< Yahuda 1 >

1 Yahuza, bawan Yesu Almasihu kuma dan'uwan Yakubu, zuwa ga kirayayyu, kaunatattu a cikin Allah Uba, kebabbu domin Yesu Kristi:
یِیشُکھْرِیشْٹَسْیَ داسو یاکُوبو بھْراتا یِہُوداسْتاتینیشْوَرینَ پَوِتْرِیکرِتانْ یِیشُکھْرِیشْٹینَ رَکْشِتاںشْچاہُوتانْ لوکانْ پْرَتِ پَتْرَں لِکھَتِ۔
2 bari jinkai da salama da kauna su ribabanya a gare ku.
کرِپا شانْتِح پْریمَ چَ باہُلْیَرُوپینَ یُشْماسْوَدھِتِشْٹھَتُ۔
3 Kaunatattu, ina iyakar kokari in rubuta maku game da ceton mu duka, ya zama dole in gargade ku sosai game da bangaskiya wadda aka mika wa masu bi sau daya tak ba kari.
ہے پْرِیاح، سادھارَنَپَرِتْرانَمَدھِ یُشْمانْ پْرَتِ لیکھِتُں مَمَ بَہُیَتْنے جاتے پُورْوَّکالے پَوِتْرَلوکیشُ سَمَرْپِتو یو دھَرْمَّسْتَدَرْتھَں یُویَں پْرانَوْیَییناپِ سَچیشْٹا بھَوَتیتِ وِنَیارْتھَں یُشْمانْ پْرَتِ پَتْرَلیکھَنَماوَشْیَکَمْ اَمَنْیے۔
4 Don wasu mutane sun sadado sun shigo da sanda a asirce wadanda an rubuta game da hukuncin su tun da dadewa-mutane marasa imani, wanda suka canza alherin Allah zuwa lalata, kuma sun karyata makadaicin Shugaba da Ubangijinmu, Yesu Almasihu.
یَسْمادْ ایتَدْرُوپَدَنْڈَپْراپْتَیے پُورْوَّں لِکھِتاح کیچِجَّنا اَسْمانْ اُپَسرِپْتَوَنْتَح، تے دھارْمِّکَلوکا اَسْماکَمْ اِیشْوَرَسْیانُگْرَہَں دھْوَجِیکرِتْیَ لَمْپَٹَتامْ آچَرَنْتِ، اَدْوِتِییو دھِپَتِ رْیو سْماکَں پْرَبھُ رْیِیشُکھْرِیشْٹَسْتَں نانْگِیکُرْوَّنْتِ۔
5 Ina so in tunashe ku-ko da shike kun rigaya kun san abin, da cewa Allah ya ceci wasu mutane daga kasar masar, amma daga baya ya hallaka wadanda basu ba da gaskiya ba.
تَسْمادْ یُویَں پُرا یَدْ اَوَگَتاسْتَتْ پُنَ رْیُشْمانْ سْمارَیِتُمْ اِچّھامِ، پھَلَتَح پْرَبھُریکَکرِتْوَح سْوَپْرَجا مِسَرَدیشادْ اُدَدھارَ یَتْ تَتَح پَرَمْ اَوِشْواسِنو وْیَناشَیَتْ۔
6 Kuma mala'iku wadanda ba su rike matsayin ikon su ba, amma suka bar wurin zaman su na ainihi-Allah ya tsare su a sarka na har'abada a cikin bakin duhu domin babban ranar shari'a. (aïdios g126)
یے چَ سْوَرْگَدُوتاح سْوِییَکَرْترِتْوَپَدے نَ سْتھِتْوا سْوَواسَسْتھانَں پَرِتْیَکْتَوَنْتَسْتانْ سَ مَہادِنَسْیَ وِچارارْتھَمْ اَنْدھَکارَمَیے دھَحسْتھانے سَداسْتھایِبھِ رْبَنْدھَنَیرَبَدھْناتْ۔ (aïdios g126)
7 Suna nan kamar Saduma da Gwamrata da kuma biranen da ke kewaye da su, wadanda suka ba da kansu ga fasikanci suna bin sha'awoyi wanda ba na dabi'a ba. Aka mai da su abin misalin wadanda suka sha wuta mara matuka. (aiōnios g166)
اَپَرَں سِدومَمْ اَمورا تَنِّکَٹَسْتھَنَگَرانِ چَیتیشاں نِواسِنَسْتَتْسَمَرُوپَں وْیَبھِچارَں کرِتَوَنْتو وِشَمَمَیتھُنَسْیَ چیشْٹَیا وِپَتھَں گَتَوَنْتَشْچَ تَسْماتْ تانْیَپِ درِشْٹانْتَسْوَرُوپانِ بھُوتْوا سَداتَنَوَہْنِنا دَنْڈَں بھُنْجَتے۔ (aiōnios g166)
8 Haka kuma, wadannan masu mafarkan suna lalatar da jikinsu. Suna raina masu mulki, kuma suna fadar miyagun abubuwa a kan masu daukaka.
