< Yohanna 7 >

1 Bayan wadannan abubuwa Yesu ya zagaya cikin Gallili, saboda baya so ya shiga cikin Yahudiya domin Yahudawa suna shirin su kashe shi.
Anyimo anime Yeso mameki ukesse amanyanga mugalili mahem mateki manyanga muhudaidaba, barki ayahudawa wa nyari huna ume.
2 To Idin Bukkoki na Yahudawa ya kusa.
Uidi wa yahuduwa wamu aye mamamu.
3 Sai 'yan'uwansa suka ce da shi, “ka tashi ka tafi Yahudiya, domin almajiranka su ga ayyukan da kake yi su ma.
Ine ini anu henu umeme wagunme, hira abanname udusa a manyanga mahudiya, ahana akatuma ka we me wa iri imum be sa uzinu wuza ma.
4 Ba wanda ya ke yin wani abu a boye idan dai yana so kowa da kowa ya san shi. Da yake ka na yin wadannan abubuwa sai ka nuna kan ka a fili ga duniya.
Una katuma nihunzi maraniba, inka manyara macukono ma bari hu sa u wuza ti mum-mum tige me, kini ubezi unee nice niweme.
5 Domin ko 'yan'uwansa ma basu bada gaskiya gare shi ba.
Barki we anu henume daki wa hem in kadura ka meme.
6 Yesu ya ce dasu, “lokaci na bai yi ba tukuna, amma ku koyaushe lokacin ku ne.
Ine ini Yeso magun we, uganiya um udazo asime vat uganiya ushe uni uzi.
7 Duniya baza ta iya kin ku ba, amma ta ki ni saboda ina fadin cewa ayyukanta ba su da kyau.
Unee ukaki uda nyare shi, abanname mi, mani wa nyare mi barki ma buka uguna katuma ka uni kaburu kani.
8 Ku ku je wurin idin, ni ba zan je wurin idin ba domin lokacina bai yi ba tukuna.
Shi dusani ahira uidi me, mi inda hanam a'aname, barki uganiya um udaa sarki u aye.
9 Bayan da ya gaya masu wadannan abubuwa, ya tsaya a cikin Gallili.
Sa mabuka we anime mausa matonno amanyanga mu galili.
10 Amma bayan da 'yan'uwansa su ka tafi wurin idin shi ma ya tafi, amma a asirce ba a fili ba.
Sa anu henu umeme sawa dusa udime, me mahiri madusa anyimo awi hunzi, daki masuso nice ni meme a masaa.
11 Saboda Yahudawa suna neman sa a wurin idin, su na cewa “Ina yake?”
Ayahudawa wameki unyara ume ahira uidi me wameki gusa, agi maraa abani?
12 Akwai maganganu dayawa a kansa cikin taron. Wadansu suna cewa, “shi mutumin kirki ne.” Wadansu kuma suna cewa,”A'a yana karkatar da hankalin jama'a.”
Nigura nimeki bibukom anicce numeme, aye wa gusi, unubo mani sa adi iri aye wagusi mazin nu ranga anabu.
13 Amma duk da haka ba wanda ya yi magana a fili a kansa saboda suna jin tsoron Yahudawa.
Daki uye matonno ma buki tize timeme a ma saa, barki wa kunna biyyau ba Yahudawa.
14 Sa'anda aka kai rabin idin, sai Yesu ya shiga cikin haikali ya fara koyarwa.
Sa u idi wabiki atii Yeso maribe u denge utize ta sere mabui tize.
15 Yahudawa suna mamaki suna cewa,”Yaya aka yi wannan mutum ya sami ilimi dayawa haka? Shi kuwa bai je makaranta ba.”
A yahudawa pum a wu we cam-ca, wa gu ama, aneni unu uge me maruse u bassi ihuri lau aname, iyenne daki mabezi uguna marusa ire imum. 16
16 Yesu ya ba su amsa ya ce,”Koyarwata ba tawa ba ce, amma ta wanda ya aiko ni ce.”
Yeso makabarki magu, urusa ugime sanzini umumi ba. Udesa matumum uni.
17 Idan wani yana so ya yi nufinsa, za ya gane koyarwannan ko daga wurin Allah ta zo, ko ko tawa ce ta kaina.
Vat de sa manyara ma wuzi katuma ka Asere, madirusi ubezi wa asere uni, nya in, inzi nu uboo me anicce nu mini. 18
18 Ko wanene yake maganar kansa, yana neman darajar kansa kenan, amma ko wanene ya nemi darajar wanda ya aiko ni, wannan mutum mai gaskiya ne, babu rashin adalci a cikin sa.
Desa maboo tize barki necce nume, manyara unonzo unicce ni meme nini unu nyara unonzo udesa matumame, memani una kadura, macico mazoni anyo ameme.
