< Yohanna 21 >

1 Bayan wadannan abubuwa, Yesu ya sake bayyana kansa ga almajiran a bakin tekun Tibariya. Ga yadda ya bayyana kansa:
Acunkäna, Jesuh Tiberi Tuili pei, axüisaw hea veia ngdang betüki. Acuia a ngdang betüa mawng ta,
2 Saminu Bitrus na tare da Toma wanda ake kira Dan Tagwai, da Natana'ilu daga Kana ta kasar Galili, da 'ya'yan nan na Zabadi, da kuma wadansu almajiran Yesu biyu.
Sihmon Pita, Thomah (Angphi ami ti), Natanelah (Kalile hne Kana mlüha ka), Zebedea capa xawi ja axüisaw kce xawi nghngih awmki he.
3 Saminu Bitrus yace masu, “Zani su.” sukace masa “Mu ma za mu je tare da kai.” Sai suka fita suka shiga jirgi, amma a daren nan basu kama komai ba.
Sihmon Pita naw ami vei, “Nga sui khaia ka cit khai” a ti. Amimi naw, “Keimi pi na hlawnga kami law hnga khai” ami ti. Acunüng mlawng am citkie; acuna mthan cun ipi am yah u.
4 To, gari na wayewa, sai ga Yesu tsaye a bakin gaci, amma almajiran basu gane cewa Yesu bane.
Khawmik a luh law üng, Jesuh tui kama ngdüiki. Acunsepi axüisaw he naw Jesuh hmana am ksing u.
5 Sai Yesu yace masu, “Samari, kuna da wani abinda za a ci?” Suka amsa masa sukace “A'a”.
Jesuh naw, “Ka püi he aw, nga i pi am mbawh ham uki aw?” ti lü a jah kthäh. Amimi naw, “Ipi am mbawh u ngü” ami ti.
6 Yace masu, “Ku jefa taru dama da jirgin zaku samu wasu.” Suka jefa tarunsu har suka kasa jawo shi don yawan kifin.
Jesuh naw, “Mlawng khet da ngvai vawi ua, nami yah khai ni” a ti. Ami vawih üng nga khawhah yahkie. Acunüng nga nung lü ngvai am kaih be khawh u.
7 Sai almajirin nan da Yesu yake kauna yace wa Bitrus, “Ubangiji ne fa!” Da Saminu Bitrus yaji, Ashe, Ubangiji ne, yayi damara da taguwarsa, (don a tube yake), ya fada a tekun.
Jesuha mhlänak axüisaw naw Pita üng, “Bawipa va ni kbak” a ti. Bawipa a ni hman Sihmon Pita naw a ngjak üng a kcu jih be lü tui da kcoki, (Akpuma a vea phäha kyaki).
8 Sauran almajiran kuwa suka zo a cikin karamin jirgi, (domin basu da nisa da kasa, kamar kamu dari biyu zuwa sama), janye da tarun cike da kifi.
Axüisaw kce he ngvai üng nga akbea kaih law u lü mlawng am kawng da lawkie. Kawng üngka naw lam khyukip banga thuki.
9 Da isowarsu gaci, sai suka ga garwashin wuta a wurin da kifi akai, da kuma gurasa.
Kawng ami va pha ja acuia mei k’eh am mei ami tih, a khana nga ngxaih ja muk ve se ami hmuh u.
10 Yesu ya ce masu “Ku kawo wandansu daga cikin kifin da kuka kama yanzu”.
Jesuh naw, “Nga nami mbawh api lawpüi ua” a ti.
11 Sai Saminu Bitrus ya hau, ya jawo tarun gaci, cike da manyan kifaye dari da hamsin da uku. Amma duk da yawansu, tarun bai tsage ba.
Sihmon Pita naw mlawnga khana va kai lü nga angbaü avana phya ja mhmakip ja kthum law se, ngvai kawnga a kaih law. Acukba nung kyaw lü pi ngvai am tek.
12 Yesu yace masu, “Ku zo ku karya kumallo”. Daga cikin almajiran kuwa babu wanda yayi karfin halin tambayarsa “Ko shi wanene?” Domin sunsani Ubangiji ne.
Jesuh naw, “Ngawi ei, ei law ua” a ti. Bawipa a ni hman ksing u lü, axüisaw he üng u naw pi, “Nang u ni?” ti lü am kthäh dat u.
13 Yesu zo ya dauki gurasar ya ba su, haka kuma kifin.
Jesuh naw law lü muk lo lü a jah pet, nga pi acukba a jah pet.
14 Wannan shine karo na uku da Yesu ya bayyana ga almajiransa bayan tashinsa daga matattu.
Acun cun Jesuh thihnak üngkhyüh a thawh be käna axüisaw hea veia a ngdang akthumnaka kyaki.
15 Da suka karya kumallon, Yesu yace wa Saminu Bitrus, “Bitrus dan Yahaya, kana kaunata fiye da wadannan?” Bitrus yace masa “I ya Ubangiji, ka sani ina kaunarka” Yesu yace masa “Ka ciyar da 'ya'yan tumakina”.
