< Yohanna 3 >

1 akwai wani Bafarise da ake kira Nikodimu, shugaba a cikin Yahudawa.
Basi kwajhele ni Farisayo ambajhe lihina lya muene Nikodemo, mmonga wa bhajumbe wa baraza lya bhayahudi.
2 Wannan mutum ya zo wurin Yesu da dare ya ce masa, “Rabbi, mun sani cewa kai malami ne da kazo daga wurin Allah, gama ba wanda zai iya yin wadannan alamu da kake yi sai idan Allah na tare da shi.”
Munu ojho andotili Bwana Yesu pakilu ni kun'jobhela, “Rabi, tumanyili kujha bhebhe mwalimu kuh'omela kwa K'yara, kwa maana ajhelepi munu jha ibhwesya kubhomba ishara ese syoha sya K'yara isipokujha pamonga ni bhebhe.”
3 Yesu ya amsa masa, “Hakika, hakika, idan ba a sake haifuwar mutum ba, ba zai iya ganin mulkin Allah ba.”
Yesu ajibili, “Aminiayi, aminiayi, munu ibhwesyalepi kujhingila mu bhufalme bhwa k'yara kama ahogiliki lepi mara jha pili.”
4 Nikodimu ya ce masa, “Yaya za a sake haifuwar mutum bayan ya tsufa? Ba zai iya sake shiga cikin cikin uwarsa kuma a haife shi ba, zai iya?”
Nikodemo akajobha,” Munu ibhwesya bhuli kuh'ogoleka akajhelayi nseya? Ibhwesya lepi kujhingila mu lileme mwa nyinamunu mara ya pili ni kuhogoleka, je ibhwesya?”
5 Yesu ya amsa, “Hakika, hakika, idan ba a haifi mutum da ruwa da kuma Ruhu ba, ba zai iya shiga cikin mulkin Allah ba.
Yesu ajibili, “Aminiayi, aminiayi munu kama ahogoliki lepi kwa masi ni kwa Roho, ibhwesya lepi kujhingila mu bhufalme bhwa K'yara.
6 Abin da aka haifa ta wurin jiki, jiki ne, kuma abin da aka haifa ta wurin Ruhu, Ruhu ne.
Kyakihogoliki ni mb'ele ni mb'ele, na kyakihogoliki kwa Roho ni roho.
7 Kada ka yi mamaki don na ce maka, 'dole a maya haifuwar ka.'
Usishangali kwa ndabha nakujobhili, 'ni lazima kuh'ogoleka mara jha pili.'
8 Iska takan hura duk inda ta ga dama. Ka kan ji motsin ta, amma ba ka san inda ta fito ko inda za ta tafi ba. Haka duk wanda aka haifa daga Ruhu.”
Mp'ongo ghwibhuma popoha pa wilonda ni sauti jhiake mukajhipeleka, lakini mumanyilepi kwa wihoma wala kwa wilota. Ndivyo kyajhijhele hali jha kila jhaahogoliki ni roho.
9 Nikodimu ya amsa yace masa, “Yaya wannan zai yiwu?”
Nikodemo ajibili, kwa kujobha, “Mambo agha ghibhwessekana bhuli?”
10 Yesu ya amsa yace masa, “Kai malami ne a Israila amma ba ka san wadannan al'amura ba?
Yesu akan'jibu, “Bhebhe ghwa mwalimu wa Israeli, hata ughamanyi lepi mambo agha?
11 Hakika, hakika, ina gaya maka, muna fadin abubuwan da muka sani, kuma muna shaida abubuwan da muka gani. Duk da haka ba ku karbi shaidar mu ba.
Aminiayi, aminiayi, nikujobhela khela kyatukimanyili tukakishuhudila kwa khela kya tukibhuene. Lakini mwipokela lepi bhushuda bhwa tete.
12 Idan na gaya maka abubuwan da ke na duniya amma baka gaskata ba, to yaya zaka gaskata idan na gaya maka abubuwa na sama?
