< Luka 17 >

1 Sai Yesu ya ce wa almajiransa, 'Babu shakka akwai sanadodin tuntube da za su sa mu yin zunubi amma kaiton wanda shine sanadin su!
اِتَح پَرَں یِیشُح شِشْیانْ اُواچَ، وِگھْنَیرَوَشْیَمْ آگَنْتَوْیَں کِنْتُ وِگھْنا یینَ گھَٹِشْیَنْتے تَسْیَ دُرْگَتِ رْبھَوِشْیَتِ۔
2 Zai gwammaci a rataya masa dutsen nika a wuyansa, a jefar da shi a cikin teku fiye da wanda zai zama sanadiyar tuntube ga wadannan kananan.
ایتیشاں کْشُدْرَپْرانِنامْ ایکَسْیاپِ وِگھْنَجَنَناتْ کَنْٹھَبَدّھَپیشَنِیکَسْیَ تَسْیَ ساگَراگادھَجَلے مَجَّنَں بھَدْرَں۔
3 Ku kula da kanku. Idan dan'uwanka ya yi laifi, ka tsauta masa, in kuwa ya tuba ka yafe masa.
یُویَں سْویشُ ساوَدھاناسْتِشْٹھَتَ؛ تَوَ بھْراتا یَدِ تَوَ کِنْچِدْ اَپَرادھْیَتِ تَرْہِ تَں تَرْجَیَ، تینَ یَدِ مَنَح پَرِوَرْتَّیَتِ تَرْہِ تَں کْشَمَسْوَ۔
4 Idan ya yi maka laifi sau bakwai a rana daya sa'annan ya juyo wurinka sau bakwai ya ce, 'Na tuba,' ya wajabta ka yafe masa!”
پُنَریکَدِنَمَدھْیے یَدِ سَ تَوَ سَپْتَکرِتْووپَرادھْیَتِ کِنْتُ سَپْتَکرِتْوَ آگَتْیَ مَنَح پَرِوَرْتْیَ مَیاپَرادّھَمْ اِتِ وَدَتِ تَرْہِ تَں کْشَمَسْوَ۔
5 Sai Manzannin suka ce wa Ubangiji, 'Ka kara mana bangaskiya.'
تَدا پْریرِتاح پْرَبھُمْ اَوَدَنْ اَسْماکَں وِشْواسَں وَرْدّھَیَ۔
6 Ubangiji kuwa ya ce, “In kuna da bangaskiya kamar kwayar mastad, za ku ce wa wannan durumin, 'Ka tuge, ka kuma dasu a cikin teku,' zai yi biyayya da ku.
پْرَبھُرُواچَ، یَدِ یُشْماکَں سَرْشَپَیکَپْرَمانو وِشْواسوسْتِ تَرْہِ تْوَں سَمُولَمُتْپاٹِتو بھُوتْوا سَمُدْرے روپِتو بھَوَ کَتھایامْ ایتَسْیامْ ایتَدُڈُمْبَرایَ کَتھِتایاں سَ یُشْماکَماجْناوَہو بھَوِشْیَتِ۔
7 Amma wanene a cikinku, idan yana da bawa mai yin masa noma ko kiwon tumaki, da zarar ya dawo daga jeji, zai ce masa, 'Maza zo ka zauna ka ci abinci'?
اَپَرَں سْوَداسے ہَلَں واہَیِتْوا وا پَشُونْ چارَیِتْوا کْشیتْرادْ آگَتے سَتِ تَں وَدَتِ، ایہِ بھوکْتُمُپَوِشَ، یُشْماکَمْ ایتادرِشَح کوسْتِ؟
8 Ba zai ce masa, 'Ka shirya mani wani abu domin in ci ka kuma yi damara, ka yi mini hidima har in gama ci da sha. Bayan haka sai ka ci ka sha'?
وَرَنْچَ پُورْوَّں مَمَ کھادْیَماسادْیَ یاوَدْ بھُنْجے پِوامِ چَ تاوَدْ بَدّھَکَٹِح پَرِچَرَ پَشْچاتْ تْوَمَپِ بھوکْشْیَسے پاسْیَسِ چَ کَتھامِیدرِشِیں کِں نَ وَکْشْیَتِ؟
9 Ba zai yi wa bawan nan godiya ba domin ya yi biyayya da abubuwan da aka umarce shi ya yi, ko zai yi haka?
تینَ داسینَ پْرَبھوراجْنانُرُوپے کَرْمَّنِ کرِتے پْرَبھُح کِں تَسْمِنْ بادھِتو جاتَح؟ نیتّھَں بُدھْیَتے مَیا۔
10 Haka kuma, idan kuka bi duk abin da aka umarce ku, sai ku ce, 'Mu bayi ne marasa amfani. Mun dai yi abin da yake wajibi ne kurum.'”
