< Yohanna 5 >

1 Bayan haka akwai idi na yahudawa, kuma Yesu ya tafi Urashalima.
Osekhe ogwalepo neselekhe eyavayahudi, nu Yesu akhatoga okhuluta khu Yerusalemu.
2 To a cikin Urashilima kusa da kofar tumaki akwai tabki, wanda ake kira Baitasda da harshen Ibraniyanci, yana da shirayi biyar.
Na khu Yerusalemu khwalekho nelibilikha pandyango ugwa ng'osi, lelekhwelangiwa khu lugha eya Kiebrania Bethzatha, nalyope lwale na matao gakhano.
3 Taron mutane dayawa masu ciwo da, makafi da guragu da shanyayyu suna kwance a wurin [suna jira a dama ruwan].
Enafasi embakha eya vatamu yalemo, ovesilola, ovesigenda, au avavapoosile vavile vagonile mu matao ago. (Pulekhencha: Amamenyu aga vusimbe uwa datu 3 sagivonekha munakala inonu inchakhatale. “Vovigulela amagasi okhunangiwa.”) Payelweli osekhe fula ni unsung'wa akhikha igati mu mbakha nu khunanga amagasi.
4 Gama mala'ikan Ubangiji kan sabko a cikin tabkin ya dama ruwan, wanda ya fara taba ruwan sai ya warke komai cutar da yake da ita.
Pakhuva, ovale va khwanja okhwingila igati pakhuva amagasi gakhatibikhwe akhavombiwe okhuva inkafu okhukhumana ne khyokhyoni ekhekhamwibite khu sekhe gula.
5 Akwai wani mutum a bakin tabki yana kwance yana da rashin lafiya har shekara talatin da takwas.
Nu munu yumo uyakhatamwile osekhe gwa miakha thelathini na minne ale igati mu matao.
6 Da Yesu ya gan shi yana kwance a wurin sai ya gane ya dade a wurin, sai ya ce masa, “Ko kana so ka warke?”
U Yesu avile ambwene vuigona igati mu matao pakhuva sakhalumanye ukhuta agonelile mula khusekhe untali u Yesu akhambula, Je vunogwa ukhova nkafu?”
7 Sai mai rashin lafiyar ya amsa ya ce, “Malam, bani da kowa da zai sa ni a cikin tabkin idan ruwan ya motsa. Yayinda na ke kokari sai wani ya riga ni.”
Otamu ola akhanchova, “Imbakha nelevovole umunu, uvakhumbikhela pagati amagasi vugitiboliwa. Vunigela okhwingela omunu oyunge ikhwingela.”
8 Yesu ya ce masa,” Ka tashi ka dauki shimfidarka ka tafi.”
U Yesu akhambula, “Weme otole eligodoro lwakho ulutage.”
9 Nan dan nan Mutumin ya warke, ya dauki shimfidarsa ya tafi. Ranar kuwa Asabar ce.
Pu munu ola akhapona, akhatola ekhetanda khya mwene akhaluta. Ne sikhu eyo yale Sabato.
10 Sai Yahudawa suka ce da wanda aka warkar din, “Ai, Asabar ce, bai kuwa halatta ka dauki shimfidarka ba.”
Pu Avayahudi vakhambula omunu aveakhaponile, “Elelo sikhu ya Sabato, savulukhusiwa okhogega eligodolo lwakho.”
11 Sai ya amsa ya ce, “Ai wanda ya warkar da ni, shine ya ce mani 'Dauki shimfidarka, ka tafi.”
Akhanda, omwene oveamoni nche vemwene veambumbile, “Tola eligodoro lwakho olutage.”
12 Suka tambaye shi, “wane mutum ne ya ce maka, 'Dauki shimfidar ka yi tafiya'?”
Vakhavuncha, “Veveni oveatolile 'Tola eligodoro lwakho olutage?”
13 Sai dai, shi wanda aka warka din, ba san ko wanene ya warkar da shi ba, domin Yesu ya riga ya tafi aboye, saboda akwai taro a wurin.
Inave, ola ovwa poninche sakhamanye, pakhuva u Yesu akhegile khu siri. Pakhuva pale na vanu vingi amaeneo gala.
14 Bayan haka, Yesu ya same shi a Haikalin, ya ce masa, “ka ga fa, ka warke. To, kada ka kara yin zunubi don kada wani abu da ya fi wannan muni ya same ka.”
Pakhuva uYesu akhambona umunu ola mutembile akhambula, “Lola, oponile! “Olekhe okhovomba imbivi tena yuvukhwincha vukhwibatwa ni mbombo imbivi sincho.”
15 Sai mutumin ya tafi ya gaya wa Yahuduwa cewa Yesu ne ya warkar da shi.
Umunu ola akhaluta nukhuvavola Avayahudi okhuta o Yesu veaponinche.
