< Yohanna 9 >
1 Da Yesu yana wucewa, sai ya ga wani mutum makaho tun daga haihuwa.
UJesu wathi elokhu ehamba wabona indoda eyayiyisiphofu kusukela ekuzalweni kwayo.
2 Sai almajiransa suka tambaye shi, “Mallam, wa yayi zunubi, mutumin ne ko iyayensa, har aka haife shi makaho?”
Abafundi bakhe bambuza bathi, “Rabi, ngubani owenza isono, indoda le loba abazali bayo ukuze izalwe iyisiphofu na?”
3 Yesu ya amsa, Ba mutumin ne ko iyayensa suka yi zunubi ba, amma domin aikin Allah ya bayyana a cikinsa.
UJesu wathi, “Kakusikho ukuthi abazali bayo loba yona indoda le yenza isono kodwa lokhu kwenzakala ukuze umsebenzi kaNkulunkulu ubonakaliswe empilweni yayo.
4 Dole mu yi aikin wanda ya aiko ni tunda rana. Dare na zuwa inda ba mai iya yin aiki.
Nxa kulokhu kusemini kumele siwenze umsebenzi wakhe ongithumileyo. Ubusuku buyeza lapho kungelamuntu ongasebenza khona.
5 Yayinda ina duniya, ni ne hasken duniya.”
Nxa ngisesemhlabeni, ngiyikukhanya komhlaba.”
6 Bayan da Yesu ya fadi wadannan abubuwan, ya tofa yawu a kasa, ya kwaba kasar da yawunsa, sai ya shafe idanun mutumin da kasar.
Esekutshilo lokhu wakhafulela emhlabathini, wavuba udaka ngamathe walunameka emehlweni endoda.
7 Ya ce masa, tafi, ka wanke a tafkin Siloam (ma'anarsa: aike).” Sai mutumin ya tafi, ya wanke, ya dawo yana gani.
Wayitshela wathi, “Hamba uyegeza esizibeni saseSilowami” (ibizo leli litsho ukuthi “Ukuthunywa”). Ngakho indoda yahamba yayageza, yabuyela ekhaya isibona.
8 Sai makwabtansa da mutanen da da suka gan shi tun can yana roko suka ce, “Ba wannan mutum ne wanda ya ke zaune yana roko ba?”
Omakhelwane bayo lalabo abahlezi beyibona icela babuza bathi, “Kakusiyo yini indoda le eyayihlala icela?”
9 Wadansu suka ce, “shi ne.” Wadansu suka ce, “A'a, amma yana kama da shi.” Amma shi ya ce, “Ni ne wannan mutum.”
Abanye baqinisa ukuthi kwakuyiyo. Abanye bathi, “Hatshi, lo ufana layo nje kuphela.” Kodwa yona yagcizelela yathi, “Ngiyiyo leyondoda.”
10 Suka ce masa, “To yaya aka bude maka idanu?”
Bamjinga ngemibuzo bathi, “Pho amehlo akho avuleke kanjani?”
11 Sai ya amsa, “Mutumin da ake ce da shi Yesu shi ya kwaba kasa ya shafa mani a idanuna ya ce mani, 'je ka kogin Siluwam ka wanke.' Sai naje na wanke, sannan na samu gani.”
Waphendula wathi, “Indoda abayithi nguJesu ivube udaka yalunameka emehlweni ami. Ingitshele yathi kangiye eSilowami ngiyegeza. Ngakho ngiyile ngayageza, ngasengibona.”
12 Suka ce masa, “Ina yake?” Ya amsa, “Ban sani ba.”
Bayibuza bathi, “Ingaphi leyondoda?” Wathi, “Kangazi.”
13 Suka kawo mutumnin da yake makaho a da wurin farisawa.
Indoda leyo eyayikade iyisiphofu yalethwa kubaFarisi.
14 A ranar asabar ne kwa Yesu ya kwaba kasa ya bude masa idanu.
Usuku uJesu enza ngalo udaka wavula amehlo endoda leyo lwaluyiSabatha.
15 Har yanzu farisawan suka tambaye shi yadda ya sami ganin gari. Ya ce masu, “Ya sa mani kasa a idanuna, na wanke, kuma yanzu ina gani.”