Kama nibhajobhili mambo agha apa pa duniani na mwiamini lepi, mubetakuamini bhuli nikabhajobhilayi mambo gha kumbinguni?
13 Babu wanda ya taba hawa zuwa sama sai dai shi wanda ya sauko daga sama: wato Dan Mutum.
Maana ajhelepi jha akwelili kunani kuhomela kumbinguni isipokujha muene jhaaselili, Mwana ghwa Adamu.
14 Kamar yadda Musa ya ta da maciji a jeji, haka ma dole a ta da Dan Mutum
Kama vile Musa kya ajhinuili liyoka jangwani, mebhu ni Mwana ghwa Adamu lazima ajhinulibhwayi,
15 domin dukan wadanda suka bada gaskiya gareshi su sami rai na har abada. (aiōnios g166)
ili kwamba bhoha bhabhibetakumwamini bhakabhayi uzima bhwa milele. (aiōnios g166)
16 Gama Allah ya kaunaci duniya sosai, har ya ba da makadaicin Dansa, domin duk wanda ya bada gaskiya gareshi, kada ya mutu, amma ya samu rai madawwami. (aiōnios g166)
Kwa maana jinsi ejhe K'yara abhuganili bhulimwengu, kwamba akambosya mwanamunu ghwa pekee, ili kwamba munu yeyioha jhaakamwamini asijhangamili bali ajhelayi ni uzima bhwa milele. (aiōnios g166)
17 Gama Allah bai aiko da Dansa cikin duniya domin ya kayar da duniya ba, amma domin a ceci duniya ta wurin sa.
Kwa ndabha K'yara antumilepi mwanamunu pa dunia ili kubhuhukumu ulimwengu, bali ulimwengu uokolibhwayi kup'etela muene.
18 Duk wanda ya bada gaskiya gare shi ba a kayar da shi ba, amma duk wanda bai bada gaskiya gare shi ba an riga an kayar da shi, domin bai bada gaskiya ga sunan wannan da shi kadai ne Dan Allah ba.
Jhaibetakumwamini muene ibetalepi kuhukumulibhwa. Bhebhe jhaiamini lepi tayari amalikuhukumulibhwa kwa ndabha abelikuliamini lihina lya Mwana pekee ghwa K'yara.
19 Wannan shi ne dalilin shari'ar, domin haske ya zo duniya, amma mutane suka kaunaci duhu fiye da hasken, sabili da ayyukan su na mugunta ne.
Ejhe ndo sababu jha hukumu, jha kujha nuru ihidili ulimwengu, lakini bhanadamu bhaganili ngisi zaidi jha nuru kwandabha matendo gha bhene ghajhe maovu.
20 Domin duk wanda ke mugayen ayyuka ya ki haske, kuma baya zuwa wurin hasken domin kada ayyukansa su bayyanu.
kila munu jhaibhomba mabhibhi akayidadila nuru wala ihidalepi mu nuru ili matendo gha muene ghasihidi kubhakibhwa wazi.
21 Sai dai duk wanda yake aikata gaskiya kan zo wurin hasken domin ayyukansa, da ake aiwatarwa ga Allah, su bayyanu.
Lakini, muene jha ibhomba kweli ihida mu nuru ili matendo gha muene ghabhonekanayi kujha ghabhombibhu kwa utiifu bhwa K'yara.
22 Bayan wannan, Yesu da almajiransa suka tafi kasar Yahudiya. A can ya dan zauna tare da su ya kuma yi Baftisma.
Baada jha agha, Yesu pamonga ni bhanafunzi bha muene bhakalota mpaka nchi ya Yudea. Okhu atumili muda pamonga nabhu na abatisieghe.
23 Yahaya ma yana Baftisma a Ainon kusa da Salim domin akwai ruwa da yawa a can. Mutane na zuwa wurin sa yana masu Baftisma,
Henu Yohana pia ajhele ibatisya okhu Ainea karibu ni Salim maana kwajhele ni masi mingi pala. Bhanu bhakajha bhihida kwa muene ni kubatisibhwa,
24 domin a lokacin ba a jefa Yahaya a kurkuku ba tukuna.
kwa kujha Yohana ajheasopibhulepi mu ligereza.