16 To saboda haka Yahudawa suka fara tsanantawa Yesu, don ya yi wadannan abubuwa ran Asabar.
Evo, pakhuva ni mbombo inchi Avayahudi vakhatesya oYesu, pakhuva akhavombile imbombo inchi pa Sabato.
17 Yesu kuwa ya amsa masu ya ce, “Ubana yana aiki har yanzu, ni ma ina aiki.”
U Yesu akhambula, “Ubaba vango ivomba embombo impakha leo nayune nivomba imbombo.”
18 Saboda haka, Yahudawa suka kara nema su kashe shi ba don ya keta Asabar kadai ba, amma kuma domin ya ce Allah Ubansa ne, wato yana maida kansa dai-dai da Allah.
Pakhuva Avayahudi vakhongelencha okhundonda ili vabudesio pakhuva okhudenya eSabato, pakhuva akhamwelanga Unguluve baba va mwene, vuikhevekha sawa ndo Nguluve.
19 Yesu ya amsa masu ya ce, hakika hakika, ina gaya maku, Dan ba ya yin kome shi kadai, sai abin da ya ga Uba yana yi.
U Yesu akhavanda, “Lweli, lweli, omwana siwesya okhuvomba khyokhyoni pakhuva ekhyambwene obabaye voivomba, pakhuva khyokhyoni akhivomba obaba akhivomba khyu ekhyo omwana khevomba.
20 Domin Uban na kaunar Dan, yana kuma nuna masa dukan abinda shi da kansa yake yi, kuma zai nuna masa abubuwan da suka fi wadannan, domin ku yi mamaki.
Pakhuva obaba aganile oswambe, nukhundaga khela khenu ekhivomba nu khumbonesya imbombo imbakha okhulutelela inchi ili vendelele okhoswiga.”
21 Gama kamar yadda Uba yakan tada matattu ya kuma basu rai, haka Dan ma yake bada rai ga duk wanda ya nufa.
Pakhuva nduluyelevo obaba voikho vanchosya avafwe nu khuvapa uwumi, ukhulingana nu mwana ikhupa vevoni oveaganile.
22 Gama Uban ba ya hukunta kowa, sai dai ya damka dukan hukunci ga Dan,
Pakhuva obaba sikhong'ega vevoni, olwakhova apile omwana avokhege vwoni
23 domin kowa ya girmama Dan, kamar yadda suke girmama Uban. Shi wanda ba ya girmama Dan, ba ya girmama Uban da ya aiko shi.
ili voni vamweshimu omwana ndulu mwana ovoikhomweshi Obaba. Ovesikhomweshimu obaba avasungile.
24 Hakika, hakika, duk mai jin Maganata, yana kuma gaskata wanda ya aiko ni, yana da rai madawwami ba kuma za a kashe shi ba, domin ya ratse daga mutuwa zuwa rai. (aiōnios g166)
Lweli, lweli, omwene uvipulekha elimenyu lwango nukhunyidekha one uveasukhile alenu wumi uwa sikhu nchoni na sakhakhegiwe. Pakhuva omwene, agendile khuvufwe nu khwingela khu wumi. (aiōnios g166)
25 Hakika hakika, ina gaya maku, lokaci na zuwa, har ma ya yi da matattatu za su ji muryar Dan Allah, wadanda suka ji kuwa za su rayu.
Lweli, lweli, nikhuvavola osekhe gukhwincha ugo avafwe vipolekha esavoti eya swambe va Nguluve, vooni avayakha vipolekha vitamaga.
26 Kammar yada Uba ya ke da rai a cikinsa, haka ya ba Dan don ya zama da rai cikin kansa.
Pakhuva ndu Baba vualenu wumi igati mumwene,
27 Uban ya kuma ba Dan ikon zartar da hukunci, saboda shi ne Dan Mutum.
pakhuva ampile oswambi owumi igati mu mwene, nu Baba ampile oswambe onsung'wa pakhuta akhege olwakhuva iswambe va Adamu.
28 Kada ku yi mamakin wannan, domin lokaci na zuwa da duk wadanda suke kaburbura za su ji muryarsa,
Mlekhe okhoswiga ele, pakhuva akhasekhe khikhwincha akha vafwe vooni avale makabuli ya vipolekha esavuti eya mwene
29 su kuma fito: wadanda suka aikata nagarta zawa tashi na rai, wadanda suka aikata mugunta kuwa zuwa tashi na hukunci.
na vope yavikhuma khunji: Avavavombile amanonu vinchokha khu wumi, na avavombile imbivi vinchokha khuvukhegi.
30 Ba na iya yin kome ni da kai na. Yadda na ke ji, haka nake yin hukunci, Hukunci na kuwa na adalci ne, domin ba nufin kaina nake bi ba, sai dai nufin wanda ya aiko ni.
