< Luka 12 >

1 Da jimawa kadan, bayan da mutane da yawa suka taru kwarai har suna tattaka junansu. Sai ya fara yin magana da almajiransa. “Ku yi lura da yisti na Farisawa, wanda shine manufunci.
Kwa wakati obhu, maelfu mingi gha bhanu bhakusanyiki pamonga kiasi kya kujhanda kukanyana, akajhanda kujobha ni bhanafunzi bha muene hoti, “Mukihadhariajhi ni chachu jha Mafarisayo ambajho ndo unafiki”
2 Amma ba abin da ke rufe wanda ba za a tone ba, ba kuma abin da ke boye wanda ba za a sani ba.
Na pibelepi kujha ni siri gha jhifigheme ambajho jhibeta lepi kufunulibhwa, wala lijambo lya lifighibhu ambalyo libelepi kumanyikana.
3 Saboda haka ba abin da za ku fadi a asirce wanda ba za a ji shi a cikin sarari ba. Abin da ku ka fadi da rada cikin lungu, za a yi shelarsa a ko'ina.
Na lyolyoha lyamwibeta kujobha mu ngisi libetapelekibhwa mu mwanga. Na ghoghoha gha mghajobhili mu mbolokhoto mu fichumba fyenu fya futendibhu ghibeta kutangasibhwa panani pa nyumba.
4 Ina gaya maku abokaina, kada ku ji tsoron wanda da za su kashe jiki. Bayan haka kuma ba abin da za su iya yi.
Nikabhajobhela marafiki zangu, musibhatili bhala bhabhikoma mb'ele na kisha bhajhelepi ni khenu khenge kya kukheta,
5 Bari in gargade ku a kan wanda za ku ji tsoronsa. Ku ji tsoron shi wanda bayan ya kashe zai iya jefa ku cikin jahannama. I, ina ce maku ku ji tsoronsa. (Geenna g1067)
Lakini nikabhaonya jhamwibeta kuntila. Muntilayi jhola ambajhe baada jha kuhoma, ajheni mamlaka gha kutagha jehanamu. Ena, nikabhajobhela muenga muntilayi ojho. (Geenna g1067)
6 Ba a kan sayar da 'yan tsuntsaye biyar a kan anini biyu ba? Duk da haka, Allah ba zai manta da ko daya daga cikinsu ba.
Je shomoro bhahanu bhigolesibhwa lepi kwa sarafu sibhele? hata hivyo ajhelepi hata mmonga bhabhi jhaibeta kujhebhelelibhwa palongolo pa K'yara.
7 Har ma gashin da ke kan ku ya san yawan su. Kada ku ji tsoro, ku kun fi tsuntsaye daraja a wurinsa.
Lakini mumanyayi kujha, njwili sya mitu ghinu ghibhalangibhu. Msitili muenga mwebha thamani mbaha kuliko shomoro bhingi.
8 Ina gaya maku, dukan wanda za ya shaida ni a gaban mutane, Dan Mutum kuma za ya shaida shi a gaban mala'kun Allah.
Nikabhajobhela, jhejhioha jha akanikiri nene mbele sya bhanu, Mwana ghwa Adamu ibeta kun'kiri mbele sya malaika bha K'yara.
9 Kuma dukan wanda ya ki ni a gaban mutane, za a ki shi a gaban mala'ikun Allah.
Lakini jhejhioha jhaibeta kunibela mbele sya bhanu, ni muene ibetakubelibhwa mbele jha malaika bha K'yara.
10 Dukan wanda ya yi magana gaba da Dan Mutum, za a gafarta masa. Amma shi wanda ya yi sabon Ruhu Mai Tsarki, ba za a gafarta masa ba.
Jhejhioha jhaibeta kujobha lilobhi linofu lepi kwa mwana ghwa Adamu, ibetakusamehebhwa, lakini jhejhioha jhaibekun'kufuru Roho mtakatifu, ibetalepi kusamehebhwa.
11 Idan suka kawo ku gaban majami'a, ko gaban masu shari'a, ko gaban masu iko, kada ku damu da abin da za ku fada domin ku kare kanku. Ko kuwa abin da za ku ce.
