< Yohanna 8 >

1 Yesu ya je Dutsen Zaitun.
Maniyeokoon Iyesus Debrezyit guro maants bíami.
2 Da sassafe ya dawo Haikali, dukan mutane kuma suka zo wurin sa; yazauna koya masu.
Yaatśguurok'on Ik' moo maants aanat b́waa, ash jamonwere b́ maants bo weyi, bíwere bedek't boon b́ danifere b́ teshi.
3 Sai marubuta da Farisawa suka kawo mace wadda aka kama ta tana zina. Su ka sa ta a tsakiya.
Nemo danifuwotsnat ferisawino eteefuwots widoke detsets máátsu dek' waat ash ashi dagots ned'ibok'iri.
4 Sai su ka ce da shi, “Malam, wannan mace an kama ta tana cikin yin zina.
Iyesusshowere hank'o boeti, «Danifino, hamb máátsani widoke detserane,
5 A cikin shari'a, Musa ya bamu umurni mu jejjefe irin wandannan mutume, kai me ka ce game da ita?”
Hank'o máátsu shutson togeyar b k'iritwok'owa Muse no nemotse b́ beezi, nemo b jangosh aawk'owe nieteti?»
6 Sun fadi haka ne domin su gwada shi su sami abinda za su zarge shi da shi, amma Yesu ya sunkuya yayi rubutu da yatsansa a kasa.
Man bo etirwe bíatse bín s'amiyosh betsit keewo bodaatsitwok'o geyatni botesh, Iyesusmo dashan túmt b́ jabon datsats guut'o dek' b́ tuwi.
7 Sa'adda suka cigaba da tambayar sa, ya mike tsaye yace masu, “shi wanda ba shi da zunubi a cikin ku, ya fara jifar ta da dutse.”
Anani bo aatre dambaan jobk' et kawdek't, «Ititse morr deshawo shini shútso k'aaú de biats shawu'e!» boosh bíet.
8 Ya sake sunkuyawa, ya yi rubutu da yatsansa a kasa.
Maniyere hak aaniy tuumt datsats b́ guut'i.
9 Da suka ji haka, sai suka fita dai-dai da dai-dai, kama daga babbansu. A karshe dai aka bar Yesu shi kadai, tare da matar wadda ta ke a tsakiyar su.
Bowere man boshishtsok'on enaashatse dek't b́ tuutso jametswots ik ikon manoke k'az boami, mansh Iyesus taalotse need'at teshts máátsu s'uznton bíaal oorbgutsi.
10 Yesu ya tashi tsaye ya ce da ita, “mace, ina masu zargin ki? Ba wanda ya kashe ki?
Maniyere okoon Iyesus dambaan kawdek't, «Máátsune neena! neen s'aamirwots aabno? Niats angshitso konwor aalneya?» bíet.
11 Ta ce, “Ba kowa, Ubangiji” Yesu ya ce, “Ni ma ban kashe ki ba. Ki yi tafiyar ki, daga yanzu kada ki kara yin zunubi.”
Biwere «Doonzono! konwor aaliye» bi eti. Iyesuswere «Taawor niats angshratse, amee gitlo morro fink'aye» bíet.
12 Yesu ya kara yin magana da mutanen cewa, “Ni ne hasken duniya, shi wanda ya biyo ni, ba zai yi tafiya cikin duhu ba, amma za ya sami hasken rai.
Aaninwere Iyesus «Taa datsush sháán taane, tshuuts sha'itwo bí kashosh wotit shááano daatsitwe, t'alwotsnowere anaaneratse» ett boosh b́keewi.
13 Farisawa suka ce masa, “Kana bada shaida a kan ka, shaidarka ba gaskiya ba ce.”
Ferisawno etfwots «Nee n took jangoshe n gawiriye, n gawonwere arikaliye» boet.
14 Yesu ya amsa ya ce masu, “Ko ma na bada shaida a kai na, shaidata gaskiya ce, na san daga inda na fito da inda zan tafi, amma ku baku san daga inda na fito ba, baku kuma san inda zan tafi ba.
Iyesuswere hank'o ett boosh bíaaniy, «Dab taa t took jangosha tkeewiri b́wotiyalor taa ewuke t waatsok'o, aawok timiruwok'o t dantsotse t gawts gawo arikee, itmó aawoke t waatsok'onat aawok tiamirwok'o danatste.
15 Kuna shari'a ta son kai, ni ko ban yi wa kowa shari'a ba.
It ash etok'one it angshiri, taamó konatsor angshratse.
