< Luka 2 >

1 Ananan cikin kwanakin, sai Kaisar Augustas ya yi shela ya umarta a kidaya dukan mutane da ke zaune a cikin duniya.
Amo esoga, Louma hina bagade dunu ea dio amo Sisa Ogasadase, e da dunu huluane Louma soge huluane ganodini, dunu fi ilia dio huluane dedemusa: sia: i.
2 Wannan itace kidaya ta farko da aka yi lokacin da Kiriniyus yake mulkin Suriya.
(Ilia da amo dio dedesu hou degabo agoane hamoi. Louma ilegei ouligisu dunu Silia soge ganodini esalu, ea dio amo Guilainiase.)
3 Sabili da haka, kowa ya koma garinsa domin a yi masa rijista domin kidayan.
Amalalu, dunu huluane ilia dio dedema: ne, ilila: moilaidafa amoga gilisila afufui.
4 Yusufu kuma ya tashi ya bar birnin Nazarat zuwa garin Baitalami da ke Yahudiya, wanda ake kuma kira birnin Dauda, domin shi daga zuriyar iyalin Dauda ne.
Yousefe da Na: salede moilai, Ga: lili soge ganodini, amo fisili, e da Bedeleheme moilai Yudia soge ganodini, hina bagade Da: ibidi e lalelegei moilai, amoga asi. E da Da: ibidi egaga fiba: le, Bedeleheme moilaiga asi.
5 Ya je can ya yi rijista tare da Maryamu, wadda yake tashi tana kuma da juna biyu.
E amola ea sia: si uda Meli, ela dio dedemusa: asi. Meli da abula aguiwane esalu.
6 Ya zama sa'adda suke can, lokaci ya yi da za ta haifi danta.
Bedeleheme moilaiga esaloba, ea mano lalelegemu eso da doaga: i dagoi.
7 Ta haifi da, dan farinta kuwa, ta nade shi da kyau da 'yan tsummoki. Ta sa shi cikin wani kwami na dabbobi, gama babu daki dominsu a masaukin.
Ea magobo dunu mano lalelegele, e da abulaga sosone, gebogili ha: i iasu ofodo amo ganodini ea mano golama: ne diasi. Diasu bagade ganodini golamu nabaiba: le, ela da gebo diasu ganodini golai.
8 A cikin wannan yankin, akwai makiyaya wadanda suke zama a sarari suna tsaron garken tumakinsu da dare.
Amo sogega, sibi ouligisu dunu da ohe gisi nasu sogega, gasia ilia sibi ouligilalebe ba: i.
9 Nan da nan, sai mala'ikan Ubangiji ya bayyana gare su, daukakar Ubangiji kuma ta haskaka kewaye da su, sai suka figita kwarai.
Sibi ouligilaloba, ilia da Hina Gode Ea a: igele dunu amo muagadonini misini, moiga lelebe ba: i. Gilisili Hina Gode Ea hadigi bagade ilima sisiga: beba: le, ilia bagadewane beda: gia: i.
10 Sai mala'ikan ya ce masu, “Kada ku ji tsoro, domin na kawo maku labari mai dadi da zai kawo murna da yawa ga dukan mutane.
Be a: igele da ilima amane sia: i, “Mae beda: ma! Dawa: ma! Na da sia: ida: iwane amola hahawanedafa dilima amola osobo bagade dunu huluane ilima olelela misi.
11 Yau an haifi maku mai ceto a cikin birnin Dauda! Shine Almasihu Ubangiji!
Wali esodafa, Da: ibidi ea moilai Bedelehemega, dilima Gaga: su dunu da lalelegei dagoi, Ea dio amo Gelesu Hina.
12 Wannan itace alama da za a ba ku. Za ku ga dan jariri nade cikin 'yan tsummoki kwance cikin kwamin dabbobi.”
Dilia amo dafawaneyale dawa: ma: ne, hogoi helele, mano dudubu abulaga sosone, gebogili ha: i iasu ofodo ganodini golai dialebe ba: sea, amo mano da Gode Ea Manodafa dilia dawa: ma.”
13 Nan take, sai ga babban taro daga sama tare da mala'ikan suna yabon Allah, suna cewa,
Sia: nu, hedolowane Hebeniga esalebe fi dunu bagohame gilisili misini, Godema gesami hea: le, nodone bagadewane sia: su, amane,
14 “Daukaka ga Allah daga bisa, bari salama ta kasance a duniya tsakanin mutanen da ya ke jin dadinsu.”
