< Luka 10 >

1 Bayan wadannan abubuwa, Ubangiji ya sake nada wadansu saba'in ya aike su biyu biyu, domin su tafi kowanne birni da wurin da yake niyyan zuwa.
Erah lilih Teesu ih wahoh wah rook sinet wah nyi danje ano wanyi wanyi et daapkaatta, marah doh heh kaat theng ah erah hah adi hengah hengah ih ban kaat thukta.
2 Ya ce da su, “Girbin yana da yawa, amma ma'aikatan sun yi kadan. Saboda haka kuyi addu'a sosai ga Ubangijin girbin, domin ya aiko da ma'aikata cikin gonarsa.
Heh ih neng suh baatta, “Chamkhan theng erah ni ephoop je ah, enoothong ekhante ah amasah. Phek changte wah asuh rangsoom koh an heh ih cham khante toomdaap jaha suh ah.
3 Ku tafi, duba na aike ku kamar 'yan raguna cikin kyarkyetai.
Kah an! Ngah ih sen so dung ni saapsah likhiik et daapkaat rumhala.
4 Kada ku dauki jakan kudi, ko jakar matafiyi, ko takalma, kada ku gai da kowa a kan hanya.
Sen ngunkhaak adoleh kunma khaak adoleh lah khoop sen ih lahuitheng; lam nah sen ih tangchap anno mih lasoom theng.
5 Dukan gidan da ku ka shiga, ku fara cewa, 'Bari salama ta kasance a wannan gida.'
Maatok doh sen mih nok nah nop an, erah doh jaakhoh sen ih li theng, ‘Arah nok adoh semroongroong toomtong an.’
6 Idan akwai mutum mai salama a gidan, salamar ku za ta kasance a kansa, amma idan babu, salamar ku za ta dawo wurinku.
Erah doh semroongroong ih tongsongte mina tong abah, sen ih marah jengkhaapse jengtan rah neng damdam toomtong ah; lah angka bah, marah semroongroong ih tong suh jengseeraatan ah ngaaktoon etheng.
7 Ku zauna a wannan gidan, ku ci ku sha abin da suka tanada maku. Gama ma'aikaci ya wajibci ladansa. Kada ku bi gida gida.
Erah noknok adoh tong anno neng ih tumjih kohan erah phaksah an, tumeah paknaate suh heh thaang ekotjih. Nok hoh nok hoh nah laleng tongtheng.
8 Dukan birnin da ku ka shiga kuma sun karbe ku, ku ci abin da suka sa a gabanku.
Mararah sa doh samthung ko ih kah andoh mih ih nok nah noppoon hanbah, tumjih kohan erah phaksah an,
9 Ku warkar da marasa lafiyar da ke wurin. Ku ce da su, 'Mulkin Allah ya zo kusa da ku.'
erah samthung dowa khoisatte ah deesiit an, eno miloong asuh baat an, ‘Rangte Hasong ah sen reeni thok hala.’
10 Amma dukan birnin da ku ka shiga, idan ba su karbe ku ba, ku tafi cikin titunansu, ku ce,
Enoothong mararah samthung adoh sen tanoppoon ran, erah dowa taakkhuung nah dokkhoom anno li an,
11 'Ko kurar birninku da ta like a kafafunmu, mun karkabe maku ita a matsayin shaida a kanku! Amma ku sani mulkin Allah ya zo kusa da ku.'
‘Sen hah nawa bungwiik seng lah ni rapla taan anep sen suh thichoh ih no saaphuk thiin hi. Enoothong samthun et an Rangte Hasong abah sen reeni thok ehala!’
12 Na gaya maku, a ranar shari'a Saduma za ta fi wannan birni samun sauki.
Ngah ih amiimi et baat rumhala Daande Saadoh Rangte ih erah samthung nang ih Sodom hah asuh tenthet ehan noisok ah!