19 Ba Musa ya baku dokoki ba? Amma duk da haka ba mai aikata dokokin. Me yasa ku ke so ku kashe ni?
Azo musa mani manya shi ainko utize me? Vat ani me daki ya inko ni tize me anyimo ashi me. Nyanini ya wuna ingara uhuna um?”
20 Taron suka ba shi amsa, “Ka na da aljani. Wanene yake so ya kashe ka?”
Anu me sa orno wakirka wagu, “Uzinu pebui aveni manyara ahuna uwe?”
21 Yesu ya amsa ya ce masu, “Nayi aiki daya, dukan ku kuna mamaki da shi.
Yeso makabirka magu, katuma ka inde kani ma wuza, vat ushi izinu hira imu isso ini.
22 Musa ya baku kaciya, (ba kuwa daga Musa take ba, amma daga kakannin kakanni ta ke), kuma a ranar Asabar kukan yi wa mutum kaciya.
Musa maceki shi nigbari, uguna memani matubi acokoro wa cokro wani, ayenne, i wuza nu nigbari rono uwui wa sabar.
23 Idan mutum ya karbi kaciya ranar Asabar, domin kada a karya dokar Musa, don me kuka ji haushi na saboda na mai da mutum lafiyayye sarai ranar Asabar?
Unubo nigbari unu wui asabar barki kati agu afatilka tize ti muusa, ine ini ya kunna iriba barki a human nu unu rono uwui asabar?
24 Kada ku yi shari'a ta ganin ido, amma ku yi shari'a mai adalci.”
Kati i waki tise anyimo uzatu urusa, abanna me wenki imum be sa idi ronta.”
25 Wadansun su daga Urushalima suka ce, “wannan ba shine wannan da suke nema su kashe ba?”
Ara anu urshalima wanno wagu, azome unu ugino mani sa wa nyara uhuna umeme ba?
26 Kuma duba, yana magana a fili, sannan ba wanda ya ce da shi komai. Ba zai yiwu ba mahukunta su sani cewa wannan Kristi ne, ko ba haka ba?
Mayenne mazin tize a masaa, daki wagunamme imumba, nani anaje arumae warusa memani vana aserer me?
27 da haka, mun san inda wannan mutum ya fito. Amma sa'anda Kristi za ya zo, ba wanda zai san inda ya fito.”
Agino haru tirusa ahira me samarani, uganiya sa vana asere ma eh unu urusa ahira me sa marani mazoni.”
28 Yesu yayi magana da karfi a haikali, yana koyarwa ya na cewa, “Kun san ni kuma kun san inda na fito. Ban zo domin kaina ba, amma wanda ya aiko ni mai gaskiya ne, ku kuwa baku san shi ba.
Yeso mazennu bezi anaboo. Tize ta asere anyimo udenge Asere, manno mayeze nigmirang magu, irusam irusa ahirame sa in rani. A zo agi ma ayye barki nicce num, de sa matuman una kadura kani, meme teshi me.
29 Ni na san shi domin daga wurinsa na fito, kuma shine ya aiko ni.”
Mi in rusa me, barki ahira ame ani masuron, memani matumam.
30 Suna kokari su kama shi, amma ba wanda ya iya sa masa hannu domin sa'arsa ba ta yi ba tukuna.
Bark anime wanyari guna wudi mekime, a diri de sa madi darimme barki uganiya umeme wada sa arku aye.
31 Duk da haka wadansu dayawa a cikin taron suka bada gaskiya gare shi suka ce,”Sa'anda Kristi ya zo, zai yi alamu fiye da wadanda wannan mutum ya yi?”
Vatin aneme anabo gbardang ahira anigura me wa hem in kadura ka meme, wazi nu gusa ana, uganiya sa ugoma asere ma aye, madi muzi ti mummu tige sa ti teki ti unu geme?
32 Farisawa suka ji tattarmukan suna yin rada a kan wadannan abubuwa game da Yesu, Sai manyan malamai da Farisawa su ka aika jami'ai su kama shi.
Afarisiyawa sa wa kunna magusa- magusa anime, abini me ana adandang atize wa farisiyawa watumi ana katuma kudenge Asere agi wa mekime.
33 Sa'annan Yesu yace ma su,” jimawa kadan ina tare ku, sa'annan in tafi wurin wanda ya aiko ni.
Yeso magu, “Ana uganiya um wa dee cingilin nan shi, abini me ani indi kuri ahira ade sa ma tumam.
34 Za ku neme ni ba za ku same ni ba; inda na tafi, ba za ku iya zuwa ba.”
Idi nyarin ni, ida irani ba, ahira me sa indi rani ida kem i haa ahira me ba.”
35 Yahudawa fa su ka cewa junan su, “Ina wannan mutum zai je inda ba za mu iya samun sa ba? Ko za ya tafi wurin Helinawa na warwatsuwa ya koyawa Helinawa?