“Gode Gadodafa, Ema nodone bagade sia: ma! Osobo bagadega, Gode Ea ilegei fi dunu ilima E da hahawane gala, ilia da olofosu ba: mu!”
15 Ya zama sa'adda mala'iku suka bar su zuwa cikin sama, sai makiyayan su ka ce wa junansu, “Bari mu je Baitalami mu ga wannan abin da ya faru, wanda Ubangiji ya nuna mana.”
A: igele dunu da Hebene sogega bu heda: loba, sibi ouligisu dunu da gilisili sia: dasu, “Wali amo hou Hina Gode da ninima olelebeba: le, defea, ninia Bedeleheme moilaiga amo hou hogola ahoa: di.”
16 Su ka yi hamzari suka tafi can sun iske Maryamu da Yusufu, suka ga jaririn kuwa kwance a cikin kwamin dabbobin.
Ilia da hedolowane asili, hogolalu, Meli amola Yousefe amola mano dudubu gebogili ha: i iasu ofodo ganodini golai dialebe ba: i.
17 Bayan da sun ga wannan, suka gaya wa mutane abinda aka gaya masu game da wannan yaro.
Ba: i dagoloba, ilia da Meli amola Yousefe elama a: igele da amo mano ea hou ilima olelei, amo elama adoi.
18 Dukan wadanda su ka ji, su ka yi mamaki kwarai game da abin da makiyayan su ka gaya masu.
Amogawi esalebe dunu huluane da sibi ouligisu dunu ilia sia: nababeba: le, bagadewane fofogadigi.
19 Amma ita Maryamu ta ci gaba da tunani akan wadanan abubuwa da ta ji, tana tunani mai zurfi a cikin zuciyarta.
Be Meli, amo hou ba: beba: le, ea asigi dawa: su ganodini wamowane dawa: i.
20 Makiyayan suka koma suna ta daukaka da yabon Allah domin dukan abubuwan da suka ji, suka kuma gani, dadai da yadda aka gaya masu.
Sibi ouligisu dunu da a: igele ea adoi defelewane ba: i dagoiba: le, Godema nodone gesami hehea: la, ilia sibi ouligimusa: buhagi.
21 Da ya kai kwana takwas, lokacin da za a yi wa jaririn kaciya, sai aka rada masa suna Yesu, sunan da mala'ikan ya bashi kamin a yi cikinsa.
Hi afae aligili, Yesu Ea gadofo damuni fasimu eso da doaga: beba: le, ilia da Ema Yesu dio asuli. Amo dio, Meli e da oubi hame udui esoga, a:igele da musa: ema asuli galu.
22 Da kwanakin tsarkakewar su ya wuce bisa ga shari'ar Musa, Yusufu da Maryamu suka kawo shi cikin haikali a Urushalima dominsu mika shi ga Ubangiji.
Mousese ea Malei amo ganodini, uda da mano lalelegesea, e da sema foloasu hou hamomu gala. Amo ilegei esoga, Meli amola Yousefe da ela mano Hina Godema mogili gagale imunusa: , Yelusaleme moilai bai bagadega oule misi.
23 Kamar yadda aka rubuta a dokokin Ubangiji, “Za a kira duk da na fari kebabbe ga Ubangiji.”
Hina Gode Ea sema ganodini da agoane dedei diala, amane, “Magobo dunu mano huluane dilia Godema momogili gagale ima.”
24 Suka kuma zo su mika hadaya bisa ga yadda aka fada a shari'ar Ubangiji, “Kurciyoyi biyu ko 'yan tantabaru biyu.”
Hina Gode Ea Sema hamoma: ne sia: i defele, ela da ‘dafe’ sio aduna gobele salasu.
25 Ga shi akwai wani mutum a Ushalima mai suna Siman. Wannan mutum adali ne kuma mai ibada. Yana jiran mai ta'aziyar Isra'ila, kuma Ruhu Mai-sarki na bisansa.
Amo esoha, dunu da: i ea dio amo Simione da Yelusaleme moilai bai bagade ganodini esalu. E da dunu ida: iwane esalu, amola e da Gode Ea hou nabawane hamosu. Olofosu da Isala: ili fi amoma misunu dawa: beba: le, e da ouesalu. Gode ea A: silibu Hadigidafa da ea dogo ganodini nabaiwane ba: i.