Pabhibeta kubhapeleka mbele sya bhabhaha bha masinagogi, bhatawala ni bhenye mamlaka, Musitili juu ni namna jha kulongela katika kwitetela au kiki kyamwibeta kujobha,
12 Gama Ruhu Mai Tsarki zai koya maku abin da za ku fadi a wannan lokaci.”
Kwa kujha Roho mtakatifu ibetakubhafundisya kya mwibeta kujobha kwa wakati obhu.”
13 Sai wani a cikin taron ya ce masa, “Malam, ka yi wa dan'uwana magana ya raba gado da ni
Munu mmonga pa kusanyiku akan'jobhela, “Mwalimu, n'jobhelayi ndongo bhangu anigabhilayi sehemu jha urithi bhwangu.”
14 Yesu ya ce masa, “Kai, wanene ya sa ni in zama alkali, ko matsakanci a kanku?”
Yesu akan'jibu, niani anibhekili kujha mwamuzi ni mpatanishi kati jha muenga?
15 Sai kuma ya ce masu, “Ku yi lura kada ku zama masu hadama, gama ba abin da mutum ya mallaka ne ya fi mahimmanci a cikin rayuwar sa ba.”
Ndipo akabhajobhela, mkihadhariajhi ni khila namna jha tamaa, kwandabha uzima bhwa munu ujhelepi kwa fenu fya ajhe nafu.”
16 Sa'annan Yesu ya fada masu wani misali, ya ce, “Gonar wani mutum ta bada amfani sosai,
Yes akabhajobhela mfano, akajobha, N'gonda ghwa munu mmonga tajiri ghwahoguili nesu,
17 ya yi tunani, ya ce, 'Me zan yi, domin ba ni da wurin da zan iya ajjiye amfanin gonata?'
na akakikota mugati mwa muene, akajobha nibetaketabhuli kwani nijhelepi ni sehemu jha kubheka mazao ghangu?
18 Sai ya ce, na san abin da zan yi. Zan rushe rumbuna na in gina wadansu manya-manya, a nan zan ajjiye hatsi na da dukan abubuwa.
Akajobha, nibetakheta naha. Nibetakubomola ghala sya jhoni sidebe ni kujhenga jhibhaha nikuhifadhi mazao gha nene ghoha ni fenu fenge.
19 Sai in ce da raina, “Ya raina, kana da abu da yawa da aka ajjiye dominka, sai ka huta, ka ci, ka sha, ka yi murna.”
Nibetakujobhela nafsi jha nene, “Nafsi, ukibhakili akiba jha fenu fingi kwa miaka ghimehele. P'omosekayi, uliayi, unyuajhi ni kustarehe.”
20 Amma sai Allah ya ce da shi, 'Wawan mutum, a cikin daren nan ana son ranka daga wurinka. Kayan da ka tara ka shirya wa kanka, na wa za su zama?'
Lakini K'yara akabhajobhela, ebhe munu mpumbafu, kiru kya lelu wilonda Roho kuhoma kwa bhebhe ni fenu fyoha fye ufiandele fibetakujha fya kiki?
21 Haka wanda ya tara wa kansa dukiya yake, idan ba shi da dukiya a wurin Allah.”
Ndivyo kyajhibekujha kwa khila munu jhaikibhekela mali na sio kwitayarisya kwandabha jha Bwana.
22 Yesu, ya ce da almajiransa, “Saboda haka ina cewa da ku, kada ku damu da rayuwarku, wato, abin da za ku ci, ko abin da za ku sa a jikinku.
Yesu akabhajobhela bhanafunzi bha muene, kwa hiyo nikabhajobhela musihofu juu jha maisha gha jhomu jha kujha mwibeta kulya kiki au juu jha mibhele ghya jhomu jha kujha mwibeta kufuala kiki
23 Gama rai ya fi abinci, jiki kuma ya fi tufafi.
Kwa kuwa maisha ndo zaidi jha kyakulya, ni mb'ele ndo zaidi jha mavazi.
24 Ku dubi hankaki wadanda ba sa yin shuka, ba sa yin girbi. Ba su da rumbuna ko dakunan ajjiya, amma Allah ya na ciyar da su. Ku fa kun fi tsuntsaye daraja!
Mulangayi fidege fya anga, bhilema lepi bhwala kuvuna. Bhajhelepi ni kichumba bhwala ghala lya kubhekela, lakini Dadi jhinu akabhalasya. Muenga bora lepi kuliko fidege!