اِتّھَں نِرُوپِتیشُ سَرْوَّکَرْمَّسُ کرِتیشُ سَتْمُ یُویَمَپِیدَں واکْیَں وَدَتھَ، وَیَمْ اَنُپَکارِنو داسا اَسْمابھِرْیَدْیَتْکَرْتَّوْیَں تَنْماتْرَمیوَ کرِتَں۔
11 Wata rana yana tafiya zuwa Urushalima, sai ya bi iyakar kasar Samariya da Galili.
سَ یِرُوشالَمِ یاتْراں کُرْوَّنْ شومِرونْگالِیلْپْرَدیشَمَدھْیینَ گَچّھَتِ،
12 Yayin da yana shiga wani kauye kenan, sai wadansu kutare maza guda goma suka tarye shi suna tsaye daga nesa da shi
ایتَرْہِ کُتْرَچِدْ گْرامے پْرَویشَماتْرے دَشَکُشْٹھِنَسْتَں ساکْشاتْ کرِتْوا
13 sai suka daga murya suka ce, “Yesu, Ubangiji, ka yi mana jinkai.”
دُورے تِشْٹھَنَتَ اُچَّے رْوَکْتُماریبھِرے، ہے پْرَبھو یِیشو دَیَسْواسْمانْ۔
14 Da ya gan su, ya ce masu, “Ku je ku nuna kanku a wurin firistoci.” Ya zama sa'adda suke tafiya, sai suka tsarkaka.
تَتَح سَ تانْ درِشْٹْوا جَگادَ، یُویَں یاجَکاناں سَمِیپے سْوانْ دَرْشَیَتَ، تَتَسْتے گَچّھَنْتو روگاتْ پَرِشْکرِتاح۔
15 Daya daga cikinsu da ya ga an warkar da shi, ya koma, yana ta daukaka Allah da murya mai karfi.
تَدا تیشامیکَح سْوَں سْوَسْتھَں درِشْٹْوا پْروچَّیرِیشْوَرَں دھَنْیَں وَدَنْ وْیاگھُٹْیایاتو یِیشو رْگُنانَنُوَدَنْ تَچَّرَنادھوبھُومَو پَپاتَ؛
16 Ya fadi a gaban Yesu, yana masa godiya. Shi kuwa Basamariye ne.
سَ چاسِیتْ شومِرونِی۔
17 Yesu ya amsa ya ce, “Ba goma ne aka tsarkake ba? Ina sauran taran?
تَدا یِیشُرَوَدَتْ، دَشَجَناح کِں نَ پَرِشْکرِتاح؟ تَہْیَنْیے نَوَجَناح کُتْرَ؟
18 Babu wani da ya dawo ya girmama Allah sai wannan bakon kadai?”
اِیشْوَرَں دھَنْیَں وَدَنْتَمْ اینَں وِدیشِنَں وِنا کوپْیَنْیو نَ پْراپْیَتَ۔
19 Sai ya ce masa, “Tashi, kayi tafiyarka. Bangaskiyarka ta warkar da kai.”
تَدا سَ تَمُواچَ، تْوَمُتّھایَ یاہِ وِشْواسَسْتے تْواں سْوَسْتھَں کرِتَوانْ۔
20 Da Farisawa suka tambaye shi lokacin da mulkin Allah zai bayyana, Yesu ya amsa masu ya ce, “Mulkin Allah ba lura ake yi da shi ba.
اَتھَ کَدیشْوَرَسْیَ راجَتْوَں بھَوِشْیَتِیتِ پھِرُوشِبھِح پرِشْٹے سَ پْرَتْیُواچَ، اِیشْوَرَسْیَ راجَتْوَمْ اَیشْوَرْیَّدَرْشَنینَ نَ بھَوِشْیَتِ۔
21 Ba kuwa za a ce, 'Gashi nan!' Ko kuwa, 'Ga shi can ba!' domin mulkin Allah yana tsaknaninku.”
اَتَ ایتَسْمِنْ پَشْیَ تَسْمِنْ وا پَشْیَ، اِتِ واکْیَں لوکا وَکْتُں نَ شَکْشْیَنْتِ، اِیشْوَرَسْیَ راجَتْوَں یُشْماکَمْ اَنْتَریواسْتے۔
22 Yesu ya ce wa almajiran, “Kwanaki na zuwa da za ku yi begen ganin rana daya cikin ranakun Dan Mutum, amma ba zaku gani ba.
تَتَح سَ شِشْیانْ جَگادَ، یَدا یُشْمابھِ رْمَنُجَسُتَسْیَ دِنَمیکَں دْرَشْٹُمْ وانْچھِشْیَتے کِنْتُ نَ دَرْشِشْیَتے، اِیدرِکّالَ آیاتِ۔
23 Za su ce maku, 'Duba can! 'Duba nan!' Amma kada ku je kuna dubawa, ko kuwa ku bi su.
تَداتْرَ پَشْیَ وا تَتْرَ پَشْییتِ واکْیَں لوکا وَکْشْیَنْتِ، کِنْتُ تیشاں پَشْچاتْ ما یاتَ، مانُگَچّھَتَ چَ۔
24 Kamar yadda walkiya take haskakawa daga wannan bangaren sararin sama zuwa wancan bangaren, haka ma dan mutum zai zama a ranar bayyanuwarsa.