13 Kaiton ki, Korasinu! Kaiton ki, Baitsaida! Ayyuka masu girma da aka yi a cikinku, da an yi su a cikin Taya da Sidon, da sun tuba tuntuni a zaune cikin toka da tufafin makoki.
“Tumthan echoojih ang ah sen raangtaan suh ah, Korajin mina loong! Tumthan echo theng ang ah, Betsaida mina loong asuh nep ah! Epaatja jih marah sen suh noisok tahan erah Tairi nyia Sidoon suh noisokta bah, neng ih ehak doh dook khuupo nyuh ah wok rum ano, neng sak nah laabot pan ih neng ah rangdah nawa esa eti ih noisok theng rumta!
14 Amma a ranar shari'a Taya da Sidon za su fi ku samun sauki.
Rangte ih sen nang ih Dande Saadoh Tairi nyia Sidoon suh heh tenthet ah ehan ih noisok ah.
15 Ke kuma Kafarnahum, kina tsammani har zuwa sama za a daukaka ki? Babu, za a gangarar dake har zuwa hadas. (Hadēs g86)
Eno Kapernum miloong! Sen teeteewah ah rang nah jen wang ih eh tam liitan? Sen ah soolam nah dat haatte ang halan!” (Hadēs g86)
16 Wanda ya saurare ku ya saurare ni, wanda ya ki ku, ya ki ni, kuma wanda ya ki ni, ya ki wanda ya aiko ni.”
Jisu ih heliphante loong suh baatta, “O mina ih sen jeng boichaat han erah ih nga jeng uh boichaat ehang; O ih sen danhaat han; erah ih ngah uh danhaat et hang; eno o ih ngah danhaat hang erah ih ngah daap teewah ah nep danhaat ha.”
17 Su saba'in din suka dawo da murna, suna cewa, “Ubangiji, har ma aljanu suna yi mana biyayya, a cikin sunanka.”
Wah rook sinet wanyi ah tenroon lam ih ngaak wang rum taha, “Teesu,” neng ih liita,” Juungbaan ih nep seng jeng chaat eta seng ih an mendi dokphan kino ah!”
18 Sai Yesu ya ce masu, “Na ga Shaidan yana fadowa daga sama kamar walkiya.
Jisu ih ngaakbaatta rumta, “Ngah ih Soitaan ah rang nawa weephaak daat raaha rah likhiik tup ettang.
19 Duba, na ba ku iko ku taka macizai da kunamai, da kuma kan dukan ikon magabci, kuma ba zai iya yin illa a gareku ba ko kadan.
Boichaat an! “Ngah ih sen suh ejenjih chaan koh rumhala, eno ba sen pu nyia siingngaangraang khonah nep jen khoom an erah damdoh sen Piiara chaan anep jen an, eno tumjih ih uh sen tathet haat ran.
20 Amma duk da haka kada ku yi murna a kan wannan kadai cewa ruhohi suna yi maku biyayya, amma ku yi murna domin an rubuta sunayenku a cikin sama.”
Enoothong sen jeng juungbaan ih chaat ha ih nak mokroon an; erah nang ih bah sen men ah rang ni raangha asuh thong roon an.”
21 Cikin wannan lokacin, ya yi farin ciki kwarai cikin Ruhu Mai Tsarki, ya ce, “Na ba ka girma, ya Uba, Ubangijin sama da kasa. Domin ka rufe wadannan abubuwa daga masu hikima da ganewa, ka bayyana su ga wadanda ba koyayyu ba ne, kamar kananan yara. I, Uba gama haka ne ya gamshe ka.”
Erah tokdi Jisu ah Esa Chiiala ih tenroon thuk ano liita, “Ewah, rang nyia hah Teesu! ngah ih an suh lakookmi li hala tumeah an ih lajatte loong asuh jaatthuk hu marah jatwah loong re nawa taat huthiintu loong ah jatthuk hu. Elang euh, Ewah, erah ah an ih jamtu loong aju angla.