25 Wanene a cikinku ta wurin sha'awarsa za ya iya karawa kansa kwanaki?
Jholekhu kati jha muenga akakisumbulayi ibhwesya kujhongesya dhiraa jhimonga katika maisha gha muene?
26 Idan ba ku iya yi wa kanku dan karamin abu ba, me ya sa za ku damu da sauran abubuwa?
Ikajhiajhi mwibhwesya lepi kuketa naha ekhu khenu kidusu kyepesi kwandajha kiki kusumbukila aghu ghangi?
27 Ku dubi furanni a daji - yadda suke yin girma. Ba su kan yi aiki ba, ba su kan yi kadi ba. Ina gaya maku, ko Sulaimanu, a cikin darajarsa, bai sa tufafin da suka fi nasu kyau ba.
Mulangayi maua -kyaghimele. Ghibhomba lepi mbombo wala kusokota. Lakini nikabhajobhela, hata Sulemani mu utukufu bhwa muene bhoha afwekibhu lepi kama mmonga ghwa agha,
28 Idan Allah ya sa wa ciyawa tufafi masu kyau haka, wadda yau tana nan, gobe kuma a sa ta a wuta, ta yaya zai kasa sa maku tufafi, ku masu kankantar bangaskiya!
Kama K'yara akaghafueka kinofu mat'ondo ghakondeni, ambagho lelu ghajhele, ni kilabhu ghitaghibhwa mu muoto. Je si nesu akabhafueka muenga? mwebha imani haba!
29 Kada ku damu da abin da za ku ci, ko abin da za ku sha, kuma kada ku yi alhini.
Msisumbukili juu jha kujha mwibeta kulya kiki au mwibeta kunywa kiki, bhwala musijhi ni hofu.
30 Gama dukan al'umman duniya suna neman wadannan abubuwa, kuma Ubanku ya san kuna bukatar wada nan abubuwan.
Kwakujha Mataifa ghoha gha dunia ghisumbukila mambo agha. Ni Dadi jhinu amanyili kujha mwilonda aghu.
31 Amma ku bidi mulkinsa, wadannan abubuwa kuma za a kara maku su.
Lakini mulondayi ufalme bhwa muene hoti, ni aghu ghangi mwibeta kuzidishibhwa,
32 Kada ku ji tsoro, ku 'yan kanana, domin da murna Ubanku zai ba ku mulkin.
Musitili muenga likundi lidebe, kwandabha Dadi jhinu ohobhwiki kubhap'ela muenga ufalme obhu.
33 Ku sayar da abin da ku ke da shi ku ba matalauta. Kuyi wa kanku jakukkuna wadanda ba za su lalace ba, ku yi ajjiya cikin sama inda abin ba ya karewa, inda barayi ba za su iya zuwa ba, kwari kuma ba za su iya lalatawa ba.
Muhemelesiajhi mali sya muenga ni mali mubhapelayi maskini, mukifanyilayi mifuko ghyaghushibhwa lepi hazina jha kumbinguni jhajhimalika lepi, sehemu ambajho bhaheji bhibeta lepi kukaribila wala nondo jhibeta lepi kuharibu.
34 Domin inda dukiyarka take, can zuciyarka za ta kasance kuma.
Kwakujha pajhe ni hazina jha jhobhi, ndipo ni roho jha jhobhi pajhibekujha.
35 Ku rage tsawon tufafinku, ku yi dammara, ya zama fitilarku tana ci koyaushe,
Nghobho sya jhomu sitali sijhelayi sikongibhu kwa n'kanda, ni taa sya jhomu sihakikisibhwayi kujha sijhendelela kujhaka,
36 ku kuma zama kamar wadanda suke jiran mai gidansu ya dawo daga gidan buki, domin duk sa'adda ya zo ya kwankwasa kofa, nan da nan za su bude masa.
na mujhelayi kama bhanu bhabhakandendela Bwana ghwa bhene kuhomela mu sherehe jha harusi, ili kwamba ahidayi ni kupiga hodi, bhibeta kubhwesya kun'dendulila ndiangu kwa haraka.
37 Masu albarka ne wadannan bayi, wadanda ubangijinsu za ya tarar suna jiran dawowar sa. Gaskiya ni ke gaya ma ku, zai yi dammara yasa su zazzauna ya ba su abinci shi da kansa.