یَتَسْتَڈِدْ یَتھاکاشَیکَدِشْیُدِیَ تَدَنْیامَپِ دِشَں وْیاپْیَ پْرَکاشَتے تَدْوَتْ نِجَدِنے مَنُجَسُونُح پْرَکاشِشْیَتے۔
25 Amma lalle sai ya sha wahaloli dabam dabam tukuna, mutanen zamanin nan kuma su ki shi.
کِنْتُ تَتْپُورْوَّں تینانیکانِ دُحکھانِ بھوکْتَوْیانْییتَدْوَرْتَّمانَلوکَیشْچَ سووَجْناتَوْیَح۔
26 Kamar yadda ya faru a zamanin Nuhu, haka kuma zai faru a lokacin bayyanar Dan Mutum.
نوہَسْیَ وِدْیَمانَکالے یَتھابھَوَتْ مَنُشْیَسُونوح کالیپِ تَتھا بھَوِشْیَتِ۔
27 Ana ci, ana sha, ana aure, ana aurarwa, har zuwa ga ranar da Nuhu ya shiga jirgi - ruwan tufana kuma ya zo, ya hallaka su duka.
یاوَتْکالَں نوہو مَہاپوتَں ناروہَدْ آپْلاوِوارْیّیتْیَ سَرْوَّں ناناشَیَچَّ تاوَتْکالَں یَتھا لوکا اَبھُنْجَتاپِوَنْ وْیَوَہَنْ وْیَواہَیَںشْچَ؛
28 Haka ma aka yi a zamanin Lutu, ana ci, ana sha, ana saye, ana sayarwa, ana shuke-shuke da gine-gine.
اِتّھَں لوٹو وَرْتَّمانَکالیپِ یَتھا لوکا بھوجَنَپانَکْرَیَوِکْرَیَروپَنَگرِہَنِرْمّانَکَرْمَّسُ پْراوَرْتَّنْتَ،
29 Amma a ranar da Lutu, ya fita daga Saduma, aka zubo wuta da kibiritu daga sama, aka hallaka su duka.
کِنْتُ یَدا لوٹْ سِدومو نِرْجَگامَ تَدا نَبھَسَح سَگَنْدھَکاگْنِورِشْٹِ رْبھُوتْوا سَرْوَّں وْیَناشَیَتْ
30 Haka kuma zai zama a ranar bayyanuwar Dan Mutum.
تَدْوَنْ مانَوَپُتْرَپْرَکاشَدِنیپِ بھَوِشْیَتِ۔
31 A ranar nan fa, wanda yake kan soro kada ya sauka domin daukan kayansa daga cikin gida. Haka kuma wanda yake gona kada ya dawo.
تَدا یَدِ کَشْچِدْ گرِہوپَرِ تِشْٹھَتِ تَرْہِ سَ گرِہَمَدھْیاتْ کِمَپِ دْرَوْیَمانیتُمْ اَوَرُہْیَ نَیتُ؛ یَشْچَ کْشیتْرے تِشْٹھَتِ سوپِ وْیاگھُٹْیَ نایاتُ۔
32 Ku tuna fa da matar Lutu.
لوٹَح پَتْنِیں سْمَرَتَ۔
33 Duk mai son ransa, zai rasa shi, amma duk wanda ya rasa ransa, zai same shi.
یَح پْرانانْ رَکْشِتُں چیشْٹِشْیَتے سَ پْرانانْ ہارَیِشْیَتِ یَسْتُ پْرانانْ ہارَیِشْیَتِ سَایوَ پْرانانْ رَکْشِشْیَتِ۔
34 Ina gaya maku, a wannan dare za a sami mutum biyu a gado daya. Za a dauka daya, a kuma bar dayan.
یُشْمانَہَں وَچْمِ تَسْیاں راتْرَو شَیَّیکَگَتَیو رْلوکَیوریکو دھارِشْیَتے پَرَسْتْیَکْشْیَتے۔
35 Za a sami mata biyu suna nika tare. Za a dauka daya a bar daya.”
سْتْرِیَو یُگَپَتْ پیشَنِیں وْیاوَرْتَّیِشْیَتَسْتَیوریکا دھارِشْیَتے پَراتْیَکْشْیَتے۔
36 [“Za a ga mutum biyu a gona. Za a dauki daya a bar daya.”]
پُرُشَو کْشیتْرے سْتھاسْیَتَسْتَیوریکو دھارِشْیَتے پَرَسْتْیَکْشْیَتے۔
37 Sai suka tambaye shi, “Ina, Ubangiji?” Sai ya ce masu, “Duk in da gangar jiki yake, a nan ungulai sukan taru.”
تَدا تے پَپْرَچّھُح، ہے پْرَبھو کُتْریتّھَں بھَوِشْیَتِ؟ تَتَح سَ اُواچَ، یَتْرَ شَوَسْتِشْٹھَتِ تَتْرَ گرِدھْرا مِلَنْتِ۔

< Luka 17 >