16 Ko ma da na yi shari'a, shari'ata gaskiya ce domin ba ni kadai ba ne, amma ina tare da Uba wanda ya aiko ni.
Dab tiangshiyalor taan woshtso niho taanton b́ wottsotsnat taa tial tiangshrawotse tiangsho arikee,
17 I, a cikin dokarku an rubuta cewa shaidar mutum biyu gaskiya ce.
Git ashuwots gawuts gawo arik b́ wottsok'o it nemotse guut'ere.
18 Ni ne ni ke shaidar kaina, kuma Uba wanda ya aiko ni ya na shaida ta.
Mansh taa tjangosh gawituwe, taan woshts Nihonuwere t jangosh gawituwe.»
19 Su ka ce da shi, “Ina ubanka?” Yesu ya amsa ma su ya ce, “baku san ni ba balle Ubana, in da kun san ni da kun san Uba na kuma. “
Manoor bo «N nih ewuke b́fa'oni?» ett bo aati. Iyesuswere «Taan wotowa t nihi wotowa danatste, taan it danink'e t nihino danank'te b́teshi» ett boosh bíaani.
20 Ya fadi wadannan kalmomi a kusa da wurin ajiya sa'adda ya ke koyarwa a cikin haikali, kuma ba wanda ya kama shi saboda sa'arsa bata yi ba tukuna.
Iyesus keewan b́ keewu Ik' mootse giz dek'eyiru sat'ni ganoke bedek't b́ daniyora. B́wotiyalor b́ gizewo b́ borafa'otse konuwor bín deshatse.
21 Ya kara cewa da su,”Zan tafi, za ku neme ni ba za ku same ni ba, za ku mutu cikin zunubinku. Inda ni ke tafiya, ba za ku iya zuwa ba”.
Anyinuwere Iyesus hank'o boosh bíet, «Taawere ametuwe, itwere taan geyitute, ernmó it morrontona it k'iriti bako taa tiamiruwok it wosh falratste.»
22 Yahudawa su ka ce,”Zai kashe kansa ne, da ya ce inda ni ke tafiya ba za ku iya zuwa ba?”
Ayhudi naashuwotswere « ‹Taa tiametwok it woo falratste› bíetir b́ tooko úd'ishek'una?» boats atsewo boeti.
23 Yesu ya ce masu ku daga kasa kuke, Ni kuwa daga bisa ni ke. Ku na wannan duniya ne, Ni kuwa ba na wannan duniya ba ne.
Manats dabt Iyesus hank'o boosh bíet, «It daashik itne, taa dambik taane, it datsanatsik itne taamó datsanatsik taanaliye,
24 Shiyasa na ce maku za ku mutu cikin zunubanku. In ba kun bada gaskiya NI NE ba, za ku mutu cikin zunubanku.
Taa Bín twottsok'o amano it k'azal it morronton it k'iritwotse it morrontoniye it k'iriti tietiye manshe.»
25 Sai kuma suka ce da shi,”Wanene kai?” Yesu ya ce masu, “Abin da na gaya maku tun daga farko.
Bowere «Nee konene?» boet. Iyesuswere boosh hank'o bíet, «Shintson tuzdek'at itsh t keewtsok'on taane,
26 Ina da a bubuwa da yawa da zan gaya maku, in kuma hukunta ku a kai. Duk da haka, wanda ya aiko ni, mai gaskiya ne, abubuwan da naji daga wurin sa, wadannan abubuwan su ni ke gaya wa duniya.”
It jangosh t keewitwonat tiangshitwo ay keewo detsfe, s'uznmó taan woshtso ari keewetske, taawor datsush t keewitwo bíyoke t shishtsoniye.»
27 Ba su gane ba yana yi masu magana a kan Uban.
Bí niho jango b́ keewtsok'o boosh galeratse b́ tesh.
28 Yesu ya ce, “Sa'adda kuka tada Dan Mutum sama sa'annan za ku gane NI NE, kuma ban yi komi domin kaina ba. Kamar yadda Uba ya koya mani, haka nike fadin wadannan abubuwa.
Mannsh Iyesus boosh hank'o bíeti, «Ash na'o dambaan tuuzde'er it jitor taa bín t wottsok'o danetute, mank'o niho taash b́danitso t keewirwok'oni bako tialmec'ron eegor t k'alrawok'o manoor t'iwintsitute.
29 Shi wanda ya aiko ni, yana tare da ni kuma bai bar ni ni kadai ba, domin kullum ina yin abubuwan da suke faranta masa rai.”
Taan woshtso taantoniye, aaw aawon t k'aliruwo bín geneushit keew b́wottsotse ti'ali k'azk'reratsee.»
30 Sa'adda Yesu ya ke fadin wadannan abubuwa, dayawa suka bada gaskiya gare shi.
Iyesus man b́keeutsok'on ay ashuwots bín boamani.