Bhabarikibhu bhala bhatumishi, ambabho Bwana ibeta kubhekolela mihu. Hakika ibeta kukonga nghobhu jha muene jhitali kwa n'kanda, kisha ibeta kubhatamika pasi kwa kyakulya, Kisha kubhahudumila.
38 Ko da ubangijinsu ya zo da dare, ko da tsakar dare, ya tarar da su a shirye suna jiransa. Masu albarka ne wadannan bayi.
Kama Bwana ibeta kuhida kwa zamu jha pili jha ulinzi jha pakiru, au zamu jha tatu jha ulinzi, nu kubhakolela bhajhe tayari, ibeta kujha heri kwa abhu bhatumishi.
39 Kuma ku san wannan, da mai gida ya san lokacin da barawo zai zo, ba zai bari a fasa masa gida a shiga ba.
Zaidi jha aghu, mmanyayi ele, kama Bwana n'kolo nyumba ngaajhimanyi saa ambajho mmeji ihida, ngaanihusuililepi nyumba jha muene jhibomolibhwayi.
40 Sai ku zauna da shiri fa domin ba ku san lokacin da Dan Mutum zai dawo ba.”
Mujhiajhi tayari kwani mumanyilepi ndo wakati gani Mwana ghwa Adamu ibeta kerebhuka.
41 Sai Bitrus ya ce masa, “Ubangiji, mu ka ke fadawa wannan misali, ko ga kowa da kowa ne?”
Petro akajobha, “Bwana, ukatujobhela tete twebhene mifano ejhe, au ukan'jobhela khila munu?
42 Sai Ubangiji ya ce, “Wanne shugaba ne, mai aminci, mai hikima kuma wanda ubangijinsa za ya damka bayinsa a hannunsa, domin ya kula da su, ya ba su abincinsu a kan lokaci?
Bwana akabhajobhela, “Niani mtumwa mwaminifu au mwenye hekima ambaye Bwana ghwa muene ibeta kumbeka panani pa bhatumishi bhangi, ili abhag'abhilayi kyakulya kwa wakati muafaka?
43 Mai albarka ne wannan bawa, wanda ubangijinsa za ya tarar da shi yana yin abin da aka sa shi ya yi.
Abarikibhu mtumishi jhola, ambajhe Bwana ghwake akahidajhi ibeta kun'kolela ibhomba ghala gha alaghisibhu.
44 Hakika, ina gaya maku, zai danka dukan malakarsa a gareshi.
Hakika nikabhajobhela muenga jha kujha ibeta kumbeka panani pa mali jha muene jhioha.
45 Amma idan wannan bawa, ya ce a cikin zuciyarsa, 'Ubangiji na yayi jinkirin dawowa,' sai ya fara dukan bayin, maza da mata abokan bautarsa, ya ci ya sha, ya bugu,
Lakini mtumishi jhola akajobha mu muoyo ghwa muene, “bwana ikabhela kukerebhuka; hivyo akajhanda kubhatobha bhala bhatumishi bha kigosi ni kidala, kisha akajhanda kulya, kunywa ni kugala,
46 ubangijin bawan nan zai dawo a lokacin da bawan bai sa tsammani ba, kuma a cikin lokacin da bai sani ba, ya daddatsa shi gunduwa-gunduwa, ya kuma hada shi da marasa aminci.
bwana ghwa muene mtumwa jhola ibeta kuhida ligono lya ategemeleghe lepi ni saa jhaajhimanyilepi, ni muene ibeta kun'dumula fipandi ni kumbeka sehemu jhimonga ni bhabhabelikujha bhaaminifu'
47 Bawan nan, ya san halin ubagijinsa, amma bai shirya yayi abin da ubangijinsa yake so ba. Zai sha duka da bulala da yawa.
Mtumishi, jhaamanyili mapenzi gha Bwana ghwa muene, ni muene akakiandele lepi wala aketili lepi kinofu ni mapenzi gha muene ibetakutobhibhwa fiboko fimehele.
48 Amma shi wanda bai sani ba, kuma yayi abin da ba daidai ba, ba zai sha duka da bulala da yawa ba. Dukan wanda aka ba abu da yawa, za a kuma nemi abu da yawa daga wurinsa. Kuma ga wanda aka ba abu da yawa amana, za a nemi abu mafi yawa daga gareshi.