22 Dukan abu, Ubana ya damka su gare ni, kuma babu wanda ya san Dan, sai Uban, kuma ba wanda ya san Uban, sai Dan. Sai kuma wanda Dan ya yi niyyar ya bayyana Uban a gareshi.”
“Sengwah ih ngah suh jaatrep ah kotahang. O ih uh heh Sah ah tajatka heh wah luulu ih ba jat ha, erah damdi, o ih uh heh wah ah tajatka heh sah luulu ih ba jat ha eno o mina suh jatthuk suh heh Sah ih daanje ha erah ih baajat ha.”
23 Ya juya wajen almajiran, ya ce da su a kadaice, “Masu albarka ne su wadanda suka ga abin da kuke gani.
Erah dowa ih Jisu ih heliphante loong ko ih leksok ano neng suh ngiija ni dan baatta, “Sen tumthan khangraangse ah sen ih tumjih japtup han erah tup an no ah!
24 Na fada maku, annabawa da yawa, da sarakuna da yawa sun so da sun ga abubuwan da kuke gani, amma ba su gani ba. Kuma sun so da sun ji abubuwan da kuke ji, amma ba su ji su ba.”
Ngah ih sen suh baat rumhala khowah nyia luungwang loong ih uh sen ih marah tup han erah ah tup suh taatthun rumha, ang abah uh neng ih tajaptup rumka, nyia sen ih marah chaat han, erah japchaat suh taatthun rumha ang abah uh neng ih tajap chaat rumka.”
25 Sai ga wani malamin shari'ar Yahudawa, ya zo ya gwada shi da cewa, “Malam, me zan yi domin in gaji rai na har abada?” (aiōnios g166)
Hootthe Nyootte ah ra haano Jisu jeng matjoot thunta, eno heh ih chengta,” Nyootte,” “Babah uh lathoonka roidong ah chosuh, ngah ih tumjih et angdoh se ah?” (aiōnios g166)
26 Sai Yesu ya ce masa, “Yaya kake karanta abin da aka rubuta cikin shari'a?”
Jisu ih ngaakbaatta, “Rangteele ni mamet liita leh? Sen ih erah mamah kah ih toombaat an?”
27 Ya amsa ya ce,”Dole ne ka kaunaci Ubangiji Allah da dukan zuciyarka, da dukan ranka da dukan karfinka, da dukan lamirinka. Ka kuma kaunaci makwabcinka kamar kanka.”
Erah mih rah ih ngaakbaatta, “‘An Teesu Rangte ah an ten nawa ih minchan uh, an chiiala nawa, an tah nawa ih, an thung atak nawa ih minchan uh’ nyia ‘ankhuung antok ah an teewah thanthan ih minchan uh.’”
28 Yesu ya ce ma sa, “Ka amsa daidai, idan ka yi haka za ka rayu.”
Jisu ih ngaakbaatta, “An ih epun baat et hu,” Erah loong ah re uno ba khothing tong uh.”
29 Amma, malamin ya na so ya 'yantar da kansa, sai ya ce da Yesu, “To, wanene makwabcina?”
Enoothong Hootthe Nyootte warah ih jatririh di, Jisu suh chengta, “Khuung atok ah nga raang ih o ah ang ah?”
30 Ya amsa ya ce, “Wani mutum yana tafiya daga Urushalima za shi Yariko. Sai ya fada hannun mafasa, suka tube shi, suka kwace dukan abin da ya ke da shi, suka yi masa duka, suka bar shi kamar matacce.
Jisu ih ngaakbaatta, “Teewadi mih wasiit Jerusalem nawa Jeriko ni dat kah adi miputte loong ih joh rumta, eno put rum, ebot ah buh rum, eno lam ni etek nanah ih thiinhaat rum.
31 Ya zama sai ga wani firist ya na bin wannan hanya, da ya gan shi sai ya bi ta gefe daya ya wuce.
Eno erah lam adi romwah wasiit dat khoom kata; eno mih rah tup ano, heh ih jiit khoom ano, lamhoh ko ih kata.