AbaFarisi baphinde bayibuzisisa ukuthi kwenziwani ukuze ibone. Indoda yaphendula yathi, “Uninde udaka emehlweni ami, ngageza, manje sengibona.”
16 Wadansu daga cikin farisawa suka ce, “Wannan mutum ba daga Allah yake ba domin ba ya kiyaye ranar Asabar. “Wadansu suka ce, “Yaya mai zunubi zai yi irin wadannan alamu?” Sai rabuwa ta shiga tsakanin su.
Abanye abaFarisi bathi, “Umuntu lo kaveli kuNkulunkulu ngoba kaligcini iSabatha.” Kodwa abanye babuza bathi, “Isoni singayenza kanjani imimangaliso enje na?” Kanjalo adabukana.
17 Sai suka tambayi makahon kuma, “Me kake cewa game da shi dashike ya bude maka idanu?” Makahon ya ce, “shi annabi ne.”
Bacina sebephendukela endodeni eyayiyisiphofu njalo bathi, “Wena uthini ngaye? Ngamehlo akho awavulileyo.” Indoda yaphendula yathi, “Ungumphrofethi.”
18 Har yanzu kam Yahudawan basu yarda da makantarsa ba da ganin gari da ya samu, sai da suka kirayo iyayen shi wanda ya sami ganin garin.
AmaJuda kawazange akholwe ukuthi indoda le yayikade iyisiphofu lokuthi yayisiyenziwe yabona kwaze kwabizwa abazali bayo.
19 Su ka tambayi iyayen, “Wannan shine yaronku da kuka ce an haife shi makaho? Yaya yanzu ya ke iya gani?”
Bababuza bathi, “Lo yindodana yenu yini? Nguye lo elithi wazalwa eyisiphofu? Sekwenzeke kanjani ukuthi khathesi usebona?”
20 Sai iyayen suka amsa masu, “Mun san wannan yaronmu ne kuma a makaho aka haife shi.
Abazali baphendula bathi, “Thina sazi ukuthi uyindodana yethu, njalo siyakwazi ukuthi wazalwa eyisiphofu.
21 Yadda ya ke gani yanzu, bamu sani ba, kuma wanda ya bude masa idanu, bamu sani ba. Ku tambaye shi, ba yaro ba ne. Zai iya magana don kansa.”
Kodwa ukuthi khathesi usebona lokuthi amehlo akhe avulwe ngubani kasikwazi. Mbuzeni. Usekhulile; uzazikhulumela.”
22 Iyayensa sun fadi wadannan abubuwan, domin suna ji tsoron Yahudawan. Gama Yahudiyawan sun rigaya sun yarda duk wanda yace Yesu Almasihu ne, za a fitar dashi daga majami'a.
Abazali bakhe bakutsho lokhu ngoba babesesaba amaJuda, ngoba amaJuda ayesevele aquma ukuthi loba ngubani owayezakuthi uJesu nguKhristu wayezaxotshwa esinagogweni.
23 Domin wannan ne, iyayensa suka ce, “Ai shi ba yaro ba ne, ku tambaye shi.”
Yikho abazali bakhe bathi, “Usekhulile; mbuzeni yena.”
24 Suka sake kiran mutumin dake makaho karo na biyu, suka ce masa, “Ka girmama Allah. Mu kam mun sani wannan mutum mai zunubi ne.”
Aphinda ayibiza okwesibili indoda eyayiyisiphofu athi, “Nika udumo kuNkulunkulu. Siyakwazi ukuthi umuntu lo uyisoni.”
25 Sai wannan mutum ya amsa, “Ban sani ba ko shi mai zunubi ne. Abu guda daya na sani: da Ni makaho ne, amma yanzu ina gani.”
Yaphendula yathi, “Ukuthi uyisoni kumbe hatshi kangikwazi. Mina kunye engikwaziyo. Bengiyisiphofu kodwa manje sengibona!”
26 Sai su ka ce masa, “Me ya yi maka? Ta yaya ya bude idanunka?”
Aseyibuza athi, “Wenzeni kuwe na? Uwavule njani amehlo akho?”
