< Yahuda 1 >
1 Yahuza, bawan Yesu Almasihu kuma dan'uwan Yakubu, zuwa ga kirayayyu, kaunatattu a cikin Allah Uba, kebabbu domin Yesu Kristi:
UYuda un'sungwa ghwa Yesu Kilisite, nu nyalukolo ghwake uYakobo, kuvala vanovakemelilue vaghanike mwa Nguluve Nhaata, navanovatunzilue kwaajili ja Yesu Kilisite:
2 bari jinkai da salama da kauna su ribabanya a gare ku.
ulutengano nulughano fyongesevue kulyumue.
3 Kaunatattu, ina iyakar kokari in rubuta maku game da ceton mu duka, ya zama dole in gargade ku sosai game da bangaskiya wadda aka mika wa masu bi sau daya tak ba kari.
Vaghanike, un'siki ghono nilyale nivomba mungufu sooni kukuvalembela umue kuhusu uvuvangi vwitu twevoni, lukanivaghile kukuvalembela neke kukuvavunga neke musindilanile kuvwimike ulwitiko luno lulyapelilue kamo kene kuvitiiki.
4 Don wasu mutane sun sadado sun shigo da sanda a asirce wadanda an rubuta game da hukuncin su tun da dadewa-mutane marasa imani, wanda suka canza alherin Allah zuwa lalata, kuma sun karyata makadaicin Shugaba da Ubangijinmu, Yesu Almasihu.
Ulwakuva avanhu vamonga vijingisie kimie kimie n'kate jinu - avanhu vano vavikilue ikivalilo neke kuhighua - avanhu vano navavitiki vano vikwandula ulusungu lwa Nguluve ghwitu kuva vukedusi na kukun'kana uMutwa ghwitu uYesu Kilisite.
5 Ina so in tunashe ku-ko da shike kun rigaya kun san abin, da cewa Allah ya ceci wasu mutane daga kasar masar, amma daga baya ya hallaka wadanda basu ba da gaskiya ba.
Lino ninoghua kukuakumbusia umue nambe kuli nun'siki mulyamanyile kuvwimike kuti uMutwa alyavapokile avanhu kuhuma mu isi ja Misri, neke pambele vakabudua vala vano navakamwitikile.
6 Kuma mala'iku wadanda ba su rike matsayin ikon su ba, amma suka bar wurin zaman su na ainihi-Allah ya tsare su a sarka na har'abada a cikin bakin duhu domin babban ranar shari'a. (aïdios )
Navanymhola vano navakalolelile uvwandilo vwave. neke vakaghaleka amakaja ghavo amanono uNguluve akavavikile mufipinywa fya kusila nakusila, mun'kate mung'isi, neke kuti ikighonovahighue ikighono kila. (aïdios )
7 Suna nan kamar Saduma da Gwamrata da kuma biranen da ke kewaye da su, wadanda suka ba da kansu ga fasikanci suna bin sha'awoyi wanda ba na dabi'a ba. Aka mai da su abin misalin wadanda suka sha wuta mara matuka. (aiōnios )
Ndavule isodoma ni ni gomora namakaaja ghanoghakasyungwite ghano ghakakjingisie ghaghuo muvuhosi nakulutila ulunoghelua ulwakwanda. vakavinike hene kighwani kya vala vano vipumuka mulupumuko lwa mwoto ghuno naghusila nakusila. (aiōnios )
8 Haka kuma, wadannan masu mafarkan suna lalatar da jikinsu. Suna raina masu mulki, kuma suna fadar miyagun abubuwa a kan masu daukaka.
Mulululuo avaghonela njosi vope vilichafusia amavili ghavo nakukana uvutavulua, vikuvajovela uvudesi avimike.
9 Amma ko Mika'ilu babban mala'ika, a lokacin da yake jayyaya da muhawara da shaidan a kan gawar Musa, bai kuskura ya fadi wata kalmar hukunci a kansa ba. Maimakon haka ya ce, “Bari Ubangiji ya tsauta maka!''
Neke nambe u Mikaeli unyamhola um'baha, un'siki ghuno alyaisindana nu setano nkuposesania nave kulutila um'bili ghwa Moose nakaghelile kuleta ulupumuko lwa vudesi vwake neke pepano akati uMutwa akudalikile.
10 Amma waddannan mutane suna kawo batanci game da dukan abin da ba su gane ba. Wadannan mutane masu halin dabbobi ne, suna kwa jawo wa kansu hallaka kenan.
