< Luka 14 >

1 Wata ranar Asabaci, ya shiga gidan wani daya daga cikin shugabanin Farisawa domin cin abinci, mutane kuwa suna sa masa idanu.
Og det skete, da han kom ind i en af de øverste Farisæeres Hus paa en Sabbat for at holde Maaltid, at de toge Vare paa ham.
2 Sai ga wani a gabansa mai ciwon fara.
Og se, der stod en vattersottig Mand foran ham.
3 Yesu ya tambaye masanan attaura da Farisawa, “Ya halata a wakar a ranan Asabaci, ko a'a?”
Og Jesus tog til Orde og sagde til de lovkyndige og Farisæerne: „Er det tilladt at helbrede paa Sabbaten eller ej?”
4 Amma suka yi shiru. Yesu kuwa ya kama shi, ya warkar da shi, ya kuma sallame shi.
Men de tav. Og han tog paa ham og helbredte ham og lod ham fare.
5 Sai yace masu, “Wanene a cikinku in yana da jaki ko takarkari ya fadi a rijiya ran Asabaci, ba zai fitar da shi nan da nan ba?”
Og han tog til Orde og sagde til dem: „Hvem er der iblandt eder, som ikke straks, naar hans Søn eller Okse falder i en Brønd, drager dem op paa Sabbatsdagen?”
6 Sai suka kasa ba da amsar wadannan abubuwa.
Og de kunde ikke give Svar derpaa.
7 Sa'adda Yesu ya lura da yadda wadanda aka gayyato sun zabi mazaunan alfarma, sai ya ba su misali yana ce masu,
Men han sagde en Lignelse til de budne, da han gav Agt paa, hvorledes de udvalgte sig de øverste Pladser ved Bordet, og sagde til dem:
8 “Sa'adda wani ya gayyace ka zuwa bikin aure, kada ka zauna a wuri mai daraja, domin yana yiwuwa an gayyaci wani wanda ya fi ka daraja.
„Naar du bliver buden af nogen til Bryllup, da sæt dig ikke øverst til Bords, for at ikke en fornemmere end du maatte være buden af ham,
9 Sa'adda wanda ya gayyace ku duka biyu ya zo, zai ce maka, 'Ka ba mutumin nan wurinka,' sa'annan a kunyace za ka koma mazauni mafi kaskanci.
og han, som indbød dig og ham, maatte komme og sige til dig: Giv denne Plads, og du da med Skam komme til at sidde nederst.
10 Amma idan an gayyace ka biki, sai ka je ka zauna a wuri mafi kaskanci, domin idan wanda ya gayyace ka ya zo, yana iya ce maka, 'Aboki, hawo nan mana'. Sannan za ka sami girma kenan a gaban dukan wadanda kuke zaune tare a kan teburi.
Men naar du bliver buden, da gaa hen og sæt dig nederst, for at, naar han kommer, som har indbudt dig, han da maa sige til dig: Ven! sæt dig højere op; da skal du have Ære for alle dem, som sidde til Bords med dig.
11 Duk wanda ya daukaka kansa, za a kaskantar da shi, wanda ya kaskantar da kansa, kuma daukaka shi za a yi”.
Thi enhver, som ophøjer sig selv, skal fornedres; og den, som fornedrer sig selv, skal ophøjes.”
12 Yesu ya ce wa mutumin da ya gayyace shi, “Idan za ka gayyaci mutum cin abinci ko biki, kada ka gayyaci abokanka, ko 'yan'uwanka, ko danginka, ko makwabtanka masu arziki, kamar yadda suna iya gayyatar ka, sai ya zama an maida maka.
Men han sagde ogsaa til ham, som havde indbudt ham: „Naar du gør Middags- eller Aftensmaaltid, da byd ikke dine Venner, ej heller dine Brødre, ej heller dine Frænder, ej heller rige Naboer, for at ikke ogsaa de skulle indbyde dig igen, og du faa Vederlag.
13 Amma idan za ka kira biki sai ka gayyace matalauta, da nakasassu, da guragu, da makafi,
Men naar du gør et Gæstebud, da indbyd fattige, vanføre, lamme, blinde!
14 za ka kuwa sami albarka da yake ba su da hanyar saka maka. Gama za a saka maka a ranar tashin masu adalci.”
Saa skal du være salig; thi de have intet at gengælde dig med; men det skal gengældes dig i de retfærdiges Opstandelse.”
15 Da daya daga cikin wadanda ke zama akan teburi da Yesu ya ji wadannan abubuwa, sai ya ce masa, “Albarka ta tabbata ga wanda zai ci abinci a mulkin Allah!”
Men da en af dem, som sade med til Bords, hørte dette, sagde han til ham: „Salig er den, som holder Maaltid i Guds Rige.”
16 Amma Yesu ya ce masa, “Wani mutum ne ya shirya babban biki ya gayyaci mutane da yawa.
Men han sagde til ham: „Der var en Mand, som gjorde en stor Nadvere og indbød mange.
17 Da lokacin biki ya yi, sai ya aiki bawansa ya ce wa wadanda aka gayyata, “Ku zo, duk an shirya kome.”
Og han udsendte sin Tjener paa Nadverens Time for at sige til de budne: Kommer! thi nu er det beredt.