27 Ya amsa, “Na rigaya na gaya maku, amma ba ku ji ba! Don me kuke so ku sake ji? Ko kuma kuna so ku zama almajiransa, haka ne?
Yaphendula yathi, “Sengilitshelile kodwa kalifunanga ukuzwa. Lifunelani ukukuzwa njalo? Lani lifuna ukuba ngabafundi bakhe na?”
28 Sai suka kwabe shi suka ce, “kai ne almajirinsa, amma mu almajiran Musa ne.
Khonapho asemthuka esithi, “Ungumfundi walumuntu! Thina singabafundi bakaMosi!
29 Mun sani Allah ya yi magana da Musa, amma wannan mutum, bamu san ko daga ina ne ya zo ba.”
Siyakwazi ukuthi uNkulunkulu wakhuluma kuMosi, kodwa umfokazi lo kasimazi lokuthi uvela ngaphi.”
30 Mutumin ya amsa masu ya ce, “Tirkashi, baku san inda ya fito ba, duk da haka shi ya bude mani idanu.
Indoda yaphendula yathi, “Manje lokhu kuyamangalisa! Kalimazi lapho avela khona kodwa uwavulile amehlo ami.
31 Mun san da cewa Allah baya jin masu zunubi, amma idan wani mai ibada ne yana kuma yin nufinsa, to yana jin sa.
Siyakwazi ukuthi uNkulunkulu kazilaleli izoni. Ulalela umuntu olobunkulunkulu, owenza intando yakhe.
32 Tunda duniya ta fara ba a taba jin cewa wani ya bude idanun wanda aka haifa makaho ba. (aiōn )
Kakho osewake wezwa ngokuvulwa kwamehlo omuntu owazalwa eyisiphofu. (aiōn )
33 In mutumin nan ba daga Allah yake ba, ba zai iya yin komai ba.”
Aluba umuntu lo ubengaveli kuNkulunkulu ubengasoze enze lutho.”
34 Suka amsa suka ce masa, “an haife ka cikin zunubai, yanzu kana so ka yi mana koyarwa?” Sai suka fitar da shi.
Aphendula lokhu ngokuthi, “Wazalwa ucwile nya esonweni; ngeke sifundiswe nguwe thina!” Asemxotshela phandle.
35 Yesu ya ji cewa sun fitar da shi daga majami'a. Da ya same shi sai ya ce masa, “Kana bada gaskiya ga Dan Allah?”
UJesu wakuzwa ukuthi ayemxotshele phandle, wathi esembonile wathi kuye, “Uyakholwa eNdodaneni yoMuntu na?”
36 Sai ya amsa masa yace, “Wanene shi, Ubangiji, da zan bada gaskiya gare shi?”
Indoda yabuza yathi, “Ingubani na, nkosi? Ngitshela ukuze ngikholwe kuyo.”
37 Yesu yace masa, “Ai ka gan shi, shine wanda yake magana da kai.”
UJesu wathi, “Khathesi usuyibonile; iqiniso yikuthi yiyo le ekhuluma lawe.”
38 Mutumin ya ce, “Ubangiji, Na bada gaskiya.” Sai ya yi masa sujada.
Indoda yasisithi, “Nkosi, ngiyakholwa,” yasimkhonza.
39 Yesu ya ce, “Don hukunci na zo wannan duniya domin wadanda ba su gani su gani, saboda kuma wadanda suke gani su zama makafi.”
UJesu wathi, “Ngeza lapha emhlabeni ukuzakwahlulela, ukuze iziphofu zibone kuthi labo ababonayo babonakale beyiziphofu.”
40 Wadansu Farisawa wadanda suke tare da shi suka ji wadannan abubuwan, suka tambaye shi, “Muma makafi ne?”
Abanye abaFarisi ababelaye bamuzwa uJesu esitsho lokhu babuza bathi, “Uthini? Lathi siyiziphofu yini?”
41 Yesu ya ce masu, “Inda ku makafi ne, da ba ku da zunubi, amma yanzu kun ce, 'Muna gani', don haka zunubinku ya tabbata.
UJesu waphendula wathi, “Kube beliyiziphofu ngabe kalilamlandu wesono. Kodwa umlandu wenu umi ngoba lizenza abakwaziyo abakwenzayo.”