25 Sai gardama ta taso tsakanin almajiran Yahaya da wani Bayahude akan al'adun tsarkakewa.
Kisha ghatokili mabishano kati jha bhanafunzi bha Yohana ni Myahudi kuhusu sikukuu sya utakaso.
26 Suka je wurin Yahaya suka ce, “Rabbi, wanda yake tare da kai a dayan ketaren kogin Urdun, kuma ka shaida shi, duba, yana baftisma, kuma mutane duka suna zuwa wurin sa.”
Bhakalota kwa Yohana bhakan'jobhela, “Rabi, muene jhaukajhenaku kwiselya ya kiholo Yorodani, muene ghwashuhudili habari sya muene, langayi, ibatisya ni bhoha bhilota bhakan'kesya.”
27 Yahaya ya amsa, “Mutum ba zai iya samun wani abu ba sai an ba shi daga sama.
Yohana ajibili munu ibhwesyalepi kupokela khenu kyokyoha isipokujha kama apelibhu kuh'omela kumbinguni.
28 Ku da kanku zaku shaida na ce, 'Ba ni ne Almasihu ba' amma amaimakon haka, 'an aiko ni kafin shi.'
Mwejhomu mwishuhudila kujha najobhili kujha, 'nene na Kristu lepi', badala jhiake najobhili, 'nitumibhu mbele jha muene.'
29 Amaryar ta angon ce. Yanzu abokin angon, wanda ke tsaye yana saurarensa, yana murna sosai saboda muryan angon. Murnata ta cika domin wannan.
Muene jha ajhe ni bibi arusi ndo bwana arusi. Henu rafiki wa bwana arusi, jhaijhema ni kup'elekesya ifurahibhwa sana kwa ndabha jha sauti jha bwana arusi. Ejhe henu ndo furaha jha nene jha jhitimiliki.
30 Dole shi ya karu, ni kuma in ragu.
Ilondeka kuzidi, nani nilondeka kup'ongola.
31 Shi wanda ya fito daga sama ya fi kowa. Shi Wanda ya zo daga duniya, na duniya ne, kuma game da duniya yake magana. Shi wanda ya fito daga sama yana saman kowa.
Muene jha ihoma kunani, ajhele panani pa fyoha. Muene jha ajhele ghwa ulimwengu ihomela kuulimwengu na ilongela mambo gha kiulimwengu. Muene jha ihomela kumbinguni ajhele panani pa ghoha.
32 Ya shaida abubuwan da ya ji ya kuma gani, amma babu wanda ya karbi shaidarsa.
Muene ishuhudila ghala ghaaghabhwene ni kughap'eleka, lakini ajhelepi jhaipokela ushuhuda bhwa mwene.
33 Duk wanda ya karbi shaidarsa ya tabbatar Allah gaskiya ne.
Muene jha apokili ushuhuda bhwa muene ahakikishi kujha K'yara ndo mkweli.
34 Domin duk wanda Allah ya aika kan yi magana da kalmomin Allah. Domin bai bada Ruhun da ma'auni ba.
Kwa ndabha muene jhaatumibhu ni K'yara ilongela malobhi gha K'yara. kwa kujha akampela lepi Roho kwa kip'emu.
35 Uban ya kaunaci Dan, ya kuma ba da dukan komai a hanunsa.
Baba akan'gana Mwana na ampelili fenu fyoha mu mabhoko gha muene.
36 Shi wanda ya bada gaskiya ga Dan ya na da rai madawwami, amma wanda ya ki yiwa Dan biyayya ba zai ga rai ba, amma fushin Allah na kansa. (aiōnios g166)
Muene jha akamwamini Mwana ajhenabhu uzima bhwa milele, lakini kwa muene jha abelikun'tii ibetalepi kubhubhona bhuzima, bali ghadhabu jha K'yara jhikamulana panani pa muene. (aiōnios g166)

< Yohanna 3 >