pepo, na alelili kwa sauti jha panani,
34 “Ina ruwan mu da kai, Yesu Banazarat? Ka zo domin ka hallaka mu ne? Na san ko kai wanene! Kai ne Mai Tsarki na Allah!”
“Tujhe ni kiki nabhi, Yesu ghwa Nazareti? Uhidili kutujhangamisya? Nimanyili kujha bhebhe ndo niani! Bhebhe ghwe mtakatifu ghwa K'yara!”
35 Yesu ya tsauta wa aljanin yana cewa, “Yi shiru ka fita daga cikinsa!” Da aljanin ya jefar da mutumin kasa a tsakiyarsu, ya fita daga cikinsa ba tare da yi masa rauni ba.
Yesu an'kemili pepo akajobha, “Gudamayi kununu, na umbo kayimunu ojho!” Pepo jhola bho an'sopili munu jhola pasi pagati pa bhene, ambokili munu jhola bila jha kun'sababishila maumivu ghoghoha ghala.
36 Dukan mutanen suka yi mamaki, kuma suna ta zancen wannan abu a tsakaninsu. Sun ce, “Wanda irin maganganu kenan? Ya umarce kazaman ruhohin da karfi da iko kuma sun fita.”
Bhanu bhoha bha syangele, na bhajhendelili kulongelela lijambo elu kila mmonga ni njinu. Bhakajobha, “Ndo malobhi gha aina jheleku agha?” Akabhaamuru roho kwa mamlaka ni nghofu na bhibhoka.”
37 Saboda da haka, an fara yada labarinsa zuwa dukan kewayen yankin.
Efyo, habari juu jha Yesu syajhenili khila sehemu mu maeneo ghaghisyonghoka mkoa oghu.
38 Sai Yesu ya bar majami'ar ya shiga gidan Siman. A wannan lokacin, surukar Siman tana fama da zazzabi mai zafi, sai suka roke shi dominta.
Kisha Yesu akabhoka mu mji obhu ni kujhingila mu nyumba jha Simoni. Henu, n'kwibhi ghwa Simoni akajha ilwala homa jhikali, na bhakan'sihi kwa niaba jha muene.
39 Sai ya tsaya a kanta, ya tsautawa zazzabin, kuma ya rabu da ita. Nan take, ta tashi ta fara yi masu hidima.
Efyo, Yesu akan'hegelela, akajhikemela home jhela ni kupona. Ghafla akajhema ni kujhanda kubhatumikila.
40 Da faduwar rana, mutane suka kawo wa Yesu dukan wadanda suke ciwo da cuttuttuka dabam dabam. Ya dora masu hannuwansa ya warkar da su.
Lijobha bho lijhibhela, bhanu bhake ndetela Yesu khila n'tamu ni kubhaponesya bhohba.
41 Aljanu kuma sun fita daga wadasunsu da dama, suna kuka cewa, “Kai ne Dan Allah!” Yesu ya tsauta wa aljannun ya kuma hana su magana, domin sun sani cewa shine Almasihu.
Mapepo kabhele ghabhapitili bhamehele ghakajhe ghilela kwa sauti ni kujobha, “bhebhe ndo mwana ghwa K'yara!” Yesu abhakemili mapepo ni kubharuhusu bhalongelayi, kwandabha bhamanyili kwamba muene ajhele ndo Kristu.
42 Da safiya ta yi, ya kebe kansa zuwa wani wurin da babu kowa. Jama'a da dama suna neman sa suka zo inda yake. Sun yi kokari su hana shi barin su.
Bho kubhebhele, alotili lieneo lya libeli kujha ni bhanu. Makutano gha bhanu bhajhele bhakandonda na bhakahida mu lieneo lya ajhele. Bhakajaribu kun'besya asiloti patali ni bhene.
43 Amma ya ce masu, “Dole in yi bisharar Allah a wasu birane da dama, domin dalilin da aka aiko ni nan kenan.”
Lakini akabhajobhela, “Lazima kabhele nihubiriajhi habari sinofu sya ufalme bhwa K'yara mu miji ghenge, ghimehele kwandabha ejhe ndo sababu nalaghisibhu apa.”
44 Sai ya ci gaba da wa'azi cikin majami'u dukan fadin Yahudiya.
Kisha ajhendelili kuhubiri mumasinagogi mu uyahudi jhioha.