31 Yesu ya gayawa wadancan Yahudawa da suka bada gaskiya gare shi, “Idan kun tsaya a cikin magana ta ku almajiraina ne na gaskiya,
Iyesus bín amants ayhudiwotssh hankowa bíet, «It t aap'o korede bín it beyal arikon t danifuwotsi wotitute,
32 Kuma za ku san gaskiya, gaskiya kuwa zata 'yantar da ku.”
Aronowere danetute, aronuwere iti s'ayino kishitwe.»
33 Suka amsa masa, “Mu zuriyar Ibrahim ne kuma bamu taba yin bauta wurin kowa ba, yaya za ka ce, 'Za a 'yantar da ku'?”
Boomó «Noo Abraham naar noone, b́ jamon konshor guuts wot danaknone, eshe nee ‹Nas'o keshetute› noosh nietir aawuk'oneya?» bo et.
34 Yesu ya ce masu, “Hakika, hakika, ina ce maku, dukan wanda ya ke aika zunubi bawan zunubi ne.
Iyesuswere hank'o ett boosh bíaaniy, «Arikon arikoniye itsh tietiri, morr finiru jamo morri guutse,
35 Bawa kuwa, ba ya zama a gida dindindin, da yana zama dindindin. (aiōn g165)
Guutso jam aawosh mootse beerake, na'onmó jam aawosh mootse b́befoni. (aiōn g165)
36 Saboda haka, idan Dan ya 'yantar da ku zaku zama 'yantattu sosai.
Mansh naayo nas'o iti b́ kishyal arikon nas'o wotitute.
37 Na san ku zuriyar Ibrahim ne, kuna so ku kashe ni saboda kalma ta bata da wurin zama a cikin ku.
Abraham naar it wottsok'o taa danfee, ernmó t keewo it de'awotse taan úd'osh it geyiri.
38 Na fadi abubuwan da na gani a wurin Ubana, ku kuma kuna yin abubuwan da kuka ji daga wurin ubanku.”
Taa t nihoke t bek'tsoniye tkeewiri, itmó it nihoke it shishtsoniye it k'aliri.»
39 Suka amsa suka ce masa, “Ibrahim ne ubanmu” Yesu ya ce masu, “Da ku 'yayan Ibrahim ne da kun yi ayukan da Ibrahim ya yi.
Bowere «Nonih Abrahamiye» ett boaaniy. Iyesuswere boosh hank'o bíeti, «Abraham nana'uwotsi it wotink'ere Abraham finoniye it finyank'oni,
40 Amma, yanzu kuna so ku kashe ni, mutumin da ya gaya maku gaskiyar da ya ji daga wurin Allah. Ibrahim bai yi haka ba.
Taaamó Ik'oke t shishts arikoniye itsh tkeewi, itmó taan úd'oshe it geyiri, Abraham mank'o k'alratse.
41 Kuna yin ayyukan ubanku. Suka ce masa, “mu ba a haife mu cikin fasikanci ba, muna da Uba daya: Allah.”
Eshe it itfiniriye it nih finoniye.» Bowere «Widon shuwets dik'al noanaliye, ik nihe nodetsi bíwere Ik'oniye» bo et.
42 Yesu ya ce masu, “Inda Allah Ubanku ne, da kun kaunace ni, gama na zo daga wurin Allah kuma ga ni anan, gama ba domin kaina nazo ba, shine ya aiko ni.
Iyesuswere hank'o boosh bíeti, «Ik'o it nihi b́wotink'ermó taan shunank'te b́ teshi, taa hanok t weyiye Ik'okne, taan woshtso bína bako taa ttookon waratse.
43 Meyasa baku gane magana ta ba? Ai saboda ba za ku iya jin maganata ba ne.
Eegoshe t keewo itsh gaalo bk'azi? T aap' shisho it maawutsoshe.
44 Ku na ubanku, shaidan ne, kuma kuna so ku yi nufe-nufe na ubanku. Shi mai kisan kai ne tun daga farko kuma ba ya tsayawa gaskiya saboda da babu gaskiya a cikin sa. Sa'anda yake fadin karya, yana maganar halinsa ne domin shi dama makaryaci ne da uban karya kuma.
It itnih Diyablos nana'uwots itne, it it shuniye it nih teuniruwo k'aloshe, bi shintson dek't b́tuutso kash úd'ke, arikeewo bíyoke bíaaltsotse arikeewonton b́ jamon gonkeyo deshatse, bí kootetskonat koot jami nih b́wottsotse koto b́keewor b́ tookotse kishdek'tni b́keewiri.