تَتھَیویمے سْوَپْناچارِنوپِ سْوَشَرِیرانِ کَلَنْکَیَنْتِ راجادھِینَتاں نَ سْوِیکُرْوَّنْتْیُچَّپَدَسْتھانْ نِنْدَنْتِ چَ۔
9 Amma ko Mika'ilu babban mala'ika, a lokacin da yake jayyaya da muhawara da shaidan a kan gawar Musa, bai kuskura ya fadi wata kalmar hukunci a kansa ba. Maimakon haka ya ce, “Bari Ubangiji ya tsauta maka!''
کِنْتُ پْرَدھانَدِوْیَدُوتو مِیکھاییلو یَدا مُوسَسو دیہے شَیَتانینَ وِوَدَمانَح سَمَبھاشَتَ تَدا تِسْمَنْ نِنْدارُوپَں دَنْڈَں سَمَرْپَیِتُں ساہَسَں نَ کرِتْواکَتھَیَتْ پْرَبھُسْتْواں بھَرْتْسَیَتاں۔
10 Amma waddannan mutane suna kawo batanci game da dukan abin da ba su gane ba. Wadannan mutane masu halin dabbobi ne, suna kwa jawo wa kansu hallaka kenan.
کِنْتْوِمے یَنَّ بُدھْیَنْتے تَنِّنْدَنْتِ یَچَّ نِرْبّودھَپَشَوَ اِوینْدْرِیَیرَوَگَچّھَنْتِ تینَ نَشْیَنْتِ۔
11 Kaiton su! Domin sun bi hanyar Kayinu, kuma sun tsunduma cikin kuskuren Bal'amu domin samun riba. Suka hallaka cikin husuma irin ta Kora.
تانْ دھِکْ، تے کابِلو مارْگے چَرَنْتِ پارِتوشِکَسْیاشاتو بِلِیَمو بھْرانْتِمَنُدھاوَنْتِ کورَہَسْیَ دُرْمُّکھَتْوینَ وِنَشْیَنْتِ چَ۔
12 Wadannan hatsari ne a boye cikin bukukuwan ku na kauna. Suna shagali ba kunya ba tsoro, suna ciyar da kansu kadai. Su holokon hadari ne marar ruwa, wanda iska ke korar sa. Su itatuwa ne shirim ba yaya, mattatu ribi biyu, tumbukakku tun daga saiwa.
یُشْماکَں پْریمَبھوجْییشُ تے وِگھْنَجَنَکا بھَوَنْتِ، آتْمَمْبھَرَیَشْچَ بھُوتْوا نِرْلَجَّیا یُشْمابھِح سارْدّھَں بھُنْجَتے۔ تے وایُبھِشْچالِتا نِسْتویَمیگھا ہیمَنْتَکالِکا نِشْپھَلا دْوِ رْمرِتا اُنْمُولِتا ورِکْشاح،
13 Su rakuman teku ne masu hauka, suna fahariya cikin kumfar kunyar su. Su kamar taurari ne masu tartsatsi. Wadanda aka tanada wa duhu baki kirin na har abada. (aiōn g165)
سْوَکِییَلَجّاپھینودْوَمَکاح پْرَچَنْڈاح سامُدْرَتَرَنْگاح سَداکالَں یاوَتْ گھورَتِمِرَبھاگِینِ بھْرَمَنَکارِینِ نَکْشَتْرانِ چَ بھَوَنْتِ۔ (aiōn g165)
14 Ahnuhu, mutum na bakwai daga Adamu, ya yi anabci game da su cewa, “Duba, Ubangiji zai zo da tsarkakan sa dubun dubbai.
آدَمَتَح سَپْتَمَح پُرُشو یو ہَنوکَح سَ تانُدِّشْیَ بھَوِشْیَدْواکْیَمِدَں کَتھِتَوانْ، یَتھا، پَشْیَ سْوَکِییَپُنْیانامْ اَیُتَے رْویشْٹِتَح پْرَبھُح۔
15 Domin ya zartar da hukunci a kan dukan kowa, ya kuma cakune dukan marasa da'a a cikin dukan ayyukan su na rashin da'a wanda suka aikata a hanyar da bata cancanta ba, da kuma kalmomi masu kaifi da masu zunubi suka fada game da shi.”