Lakini mtumishi jhaamanyilepi mapenzi gha bwana ghwa muene, na adhabu, ibeta kutobhibhwa fiboko fidebe. Kwa kujha muene jha apelibhu fimehele, idaibhwa kuhoma kwa muene, ni muene jhaaminibhu kwa fimehele, kwa muene fibetakudaibhwa fimehele zaidi.
49 Na zo domin in sa wuta a duniya, na so da ta riga ta kama.
Nihidili kubhwasya muoto duniani, na ninoghele ujhelayi umalikujhaka,
50 Amma ni, ina da baftisma wadda za a yi mani baftisma da ita, kuma na kagara, da an riga an yi ta!
Lakini nijheni ubatizo ambabho nibetakubatisibhwa na nijhe ni huzuni mpaka pa wibeta kukamilika!
51 Kuna zaton na zo duniya domin in kawo salama? Na ce maku a'a, amma tsattsaguwa.
Je mwifikiri nihidili kuleta amani duniani? Lepi, nikabhajobhela, badala jhiake niletili mgawanyiku.
52 Daga yanzu za a sami mutane biyar a cikin gida daya, kuma za su rarrabu, mutane uku suna gaba da biyu, biyun kuma suna gaba da ukun.
kuh'omela henu ni kujhendelela kubetakujha ni bhanu bhahanu mu nyumba jhimonga bhagawanyiki, na bhadatu bhibetakujha kinyume ni bhabhele bhibetakujha kinyume ni bhadatu.
53 Da da mahaifi za su yi gaba da juna, dan zai yi gaba da mahaifinsa. Mahaifiya za ta yi gaba da diyarta, diya kuma gaba da mahafiyarta; uwar miji za ta yi gaba da matar danta, matar da kuma gaba da uwar mijinta.”
Bhibeta kugabhwanyika, Dadi ibetakujha kinyume ni mwanabhe ni ibetakujha kinyume ni Dadijhe, mabhu ibetakujha kinyume ni mwali munu ni mwali munu ibetakujha kinyume ni nyinamunu, Mama mkwe ibetakujha kinyume ni n'kwibhi ni nkwibhi ibeta kujha kinyume ni Mama mkwe ghu muene.
54 Yesu, ya kuma gaya wa taron, “Da kun ga hadari ya taso daga yamma, nan da nan sai ku ce za a yi ruwa, haka kuwa ya kan zama.
Yesu akajhe akabhajobhela makutano kabhele, “Mara pa mwibhona mabhengu ghihomela magharibi, mwijobha nyakati sya fula sifikili; na ndo kya jhijha,
55 Idan iska tana busowa daga kudu sai ku ce za a yi zafi mai tsanani, haka kuwa ya kan faru.
Ni mpongo ghwa kusini ukabhumayi, mwijobha, pibeta kujha ni joto kali, na ndo kya jhijha.
56 Munafukai, kun iya fasarta yanayin kasa da sama, amma baku iya fasarta abin da yake faruwa yanzu ba?
Enyi bhanafiki, mwibhwesya kutafsiri mwonekano bhwa nchi ni anga, lakini jhijha bhuli mwisindwa kutafsiri wakati bhwa ujhele?
57 Me ya sa ba ku iya gane abin da zai tamake ku?
Kwandajha kiki khila mmonga bhinu. asipambanuli lyalijhele sahihi kwa muene wakati ambapo angali ajhe ni nafasi jha kubhomba aghu?
58 Idan kuna tafiya wurin shari'a da abokin husumarka, ka yi kokari ku daidaita tun a kan hanya domin kada ya kai ka wurin mai shari'a. Domin kada mai shari'a ya mika ka ga mai tsaron kurkuku, shi kuwa mai tsaron kurkuku ba zai nuna maka sani a cikin kurkuku ba.
Ndabha mkalotayi ni mshitaki ghwa jhobhi pa hakimu, kitahidiajhi kupatana ni mshitaki ghwa jhobhi mugati mwako na munjela asije akakupeleka kwa hakimu, ni hakimu kulongosya kwa ofisa, ni ofisa kusopa mu ligereza.
59 Na gaya maka, ba za ka iya fitowa ba sai ka biya dukan kudin da a ke binka?
Nikujobhela, wibetalepi kupita okhu hadi ulepayi mpaka senti jha mwishu.

< Luka 12 >