< Luka 16 >
1 Yesu ya kuma ce wa almajiransa, “Akwai wani mai arziki da yake da wakili, sai aka yi karan sa da cewa wannan wakili yana fallasar masa da dukiya.
Yeso ma gu inanu utarsa umeme, “Awuzi ure unu mazi ini kirfi mazi indesa matarsa me ini kirfi me, a ē agun me unutarsa ini kirfi iweme ma huza ini Sarki nice.
2 Sai mai arziki ya kira shi ya ce masa, 'Labarin me nake ji game da kai? Kawo lissafin wakilcin ka, don ba za ka sake zama wakili na ba.'
Unu kirfi me ma titi me magun me, nyanini in kuna ani ce nuwe me? Aye mu ini benani ikirfi me, barki uda kuri u tarsum in ini ba.
3 Sai wakilin ya ce a ransa, 'Kaka zan yi, da yake maigida na zai karbe wakilci daga hannuna? Gashi, ba ni da karfin noma ina kuwa jin kunya in yi roko.
Unu tarsa ini kirfi me magu iriba imeme, “Indi wu aneni, una kura madi kabi unu tarsa ina kura ame a tari tum? Mebe, in zomu in nikara na avara in kunna mu'i'in iki imum.
4 Na san abin da zan yi domin idan an fitar da ni daga wakilcin, mutane su karbe ni a gidajensu.
In rusa imum me sa indi wu ingi a karam u tarsa ina kura me, Anu wa kabum ati kura tuweme.
5 Sai wakilin ya kira kowanne daya da maigidansa ke bi bashi, yace wa na farkon, 'Nawa maigida na yake bin ka?'
Unu tarsa ina kura me ma titi an desa una kura ma tarsa me ureme, magun unu nutuba ihuno ini una kura matarsa we?
6 Ya ce, 'Garwan mai dari.' Sai ya ce masa, 'Ga takardarka, maza ka zauna, ka rubuta hamsin.'
Magun me, magarwa ma mani manu akuru ukirau, Magun me, 'Kaba utagarda uweme, cukuno debe, u yetteke akuri ucibi!
7 Ya kuma ce wa wani, 'Nawa ake binka?' Ya ce, 'Buhu dari na alkama.' Ya ce masa, 'Ga tarkardarka, ka rubuta tamanin.'
Ma kuri magun in uye, 'Ihuno ini una kura matarsa we?' Magu, ma buhu manu akure u karau me ialkama, magun me kaba utagarda, u yetteke manu akure uwiti tari.
8 Sai maigida ya yaba wa wakilin nan marar gaskiya saboda wayonsa. Gama 'ya'yan zamanin nan a ma'ammalar su da mutanen zamaninsu sun fi 'ya'yan haske wayo. (aiōn )
Una kura ma nonziko unu tarsa ina kura me barki upoko aje ameme. A hana une ugeme wa ribeze anyimo anu nee wa aka ahana masaa. (aiōn )
9 Ina gaya maku ku yi abuta ta dukiya ta rashin gaskiya, saboda idan ya kare, su karbe ku a gidaje masu dauwama. (aiōnios )
In booshi ingi ya wuza ni runi gusi imumu un barki uzatu kadure, ingi ya mara, wadi kabi shi ati kura tishime ana imumu muriba. (aiōnios )
10 Wanda yake da aminci a karamin abu, mai aminci ne a babban abu, wanda yake marar gaskiya a karamin abu, marar gaskiya ne a babban abu.
Desa ma wuga kadure imum icin, una kadure mani imum idangi, desa mazome inkadure ba a hira imum icin unu zatu kadure kani udang.
11 Idan fa ba ku yi aminci da dukiya mara adalci ba, wa zai amince maku da dukiya ta gaskiya?
In daki ya wuza kadure ahira imum unu zatu kadure, aveni madi hem inshi ini mum ika dure?
12 Idan kuma ba ku yi aminci da kudin wani ba, wa zai ba ku kudin da ke naku?
Ingi daya kuri ya wuza uzatu kadure ini kirfi i uyeba, aveni madi nyashi i kirfi sa izi ishi?
13 Ba bawan da zai iya bauta wa iyayengiji biyu, ko dai ya ki daya, ya so daya ko kuwa ya amince wa dayan, ya raina dayan. Ba za ku iya bauta wa Allah ku kuma bauta wa dukiya ba.”
Ba desa mada ke ma tarsi Asere kare, nani ma game a inde ma hem a inde, nani ma hem ina inde magame a inde ida ke i tarsi Asere i kuri i tarsi imumu une ba.
14 Da Farisawa da ke da kaunar kudi suka ji dukan wadannan abubuwa, suka yi masa ba'a.
Mafarisawa anu su ikirfi sa wa kunna ani me vat watungono tizuza tume.
15 Sai ya ce masu, “Ku ne masu baratar da kanku a gaban mutane, amma Allah ya san zuciyarku. Abin da mutane suke girmamawa kwarai abin kyama ne a gun Allah.
Ba ma gun we, “Shewani anu nyeze ace anyimo anu, Asere a rusa iriba ishime.
16 Attaura da litattafan annabawa suna nan har zuwan Yahaya. Tun daga lokacin nan ake yin bisharar mulkin Allah, kowa kuma yana kokarin kutsawa zuwa cikinta.