11 Kaiton su! Domin sun bi hanyar Kayinu, kuma sun tsunduma cikin kuskuren Bal'amu domin samun riba. Suka hallaka cikin husuma irin ta Kora.
neke avanhu ava vileta uvudesi vya kyokyoni kino navakimanyile. kila kino
12 Wadannan hatsari ne a boye cikin bukukuwan ku na kauna. Suna shagali ba kunya ba tsoro, suna ciyar da kansu kadai. Su holokon hadari ne marar ruwa, wanda iska ke korar sa. Su itatuwa ne shirim ba yaya, mattatu ribi biyu, tumbukakku tun daga saiwa.
13 Su rakuman teku ne masu hauka, suna fahariya cikin kumfar kunyar su. Su kamar taurari ne masu tartsatsi. Wadanda aka tanada wa duhu baki kirin na har abada. (aiōn )
14 Ahnuhu, mutum na bakwai daga Adamu, ya yi anabci game da su cewa, “Duba, Ubangiji zai zo da tsarkakan sa dubun dubbai.
Uenoki ughwa lekela lubale mu kikolo kya Adamu akajovile kuti, “Lola uMutwa ikwisa navimike vake vinga.
15 Domin ya zartar da hukunci a kan dukan kowa, ya kuma cakune dukan marasa da'a a cikin dukan ayyukan su na rashin da'a wanda suka aikata a hanyar da bata cancanta ba, da kuma kalmomi masu kaifi da masu zunubi suka fada game da shi.”
Neke avahighe avanhu voni vano navikumwitikila, na maghendele ghavo ghoni ghano valyavombile ghano naghavwimike.
16 Wadannan masu cecekuce ne, masu gunaguni, wadanda ke bin sha'awar su ta mugunta, masu tinkaho da fahariya, masu bambadanci domin ribar kansu.
Ava vevala vanovisukunala na vanovikuta, vano vilutila inoghelua savuhosi, vanovikughinia kyongo. vano visyanga avange.
17 Amma ku, kaunatattu, ku tuna da kalmomin da manzannin Yesu Almasihunmu suka gaya maku tun da.
neke umue, vaghanike, mukumbukaghe amasio ghano ghakajovilue pakali navasung'ua va Mutwa Yesu Kilisite.
18 Sun ce maku, “A cikin kwanaki na karshe, za a samu masu ba'a, wadanda ke bin sha'awoyin su na rashin ibada,”
vakajovile kulyumue kuti, mu n'siki ghwa vusililo kuliiva na vanhu avanya lupiko vano vilutila inoghelua sino nasa vwimike.
19 Wadannan mutane masu haddasa tsatsaguwa ne, kuma su yan duniya ne, ba su kuma da Ruhu.
ava vevaghavanisi, vilongosivua ni nong'elua sa m'bili kange vasila Mhepo Mwimike.
20 Amma ku, kaunatattu, ku gina kanku a cikin mafificiyar bangaskiyar ku mai daraja, kuma kuna addu'a a cikin Ruhu Mai Tsarki.
neke umue vaghanike, ndavule mukujijenga mu lwitiko lwinu lwimike kyongo, neke ndavule panomusuma mwa umhepo umwimike,
21 Ku rike kanku a cikin kaunar Allah, kuna kuma jiran jinkan Ubangijinmu Yesu Almasihu wanda ke kawo rai na har abada. (aiōnios )
mujitunzaghe mulughano lwa nguluve napighula ulusungu lwa Mutwa ghwitu uYesu Kilisite fino akuvapela uvukafu uvwamaka ghoni. (aiōnios )
22 Ku nuna jinkai ga masu shakku. Ceci wadansu ta wurin fizge su daga wuta.
Musonaghe ulusungu kuvala vano visukunala.
23 Ga wadansu kuma ku nuna jinkai da rawar jiki, kuyi kyamar koda tufafin jikinsu ma.
muvapokaghe avange kwa kuvahumia kuhuma kumwoto. kuvange musonaghe ulusungu kwa vwoghofi, mukalalaghe nambe umwenda ghunoghuponesivue ilidoa nu m'bili.
24 Yanzu, zuwa ga wanda yake da iko ya hana ku tuntube, ya kuma sa ku tsaya a gaban madaukakiyar kasancewarsa, marasa abin zargi da kuma murna mai yawa,
lino kwa mwene junoiwesia kukuvalolela muleke pikuvala, na kukuvasababisia mwime pavulongolo pavwimike vwake, kisila mawaa nakuva nulukelo ulukulu,
25 zuwa ga Allah makadaici mai ceton mu ta wurin Yesu Almasihu Ubangijinmu, daukaka, da girma, da mulki, da iko su kasance, kamin dukan lokuta, yanzu, da har abada. Amin. (aiōn )
kwa Nguluve mwene u'poki kukilila uYesu Kilisite uMutwa ghwitu, uvwimike vuve kwamwene. uvuvaha, uvuwesia ni ngufu kabla ja na lino na maka ghoni Ameni (aiōn )