45 Dayake ina fadin gaskiya baku bada gaskiya gare ni ba.
Taayere ariko tkeewirwosh taan amaneratste,
46 Wanene a cikin ku ya kama ni da zunubi? Idan na fadi gaskiya don me ba ku gaskanta ni ba?
Aab ititse ‹Morretsk neene› etetuwo kone? Arika t keewiri wotiyal bere, eegoshe taan amano it k'azi?
47 Shi wanda yake na Allah ya kan ji maganar Allah, ku ba kwa jin maganar Allah da yake ku ba na Allah bane,”
Ik'okik wottso Ik'i aap'e b́ shishfoni, eshe it Ik'i aap'o shisho it k'azir Ik'okik woto it k'aztsoshe.»
48 Yahudawa suka amsa suka ce masa, “Bamu fadi gaskiya ba da muka ce kai Basamariye ne kuma kana da aljan?”
Ayhudiwots, «Neehe Samrawinene, Fo'erawoniye niatse fa'ee no ettso ar woteratsáá?» boeti.
49 Yesu ya amsa, “Ni ba ni da aljan, ina girmama Ubana, ku kuma ba kwa girmama ni.”
Iyesuswere hank'o et boosh bianiy, «Taa fo'erawo tiatse aaliye, ernmó t nihiye tmangiyiri, itmó taana it ketiyri.
50 Ba na neman daraja domin kaina, akwai wanda ke nema yana kuma hukuntawa.
Wotowa bako taa t took mango geeratse, t mangi jangosh moshetwonat taash angishitwo k'osho fa'ee.
51 Hakika, hakika, iIna ce maku, dukan wanda ya kiyaye maganata, ba za ya ga mutuwa ba.” (aiōn g165)
Arikon arikone itsh tietiriye, ti aap'o kor dek'etwoniye b́ jamon k'irratse.» (aiōn g165)
52 Sai Yahudawa su ka ce masa, Yanzu mun sani kana da aljan. Ibrahim da annabawa sun mutu, amma kai ka ce, 'dukan wanda ya yi biyayya da maganata ba zai dandana mutuwa ba'. (aiōn g165)
Ayhudiwots hank'owa bísh boet, «Fo'erawo niatse b́beyiruwok'o and danrone, dab́ Abrahmwor k'irre, nebiyiwotswere k'irrne, nemon ‹T aap'o kordek'etwo b́jamon k'irratse› etfne, (aiōn g165)
53 Ai baka fi ubanmu Ibrahim girma ba wanda ya mutu, ko ka fi shi? Annabawa kuma sun mutu. Wa kake daukar kanka ne?”
Eshe nee no nih k'irtso Abrahamiyere bogfiya? nebiyiwots k'irrno, eshe nee n tooko koni woshishe?»
54 Yesu ya amsa, “Idan na daukaka kaina, daukaka ta banza ce, Ubana ne ya daukaka ni. Wanda kuka ce shi ne Allahnku.
Iyesus hank'o ett bíaaniy, «Taa t tooko t mangiyal t mango k'auntso deshatse taan mangiyituwo t nihiye, bíwere ‹No Ik'oniye› it etirwoni.
55 Ku kuwa ba ku san shi ba, amma ni na san shi. Idan na ce ban san shi ba, na zama kamar ku kenan, makaryaci. Sai dai, Ni na san shi ina kiyaye maganarsa.
B́ wotiyalor it bín danatste, taamo bín danfee, taa bín danatse tietalmó itkok'o kootetsoniye twoti, taamo bín danfee, b́ aap'onowere kordek'etuwe.
56 Ubanku Ibrahim ya yi farinciki da ganin rana ta; ya gan ta kuma ya yi murna.”
It nih Abraham ti aawo b́ bek'etwosh gene'owere, bek'tnwere gene'uwere.»
57 Yahudawa su ka ce masa, “Baka kai shekara hamsin ba tukuna, ka taba ganin Ibrahim?”
Manoor ayhudiwots, «Nee dab balk'ats nato woterafa'ane, eshe aawk'oneya Abrahami bek're nietiri?» bo eti.
58 Yesu ya ce masu, “Hakika, hakika, ina ce maku, kafin a haifi Ibrahim, NI NE.”
Iyesuswere, «Arikon ariko itsh tietiriye, Abrahamiyere shin fa'e.» bíet.
59 Suka dauki duwatsu za su jefe shi, amma Yesu ya boye kansa, ya fita daga haikali.
Mansh ayhudiwots bin togosh shútso k'aa'u bodek'i, Iyesusmó bo aawatse ashwutsat Ik' mootse kesht biam.

< Yohanna 8 >