Ubata utize nan anu kurzizo utize wa rani Yohana madiku ē. Datti uganiya ugino me azinu boo tize ta Asere, kodavi mazini uyakara u sosi niceni anyimo me.
17 Duk da haka, zai fi sauki sama da kasa su shude, da ko digo daya na attaura ya shude.
Vat in anime, iteki unu seke Aseseri nan adezi amari, ini gona horibi inde be tize tum bi visa.
18 Duk wanda ya saki matansa ya auri wata ya aikata zina, kuma wanda ma ya auri sakakkiya ya aikata zina.
Vat desa ma gido unē umeme ma zika uye ma zinu wuza katuma kaburi, desa ma zika unē me sa agido me vat mazinu wuza katuma kaburi.
19 Akwai wani mai arziki, mai sa tufafi na alfarma masu tsada yana shagalin sa kowace rana.
Awuzi uye unu imumu itari, ma sositi runga ti huma ti kirfi madi gala imum ime kondi uya uwui.
20 Aka ajiye wani gajiyayye a kofarsa, mai suna liazaru wanda duk jikinsa miki ne,
A inki uye sa mamu uzo ana tukum ameme, unani 30 Liazaru desa vat nipun numeme tinuru tini.
21 Shi kuwa yana marmarin ya koshi da barbashin da ke fadowa daga teburin mai arzikin nan har ma karnuka sukan zo suna lasar mikinsa.
Madi isi iriba agi matingi mu gitu mu imumare sa idi rizizi adizi barki ma ti iwuxi cangi iki limbi magembu mameme.
22 Ana nan sai gajiyayyen nan ya mutu, malaiku kuma suka dauke shi suka kai shi wurin Ibrahim. Mai arzikin ma ya mutu, aka kuma binne shi,
Arā anyimo anime unu dira unikara ma wi, ibe ika dura ka Asere wa ē wa ziki me wa hamme a hira Ibrahim, Unu imum itarari ma wi, a vati me.
23 yana cikin hades yana shan azaba, sai ya daga kai ya hangi Ibrahim daga nesa, da Li'azaru a kirjinsa. (Hadēs )
Ma rā nyimo icau unu zito, ma venki nice ma iri Ibrahim pit, nan Liazaru a bigiri bumeme. (Hadēs )
24 Sai ya yi kira ya ce, 'Baba Ibrahim, ka ji tausayi na, ka aiko Li'azaru ya tsoma dan yatsansa a ruwa ya sanyaya harshena, don azaba nake sha a cikin wannan wuta.'
Ma titi magu, “Acoo Ibrahim, kuna ugogoni um, u tumi Liazaru ma soki kubo kucin kumeme a mei ma tenzikem ani lem, barki nirere nini izinu same anyimo Urā.
25 Amma Ibrahim ya ce, 'Yaro, ka tuna fa a zamanka na duniya ka sha duniyarka, ka kuma karba abubuwa masu kyau, amma Li'azaru kuma sai wahala. Amma yanzu dadi ake bashi a nan, kai kuwa kana shan azaba.
Ibrahim magu, 'Vana, ringi inti cukum tuwe unē uwe, ukuri ukabi adadu a huma, me Liazaru nirere nini masi. A' aname urunta uni azinu nyiza ume abame, hu ni rere nini uzi na same.
26 Banda haka ma, akwai rami mai zurfi, domin wadanda suke son ketarewa zuwa wurinku kada su iya, kada kuma kowa ya ketaro zuwa wurinmu daga can.'
Ban anime, uwaa u concon urani, barki an desa wa nyara wa kafa uaye ahira ashi kati wa rusi, kati kodavi makafa uaye uwatu uru.
27 Sai mai arziki ya ce, 'To ina rokonka, Baba Ibrahim, ka aike shi zuwa gidan mahaifina -
Una imumu itari magu, 'In nyara, acoo Ibrahim, tuma me ma hā akura acoo am'.
28 domin ina da 'yan'uwa maza biyar, ya je ya yi masu gargadi kada su ma su zo wurin azaban nan.'
Barki in zin ina nuhenu aruma ucibi, ma ha maka wuza tize kati wa ē ahira ani rere nigeme.
29 Amma Ibrahim ya ce, 'Suna da Musa da annabawa; bari su saurare su.'
Ibrahim magun, 'Wa zin Musa nan anu u kurzizo tize ta Asere, na wa kunna we.
30 Sai mai arziki ya amsa, 'A'a, Baba Ibrahim, idan wani daga cikin matattu ya je wurinsu, zasu tuba.'
Una imumu itari magu, 'Mmh' acoo Ibrahim, ungi uye ma hana ingi uye ma hana a nyimo adesa wa wono wadi kunna we, wa kabi tizeme.
31 Amma Ibrahim ya ce masa, 'In dai har basu saurari Musa da na annabawa ba, ko da wani ya tashi daga matattu ma, ba za su rinjayu ba.'”
Ibrahim ma gun me, 'Ingi daki wa kunna Musa nan anu ukurzizo tize ta Asere ba, koda uye ma hira anyimo anu won cangi wadida kunna we ba.