32 Haka kuma sai ga wani Balawi, sa'adda ya zo wurin, ya gan shi sai ya bi ta wani gefe ya wuce shi.
Emamah Leewi nok hah we ra taha, no mih rah sok ano, lamhoh ko ih siip khoomta.
33 Amma wani Basamariye, ya na tafiya sa'adda ya zo wurin da mutumin yake, sa'adda ya ga mutumin sai tausayi ya kama shi.
Enoothong Samaria nok hah wasiit ra haano, mih ah sokta, eno erah sok ano, heh minchan dongta.
34 Ya zo inda mutumin yake, ya daure masa raunukan da aka ji masa, yana shafa masu mai da ruwan inabi. Ya dora shi a kan dabbarsa ya kawo shi wurin kwana, ya kula da shi
Heh ah heh re ko ih kah ano, phonthiing nyia kham ih hema ah mook ano loopkhakta; no naangjam nokmong ko ih toon hu wan ano, naririh ih soksam wanta.
35 Washegari ya kawo dinari biyu, ya ba mai wurin kwanan ya ce 'Ka kula da shi, idan ma ka kashe fiye da haka, idan na dawo zan biya ka.'
Saalih adi heh ih jaan ngun loonyi dok ano nok bansokte asuh kota, eno baat thiinta, ‘Arah wah ah ban sok weeuh joh,’ ngah arah lam we ih ngaak wanghang adoh, an ngun mathan wang ah erah we ngaakthem et wan ah.’”
36 A cikinsu ukun nan, wanene kake tsammani makwabcin wannan mutum da ya fada hannun 'yan fashi?”
Eno Jisu ih thoonbaatta, “An thung ni erah wajom tung dowa ih, miputte ih noopbuta wah ah marah ih hekhuung hetok likhiik noisokta?”
37 Sai malamin ya ce, “Wannan da ya nuna masa jinkai” Sai Yesu yace masa, “Ka je kai ma ka yi haka.”
Hootthe Nyootte rah ih ngaakbaatta, “Marah ih heh minchanta erah warah ih.” Jisu ih baatta, “An kah uno, emamah ih re uh.”
38 Sa'adda suke tafiya, sai ya shiga cikin wani kauye, sai wata mata mai suna Marta ta marabce shi a gidanta.
Jisu nyia heliphante loong lam ni kaat tokdi, hadaang esiit adi minuh heh men ah Martha ih heh nok ni poonwanta.
39 Tana da 'yar'uwa mai suna Maryamu, wadda ta zauna a kafafun Ubangiji tana jin abin da yake fadi.
Erah nuh adi heh no esiit heh men ah Meeri angta, erah nuh rah Teesu lathong adi kottong ano heh jengkhaap ah boichaatta.
40 Amma ita Marta ta na ta kokari ta shirya abinci. Sai ta zo wurin Yesu ta ce, “Ubangiji, ba ka damu ba 'yar'uwata ta bar ni ina ta yin aiki ni kadai? Ka ce da ita ta taya ni.”
Martha ah mongjoong angta jaatrep pakna theng ah hesuh totoh thiinhaat kot kano ah, eno heh ah ra haano liita, “Teesu, “An ih tanih jatko nga no ih jaatrep pakna theng ah ngah suh totoh thiin haat kohalang rah ah? Baat weeuh nga damdoh toomroong pakna wang weeha!
41 Amma Ubangiji ya amsa ya ce da ita, “Marta, Marta, kin damu a kan abubuwa da yawa,
Teesu ih ngaakbaatta, “Martha, Martha! An ah jaatrep suh sootsaamlu nyia chamnaanglu,
42 amma abu daya ne ya zama dole. Maryamu ta zabi abu mafi kyau, wanda ba za a iya kwace mata ba.”
enoothong esiit luulu ba an ih wakjamjih. Meeri ih epunjih lam ah danjeeha, eno erah ah heh dowa lah ngaak toonjih.”

< Luka 10 >