Ngawi ei ami ei käna, Jesuh naw Sihmon Pita üng, “Johana capa Sihmon, hinea na mhläkphyanaka kthaka na na mhläkphyanaki aw?” a ti. Ani naw, “Ä, Bawipa aw, ka ning kphyanak na ksingki” a ti. Jesuh naw, “Ka tocae jah tumcah bä” a ti.
16 Ya sake fada masa karo na biyu, “Saminu Dan Yahaya, kana kaunata?” Bitrus Yace masa “I ya Ubangiji, ka sani ina kaunarka”. Yesu yace masa, “Ka lura da Tumakina”.
Anghngihnaka Jesuh naw, “Johana capa Sihmon, na na mhläkphyanaki aw?” a ti betü. Ani naw, “Ä, Ka ning mhläkphyanaki ti na ksingki” a ti be. Jesuh naw, “Ka toe jah mcei bä” a ti.
17 Ya sake fada masa, karo na uku, “Bitrus Dan Yahaya, kana kaunata? Sai Bitrus bai ji dadi ba domin Yesu ya fada masa karo na uku, “Kana kaunata” Yace masa, “Ubangiji ka san komai duka, ka sani ina kaunarka.” Yesu yace masa “Ka ciyar da tumaki na.
Akthumnaka Jesuh naw, “Johana capa Sihmon, na na mhläkphyanaki aw?” a ti betü. Jesuh naw, “Na na mhläkphyanaki aw?” ti lü kthum vei kthäh se Pita pukse law lü, “Bawipa aw, ahmäi na ksingki, ka ning kphyanak pi na ksingki” a ti. Jesuh naw, “Ka toe jah tumcah bä.”
18 Hakika, hakika, Ina gaya maka, lokacin da kake kuruciyarka, kakan yi wa kanka damara, ka tafi inda ka ga dama. amma in ka tsufa, zaka mike hannuwanka wani yayi maka damara, ya kai ka inda baka nufa ba.”
“Akcanga ka ning mthehki: na dik hama kcün üng na cehnak hlü naküta na cit hü theiki. Acunsepi, na xü law üng na kut jah säng lü, khyang kce naw ning khit lü am na cehnak hlüa ning cehpüi khai” a ti.
19 To Yesu ya fadi haka ne domin ya nuna irin mutuwar da Bitrus zai yi ga daukakar Allah. Bayan ya fadi haka, sai yace wa Bitrus, ka biyo ni.
(Acuna ngthu cun Pita naw ihawkba thi lü, Pamhnam mhlünmtai khai ti msingnaka a pyena kyaki.) Acukba a pyen käna, Jesuh naw “Na läk lawa” a ti.
20 Bitrus ya juya sai ya ga almajirin da Yesu yake kauna yana biye dasu; wanda ya jingina a kirgin Yesu lokacin cin jibin nan da yace “Ya Ubangiji, wanene zai bashe ka?”
Pita naw nghlat lü Jesuha mhlänak axüisaw, ahlana müei ami ei üng a peia nghlat law lü, “Bawipa aw, ning phyehei khai cun u ni?” tiki a hnua ngaw se a hmuh.
21 Da Bitrus ya gan shi, yace wa Yesu “Ya Ubangiji, Me mutumin nan zai yi?”
Pita naw Jesuh hmu lü, “Bawipa aw, hina khyang ihawkba vai ni?” a ti.
22 Yesu yace masa, “Idan ina so ya zauna har in dawo ina ruwanka? Ka biyo ni.”
Jesuh naw, “Ka law be veia ani a xüng vai ka hlüei üng mä, nang üng i pi am sängei. Na läk lawa” a ti.
23 Wannan zance ya yadu cikin 'yan'uwa cewa, wannan almajirin ba zai mutu ba. Alhali Yesu bai cewa Bitrus, wannan almajirin ba zai mutu ba, Amma “Idan ina so ya zauna har in dawo ina ruwanka?”
Acuna mawng cun Jesuha axüisaw hea ksunga, acuna axüisaw am thi khai” ti lü, aktäa ngthang hüki. Acunsepi, Jesuh naw acuna axüisaw am thi khai a ti am ni, “Ka law be veia ani a xüng vai ka hlüei üng, nang üng i pi am sängei” däk va a ti.
24 Wannan shine almajirin da yake shaida wadannan abubuwa, wanda ya rubuta su, kuma mun tabbata shaidarsa gaskiya ne.
Ahina mawngmae jah pyensa lü jah yukthetki cun axüisaw ni; a pyen pi cangki ti kami ksingki.
25 Akwai kuma sauran abubuwa da yawa wanda Yesu yayi. Idan da an rubuta kowannensu daya bayan daya, ina gaya maku, ko duniya bazata iya daukar litattafan da za a rubuta ba.
Ahina thea pi Jesuh naw a jah pawhmsah akce khawhah veki. Acun he jah yuk päih vai ani üng, acun jah yuknaka caupe khawmdek khana taknak vai am khäk khaia ka ngaiki.

< Yohanna 21 >