سَرْوّانْ پْرَتِ وِچاراجْناسادھَنایاگَمِشْیَتِ۔ تَدا چادھارْمِّکاح سَرْوّے جاتا یَیرَپَرادھِنَح۔ وِدھَرْمَّکَرْمَّناں تیشاں سَرْوّیشامیوَ کارَناتْ۔ تَتھا تَدْوَیپَرِیتْییناپْیَدھَرْمّاچارِپاپِناں۔ اُکْتَکَٹھورَواکْیاناں سَرْوّیشامَپِ کارَناتْ۔ پَرَمیشینَ دوشِتْوَں تیشاں پْرَکاشَیِشْیَتے۔۔
16 Wadannan masu cecekuce ne, masu gunaguni, wadanda ke bin sha'awar su ta mugunta, masu tinkaho da fahariya, masu bambadanci domin ribar kansu.
تے واکَّلَہَکارِنَح سْوَبھاگْیَنِنْدَکاح سْویچّھاچارِنو دَرْپَوادِمُکھَوِشِشْٹا لابھارْتھَں مَنُشْیَسْتاوَکاشْچَ سَنْتِ۔
17 Amma ku, kaunatattu, ku tuna da kalmomin da manzannin Yesu Almasihunmu suka gaya maku tun da.
کِنْتُ ہے پْرِیَتَماح، اَسْماکَں پْرَبھو رْیِیشُکھْرِیشْٹَسْیَ پْریرِتَے رْیَدْ واکْیَں پُورْوَّں یُشْمَبھْیَں کَتھِتَں تَتْ سْمَرَتَ،
18 Sun ce maku, “A cikin kwanaki na karshe, za a samu masu ba'a, wadanda ke bin sha'awoyin su na rashin ibada,”
پھَلَتَح شیشَسَمَیے سْویچّھاتو دھَرْمّاچارِنو نِنْدَکا اُپَسْتھاسْیَنْتِیتِ۔
19 Wadannan mutane masu haddasa tsatsaguwa ne, kuma su yan duniya ne, ba su kuma da Ruhu.
ایتے لوکاح سْوانْ پرِتھَکْ کُرْوَّنْتَح ساںسارِکا آتْمَہِیناشْچَ سَنْتِ۔
20 Amma ku, kaunatattu, ku gina kanku a cikin mafificiyar bangaskiyar ku mai daraja, kuma kuna addu'a a cikin Ruhu Mai Tsarki.
کِنْتُ ہے پْرِیَتَماح، یُویَں سْویشامْ اَتِپَوِتْرَوِشْواسے نِچِییَماناح پَوِتْریناتْمَنا پْرارْتھَناں کُرْوَّنْتَ
21 Ku rike kanku a cikin kaunar Allah, kuna kuma jiran jinkan Ubangijinmu Yesu Almasihu wanda ke kawo rai na har abada. (aiōnios g166)
اِیشْوَرَسْیَ پْریمْنا سْوانْ رَکْشَتَ، اَنَنْتَجِیوَنایَ چاسْماکَں پْرَبھو رْیِیشُکھْرِیشْٹَسْیَ کرِپاں پْرَتِیکْشَدھْوَں۔ (aiōnios g166)
22 Ku nuna jinkai ga masu shakku. Ceci wadansu ta wurin fizge su daga wuta.
اَپَرَں یُویَں وِوِچْیَ کاںشْچِدْ اَنُکَمْپَدھْوَں
23 Ga wadansu kuma ku nuna jinkai da rawar jiki, kuyi kyamar koda tufafin jikinsu ma.
کاںشْچِدْ اَگْنِتَ اُدّھرِتْیَ بھَیَں پْرَدَرْشْیَ رَکْشَتَ، شارِیرِکَبھاوینَ کَلَنْکِتَں وَسْتْرَمَپِ رِتِییَدھْوَں۔
24 Yanzu, zuwa ga wanda yake da iko ya hana ku tuntube, ya kuma sa ku tsaya a gaban madaukakiyar kasancewarsa, marasa abin zargi da kuma murna mai yawa,
اَپَرَنْچَ یُشْمانْ سْکھَلَنادْ رَکْشِتُمْ اُلّاسینَ سْوِییَتیجَسَح ساکْشاتْ نِرْدّوشانْ سْتھاپَیِتُنْچَ سَمَرْتھو
25 zuwa ga Allah makadaici mai ceton mu ta wurin Yesu Almasihu Ubangijinmu, daukaka, da girma, da mulki, da iko su kasance, kamin dukan lokuta, yanzu, da har abada. Amin. (aiōn g165)
یو سْماکَمْ اَدْوِتِییَسْتْرانَکَرْتّا سَرْوَّجْنَ اِیشْوَرَسْتَسْیَ گَورَوَں مَہِما پَراکْرَمَح کَرْترِتْوَنْچیدانِیمْ اَنَنْتَکالَں یاوَدْ بھُویاتْ۔ آمینْ۔ (aiōn g165)

< Yahuda 1 >