Abini me ayaduawa wanno wagu acce-acce awene, “Abani ma hazanna sa tida ke ti haa ahira mee? Ma haza ahira a Yahudawa be sa warani anyimo alem, ma bezi alem mee.
36 Wace kalma ya ke fadi haka, 'za ku neme ni amma ba za ku same ni ba; inda na tafi, ba za ku iya zuwa ba'?”
Ma bassa aneni unu guna agi, idi nyari ni mi ida kem mi ba? Nan nu guna agi ahira me sa in rani ida kem i haa ani ba?”
37 To a rana ta karshe, babbar rana ta idin, Yesu ya mike ya yi magana da karfi cewa, “Idan kowa yana jin kishi, ya zo wuri na ya sha.
Rono masirka uidi, uwui udandand yeso mahiri matono, mayeze nigmirang magu, desa makunna asaa agmei a ma eh ahira am masi gmei.
38 Shi wanda ya bada gaskiya gare ni kamar yadda nassi ya fadi, daga cikin sa rafukan ruwa na rai za su bulbulo.”
Vat sa ma hem mi, gusi ubuku utize ta Asere, usuro iriba imamani maraba ma gmei madi zi.
39 Amma ya fadi haka a kan Ruhu, wanda wadanda suka bada gaskiya gare shi za su karba; ba a ba da Ruhun ba tukuna, saboda ba a rigaya an daukaka Yesu ba.
Agino me ani mabuki abanga abibeu, ahiran ande be sa hem me wadi kabi, barki daki a munya bibeu me, barki sa a daa saarku unoziko u Yeso.
40 Wadansu a cikin taron, sa'anda suka ji wadannan kalmomi, suka ce, “Wannan lallai annabi ne.”
Sa kunna tize tiginame, aye anyimo ani gura wagu, animani unu uge me memani una tize ta sere ugino me.
41 Wadansu suka ce, “Wannan Almasihu ne.” Amma wadansu suka ce, “Almasihu zai fito daga Gallili ne?
Aye wagu, unu geme Asere mani, aye wagu nyanaa? Asere madi sura a manyanga mu galilinmani?”
42 Ba nassi ya ce Almasihu zai fito daga cikin dangin Dauda daga Baitalami ba, daga kauyen da Dauda ya fito?”
Tize ta sere daki ta buka uguna Asere madi suri ani kura ni Dauda nini ba, nyani ubaitalami uni tirani, nigiro sa Dauda ma a'kin?”
43 Sai aka sami rabuwa a cikin taron saboda shi.
U harzina waribe a acce-acce aweme ameme.
44 Da wadansun su sun kama shi, amma ba wanda ya sa masa hannu.
Ayye wanyari umeki ume, wanno wa diri acce uguna wa meki me nyani unu inde ma daki madari me ba.
45 Sa'annan jami'an suka dawo wurin manyan Fristoci da Farisawa, wadanda suka ce,” me yasa ba ku kawo shi ba?”
Abini me ana katuma kudenge Asere wakuri ahira ananu a ma firistoci nanna Farisiyawa wanno ayen me ahira aru me?
46 Jami'an su ka amsa, “Ba mutumin da ya taba yin magana kamar haka.”
Ane ani ana katuma kudenge wagu, azo animani izi, daki uye ma ma cukuno mabui tize gusi tigino me!
47 Farisawa suka amsa masu, “kuma an karkatar da ku?
Afarisiyawa waka birka we wage, kati, shi me cangi a soki shi a ma reu?
48 Ko wani daga cikin mahukunta ya bada gaskiya gare shi, ko kuwa daga cikin Farisawa?
Antani uye marani anyimo ana jaa nyani Afarisiyawa ma hem in m?
49 Amma wannan taro da basu san shari'a ba, la'anannu ne.”
Nagura nigenome sani da ta me tize ta sere me, Asere a vavi we tari adii-si.
50 Nikodimus ya ce masu, (shi wanda ya zo wurin Yesu da, daya daga cikin Farisawa),
Nikodimo sa mahaa ahira ameme dati, me arani nanwe, mayunwe.
51 “Ko shari'armu bata hana hukunta mutum ba, sai ta ji daga gare shi ta kuma san abin da ya aikata ba?”
Ani, tize tiru ta guna weki unu tize azo akunna anyo amemeba, arusi imumbe sa ma rani anyimo me?”
52 Suka amsa masa suka ce,”kai ma daga Galili ka fito? Ka yi bincike ka gani ba annanbin da zai fito daga Galili.”
Wa kabirka me wagu, hume unanu galili mani? Gunkonon memeru uiri, unu ube zi utize ta sere mago ni sa madi suri amanyanga mu Galili.”
53 Daga nan sai kowa ya tafi gidansa.
Abini me kondevi ma dusa akura.

< Yohanna 7 >