18 Sai dukansu, suka fara kawo dalilai. Na farko ya ce masa, 'Na sayi gona, lalle ne in je in gan ta. Ina rokonka ka dauke mani.'
Og de begyndte alle som een at undskylde sig. Den første sagde til ham: Jeg har købt en Mark og har nødig at gaa ud og se den; jeg beder dig, hav mig undskyldt!
19 Sai wani ya ce, 'Na sayi shanu garma biyar, ina so in gwada su. Ina ronkan ka, ka dauke mani.'
Og en anden sagde: Jeg har købt fem Par Okser og gaar hen at prøve dem; jeg beder dig, hav mig undskyldt!
20 Wani mutum kuma ya ce, 'Na yi aure, don haka ba zan iya zuwa ba.'
Og en anden sagde: Jeg har taget mig en Hustru til Ægte, og derfor kan jeg ikke komme.
21 Da bawan ya zo ya fadi wa maigidansa wadannan abubuwa, sai maigidan yayi fushi, ya ce wa bawansa, jeka da sauri ka bi cikin titunan birni da kwararo-kwararo, ka kawo gajiyayyu, da nakasassu, da makafi, da guragu.'
Og Tjeneren kom og meldte sin Herre dette; da blev Husbonden vred og sagde til sin Tjener: Gaa hurtig ud paa Byens Stræder og Gader, og før de fattige og vanføre og lamme og blinde herind!
22 Sai bawan ya ce, 'Maigida, abin da ka umarta an gama, amma har yanzu da sauran wuri.”
Og Tjeneren sagde: Herre! det er sket, som du befalede, og der er endnu Rum.
23 Sai maigidan ya ce wa bawan, 'Jeka, ka bi kwararo-kwararo da hanyoyin karkara, ka rinjayi mutane su shigo, don a cika gidana.
Og Herren sagde til Tjeneren: Gaa ud paa Vejene og ved Gærderne og nød dem til at gaa ind, for at mit Hus kan blive fuldt.
24 Gama ina gaya maku, babu ko daya daga cikin mutanen da na gayyata da farko da zai dandana bikina.”
Thi jeg siger eder, at ingen af hine Mænd, som vare budne, skal smage min Nadvere.”
25 Ana nan, taron suna tafiya tare da shi, sai ya juya ya ce masu,
Men store Skarer gik med ham, og han vendte sig og sagde til dem:
26 “Duk mai zuwa wurina amma bai ki mahaifinsa da mahaifiyarsa, da matarsa, da 'ya'yansa, da 'yan'uwansa maza da mata ba - I, har da ransa ma, ba zai iya zama almajirina ba.
„Dersom nogen kommer til mig og ikke hader sin Fader og Moder og Hustru og Børn og Brødre og Søstre, ja endog sit eget Liv, kan han ikke være min Discipel.
27 Duk wanda bai dauki gijiyensa ya biyo ni ba, ba zai iya zama almajirina ba.
Den, som ikke bærer sit Kors og følger efter mig, kan ikke være min Discipel.
28 Wanene a cikinku wanda yake niyyar gina bene, da ba zai zauna ya yi lissafin abin da zai kashe ba tun da farko, ko yana da ishashen kudi da zai iya kare aikin?
Thi hvem iblandt eder, som vil bygge et Taarn, sætter sig ikke først hen og beregner Omkostningen, om han har nok til at fuldføre det,
29 Kada ya zama bayan da ya sa harsashin ginin, ya kasa gamawa, har duk wadanda suka gani su fara yi masa ba'a,
for at ikke, naar han faar lagt Grunden og ej kan fuldende det, alle, som se det, skulle begynde at spotte ham og sige:
30 su rika cewa, ga mutumin nan ya fara gini amma ya kasa gamawa.'
Dette Menneske begyndte at bygge og kunde ikke fuldende det.
31 Ko kuwa wanne sarki ne, in za shi je yaki da wani sarki, da ba zai zauna da farko ya yi shawara ya ga ko shi mai jarumawa dubu goma zai iya karawa da dayan sarkin mai jarumawa dubu ashirin ba?
Eller hvilken Konge, som drager ud for at gaa i Kamp imod en anden Konge, sætter sig ikke først hen og raadslaar, om han er mægtig til med ti Tusinde at møde den, som kommer imod ham med tyve Tusinde?
32 In kuwa ba zai iya ba, to tun wancan yana nesa, sai ya aiki wakili ya kuma tambayo sharudan salama.
Men hvis ikke, sender han, medens den anden endnu er langt borte, Sendebud hen og underhandler om Fred.
33 Haka ma, ba wani a cikinku wanda bai rabu da duk abin da ya mallaka ba, da zai iya zama almajirina.”
Saaledes kan da ingen af eder, som ikke forsager alt det, han ejer, være min Discipel.
34 “Gishiri abu ne mai kyau, amma idan gishiri ya sane, da me za a dadada shi?
Saltet er altsaa godt; men dersom ogsaa Saltet mister sin Kraft, hvorved skal det da faa den igen?
35 Ba shi da wani anfani a kasa, ko ya zama taki. Sai dai a zubar kawai. Duk mai kunnen ji, ya ji.”
Det er ikke tjenligt hverken til Jord eller til Gødning; man kaster det ud. Den, som har Øren at høre med, han høre!”

< Luka 14 >