26 An kuma bayyana masa ta wurin Ruhu Mai-tsarki cewa ba zai mutu ba sai ya ga Kristi na Ubangiji.
Gode ea A: silibu Hadigidafa da ema, e da mae bogole, Hina Gode Ea ilegei Mesaia ea siga ba: mu, amo olelei dagoi.
27 Wata rana Siman ya zo cikin haikali ta wurin jagorar Ruhu Mai-tsarki. Da iyayen suka kawo yaron ciki, wato Yesu, domin su cika sharudan da shari'ar ke bukata,
Gode Ea A: silibu Hadigidafa amoga oule asiba: le, Simione da Debolo Diasu ganodini golili sa: i. Meli amola Yousefe amola ela mano sema dedei defelewane hamomusa: gini, Debolo Diasuga oule misini,
28 sai Siman ya karbe shi cikin hanuwansa, ya yabi Allah ya ce,
Simione da amo mano ea loboga ouga: ne gaguli, Godema amane nodone sia: i,
29 “Yanzu bari bawanka ya tafi da salama, Ubangiji, bisa ga kalmarka.
“Defea! Hina Gode! Dia musa: hahawane ilegele imunu sia: i, Dia da hahamoi dagoi. Amaiba: le, Di da wali Dia hawa: hamosu dunu olofoiwane bogoma: ne asunasimu da defea.
30 Domin idanuna sun ga cetonka,
Na da na siga Dia gaga: su hou ba: i dagoi.
31 wanda ka shirya a gaban dukan mutane:
Amo hou Di da dunu huluane ba: ma: ne hamoi.
32 Haske ne na wahayi ga al'ummai, kuma daukakar mutanenka Isra'ila.”
Amo diga: i, da Dia hanai asigi dawa: su Dia fi dunu hame (Dienadaile dunu) ilima olelemusa: misi amola Dia fidafa Isala: ili dunu ilima Hadigidafa iaha.”
33 Mahaifin yaron da Mahaifiyarsa, sun yi mamaki kwarai domin abubuwan da aka fada akansa.
Simione ea sia: nababeba: le, mano eda amola eme da bagadewane fofogadigi.
34 Sai Siman ya albarkace su ya ce wa uwatasa Maryamu, “Ki ji da kyau, wannan yaro zai zama sanadiyar faduwa da tashin mutane dayawa a Isra'ila, kuma alama wadda ake kushen ta.
Amalalu, Simione da Gode ela hahawane fidima: ne sia: i. E da Yesu Ea eme ema amane sia: i, “Gode da amo mano ilegei dagoi. Ea hawa: hamomuba: le, Isala: ili soge ganodini, dunu bagohame da dafamu amola eno bagohame da wa: legadomu. E da Gode Ea dawa: digima: ne olelesu, agoane ba: mu. Dunu bagohame da Ema higale sia: ga gegemu.
35 Kuma takobi zai tsaga zuciyar ki yadda tunanin mutane za ya bayyana.”
Amaiba: le, ninia da amo dunu ilia wamolegei asigi dawa: su huluane ba: mu. Amola di, Meli, se nabasu da dia dogo, gegesu gobiheiga sobe agoai ganumu.”
36 Wata annabiya mai suna Annatu ta na nan wurin. Ita diyar Fanuyila ce daga kabilar Ashiru. Ta riga ta manyanta a shekaru sosai. Ta kasance da maigidanta shekaru bakwai bayan auren ta,
Ba: la: lusu (balofede) uda didalo da: idafa hamoi da amogalu esalu, ea dio amo A: na. Amo uda da Fa: niuele ea mano, ea fi da A: sie. E da musa: dunu fili, ode fesuale ela esaloba, egoa bogole, hisu esalobawane, e lalelegei ode da84 agoane gidigi.
37 sannan ta yi zama gwambranci na shekaru tamanin da hudu. Ba ta taba barin haikali ba, tana ci gaba da yi wa Ubangiji sujada, dare da rana.
E da Debolo Diasu ganodini, mae fisili, gasi amola eso amoga ha: i mae nawane, Godema sia: ne gadoiwane nodosu.
38 A dadai lokacin nan, ta hau zuwa wurinsu ta fara yi wa Allah godiya. Ta gaya wa dukan wadanda ke jiran fansar Urushalima.
Ilia da Yesu Debolo Diasuga olelelaloba, A:na da doaga: le, Godema nodone sia: i. Dunu huluane gilisili esalu (ilia da Gode da Ea gaga: su hou Yelusaleme dunu fi olelema: ne ouesalu) amo dunuma e da mano dudubu Ea hou hobea hamomu, amo olelei.