Saniwesya okhovomba ekhenu khyokhyoni ukhukhuma khulyune nemwene, ndolunipulekha, vuevo vunikhega nu khukhega khwango elweli pakhuva saninogwa wango, pakhuva uvogane owa mwene ovwasukhile.
31 Idan zan yi shaida game da kaina, shaidata baza ta zama gaskiya ba.
Inave nikhevombela emivele nemwene, emivele gwango sagyagiva ne lweli.
32 Akwai wani wanda ya ke bada shaida game da ni, na kuwa sani shaidar da yake bayarwa game da ni gaskiya ce.
Khuleyunge oyilola emivele ukhukongana nune nelumanyile ukhuta emivele egevukhumbula mivele gwa ye lweli.
33 Kun aika zuwa wurin Yahaya, shi kuma ya yi shaidar gaskiya.
Musukhile khwa Yohana ne mivele gya lweli.
34 Duk da haka shaidar da na karba bata mutum bace. Na fadi wadanan abubuwa domin ku sami ceto.
Pakhuva, emivele nupelile sagikhuma khu munu. Ninchova aga pakhuta mupone.
35 Yahaya fitila ne mai ci, mai haske ne kuma, kun yarda ku yi farinciki da haskensa dan lokaci kadan.
U Yohana ale lumuli ululekhung'ala, mukhale tiali okhokhovokha khu sekhe ontale mulumuli lwa mwene.
36 Amma shaidar da ni ke da ita ta fi ta Yahaya karfi. Domin ayyukan da Uba ya bani ni in yi, wato ainihin ayyukan da nake yi, su ne suke shaida ta cewa, Uba ne ya aiko ni.
Emivele egenelenagwa mivakha ukhulutelele egwa Yohana, khumbombo incho Baba amile khukamelesya. Imbombo incho inchinivomba nchivoneysa okhuta obaba asukhile.
37 Uba wanda ya aiko ni, shi da kansa ya shaide ni. Ba ku taba jin muryar sa ba, ko ganin kamanninsa.
Obaba avasukhile one agewene emivele okhokongana nune, samugele ukhupulikha esavuli eya mwene wala okhulevona eliumbo lwa mwene osekhe gwogwoni.
38 Maganarsa kuwa ba ta zaune a zuciyarku, domin baku gaskata da wanda ya aiko ni ba.
Lesipali elimenyu elwa mwene ele litama igati ndyumwe pakhuva samu khumwedekha aveavasukhile.
39 Kuna nazarin littattafai, don a tsammaninku a cikinsu za ku sami rai Madawwami, alhali kuwa su ne suke shaidata. (aiōnios g166)
Mukhovololela ovosimbe mwita igati mwene mulenu wumi wa sikhu nchooni, nu vosimbe vunchovela imbombo nchango (aiōnios g166)
40 kuma baku niyyar zuwa wurina domin ku sami rai.
samwinogwa okhwincha khulyune muve nu wumi wa sikhu nchooni.
41 Ba na karbar yabo daga wurin mutane,
Sanikhwupela ovononu ukhukhuma khuvanu,
42 amma na sani baku da kaunar Allah a zuciyarku.
pakhuva nelumanyile ukhuta ulugano lusimoli igati mulyumwe omwe.
43 Na zo a cikin sunan Ubana, amma ba ku karbe ni ba. Idan wani ya zo da sunan kansa, za ku karbe shi.
Ninchile khulitawa elya Baba vango, samukhawesye okhumokhela. Ndo yunge anginche khulitawa elya mwene mukhupokhela.
44 Ta yaya za ku ba da gaskiya, ku da kuke karban yabo daga junanku, amma ba ku neman yabon dake zuwa daga wurin Allah?
Je muwesya ndeti okhwedekha omwe yumwe mukhwupela ovononu okhukhuma khwa munu yumo yumo pakhuva samulonda ovononu ovovukhuma khwa Nguluve mwene?
45 Kada ku yi tunani zan zarge ku a wurin Uba. Mai zargin ku shine Musa, wanda kuka sa begenku a cikin sa.
Yamwita one nikhovakhega igati mwa Baba. Oyikhovakonga omweve Musa, oyu omwe muvekhile olwedekho khu mwene.
46 Inda kun gaskata Musa, da kun gaskata da ni domin ya yi rubutu game da ni.
Inave mungemwedekha o Musa, mukhale mukhonyedekha none pakhuva akhasimbile ihabali inchango.
47 Idan kuwa ba ku gaskata abin da ya rubuta ba, ta yaya za ku gaskata maganata?”
Inave samukhwedekha ovosimbe vwa mwene, muwesya ndakhekhi okhwedekha amamenyu agango?

< Yohanna 5 >