39 Da su ka gama komai da aka bukace su suyi bisa ga tafarkin shari'ar Ubangiji, sai suka koma Galili, zuwa birninsu, Nazarat.
Yousefe amola Meli da Gode Ea sema adoi liligi huluane hamoi dagoloba, ilia moilaidafa Na: salede, Ga: lili soge ganodini, amoga buhagi.
40 Yaron kuma ya yi girma ya zama da karfi, yana karuwa da hikima, alherin Ubangiji kuma yana kansa.
Ela mano da asigilalalu. Ea asigi dawa: su da heda: lu amola Gode da E hahawane fidisu.
41 Iyayensa sukan tafi Urushalima kowacce shekara domin idin ketarewa.
Ode huluane amoga, Yesu Ea eme amola eda ela da Baligisu Lolo manusa: , Yelusaleme moilai bai bagadega heda: su.
42 Da yana shekara goma sha biyu, suka sake haurawa daidai lokacin idin a al'adance.
Yesu E lalelegei ode fagoyale da gidigi galu, ela musa: hou defele lolo Nasu amoga heda: i.
43 Bayan da sun cika dukan kwanakin idin, sun fara dawowa gida. Amma dan yaron Yesu ya jinkirta ya zauna a Urushalima, kuma iyayensa basu sani ba.
Lolo nanu, elea moilaiga bu doaga: musa: , logoga asi. Be goihadini Yesu da Yelusaleme moilai bai bagadega esalu. E da amogai esalu, amo eme amola eda ela da hame dawa: i galu.
44 Suna tsammani yana tare da sauran mutane da suke tafiya tare, sai suka yi tafiya na kwana daya. Suka fara neman sa a cikin danginsu da abokansu.
Ela da logoga ahoana, Yesu da ilia gilisisu ganodini esalebe dawa: beba: le, ela da eso afadafa amogalawane asili, ela fi amola na: iyado dunu gilisi amo ganodini Yesu hogolalu.
45 Da ba su gan shi ba, sai suka koma Urushalima suna cigiyar sa a can.
Hame ba: beba: le, ela da bu Yelusaleme moilai bai bagadega hogomusa: asi.
46 Ya zama bayan kwanaki uku, su ka same shi a cikin haikali, yana zama a tsakiyar malamai, yana sauraron su yana kuma yi masu tambayoyi.
Ela da eso aduna hogolalu, E amola olelesu dunu da gilisili Debolo Diasu ganodini esalebe ba: i. E da olelesu dunu ilia sia: nabasu, amola E da ilima adole ba: su.
47 Dukan wadanda suka ji shi suna ta mamakin fahimtar sa da amsoshin sa.
Ea sia: nabi dunu huluane, Ea dawa: iwane adole iasu nababeba: le, bagadewane fofogadigi.
48 Da suka gan shi, suka yi mamaki kwarai. Mahaifiyarsa ta ce masa, “Da na, don me ka yi mana haka? Ka ji, mahaifinka da ni muna ta neman ka rai a bace.”
Ea ame amola eda ela mano ba: beba: le, bagadewane fofogadigi. Ea ame da Ema amane sia: i, “Nagofe! Di da anima abuliba: le se ibala: ! Dia ada ania da beda: iwane Di hogolalu.”
49 Ya ce masu, “Don me kuke nema na? Ba ku sani cewa dole in kasance a gidan Ubana ba?”
Be Yesu da elama bu adole i, “Alia da abuliga Na hogolalula: ? Na da Na Ada Ea diasu ganodini esalu, alia da abuliga hame dawa: bela: ?”
50 Amma ba su gane abin da yake nufi da kalmomin nan ba.
Be ela da Ea adole iasu gogoleiwane nabi.
51 Sa'annan ya koma gida tare da su zuwa Nazarat yana kuma masu biyayya. Mahaifiayarsa kuma ta ajiye dukan wadannan abubuwa a zuciyarta tana yin tunani akansu.
Amaiba: le, Yesu da ele Na: salede moilaiga sigi asi. Ela sia: E da nabawane hamoi. Amo hou, Ea ame ea asigi dawa: su ganodini dawa: lalu.
52 Amma Yesu ya ci gaba da hikima da girma, ya kuma karu da tagomashi wurin Allah da mutane.
Amalalu, Yesu Ea da: i hodo amola Ea asigi dawa: su da asigilalu. Dunu huluane amola Gode, da Ea hou hahawane ba: i.

< Luka 2 >