< Yohanna 19 >
1 Sai Bilatus yayi wa Yesu bulala.
Basi Pilato akan'tola Yesu ni kun'tobha.
2 Sojojin kuwa suka saka rawanin kaya. Suka kuwa dora wa Yesu a kai suka sa mashi kaya irin na saurata.
Maaskari bhala bhakasokota mifwa ni kutengenesya litaji. Bhakaibheka panani pa mutu ghwa Yesu ni kumfwatika liguanda lya zambarau.
3 Suka zo wurin sa sukace, “Ranka ya dade, sarkin Yahudawa! sai suka nushe shi.
Bhakan'hidila ni kujobha, “Bhebhe mfalme ghwa Bhayahudi! na kisha kun'tobha kwa mabhokho gha bhene.
4 Sai Bilatus ya sake fita waje yace masu, “Dubi, zan kawo maku mutumin domin ku sani ban same shi da wani laifi ba”,
Kisha Pilato akahoma kwibhala ni kubhajobhela bhanu, “Lngayi nikabhaletela kwa muenga munu ojho ila mumanya kujha nene nikajhibhona lepi hatia jha munu ojho.”
5 Yesu kuwa ya fito, da rawanin kaya da kaya irin na sarauta. Sai Bilatus yace “Ga mutumin nan”.
Henu Yesu akapita kwibhala akajha afwalili litaji lya mifwa ni liguanda lya zambarau. Ndipo Pilato akabhajobhela, “Mulangayi munu ojho apa!”
6 Da manyan firistocin tare da yan majalisar suka ga Yesu, sai suka yi ta ihu suna cewa “A gicciye shi, A gicciye shi” Sai Bilatus yace masu, “ku dauke shi ku gicciye shi, ni kam ban same shi da wani laifi ba”.
Kwa hiyo wakati kuhani mbaha na bhabhaha bho bhambwene Yesu, wakapiga makele bhakajobha, “N'sulubisiajhi, n'sulubisiajhi.” Pilato akabhajobhela, “Mun'tolayi mwebhene mkan'sulubisiajhi, kwa ndabha nene nibhonalepi hatia kwa muene.”
7 Sai Yahudawan sukace mashi, “Ai muna da shari'a, kuma bisa ga shari'ar ya cancanci mutuwa domin ya mai da kansa Dan Allah”.
Bhayahudi bhakan'jibu Pilato, “Tete tujhe ni sheria, ni kwa sheria ejhe jhilondeka afuayi kwandabha muene akibhekeghe mwana ghwa K'yara.”
8 Da Bilatus ya ji wannan zance sai ya tsorata kwarai.
Pilato bho ap'eliki malobhi agha azidi kutila,
9 Sai ya sake shiga fadar Gwamna, yace wa Yesu, “Daga ina ka fito?” amma Yesu bai amsa mashi ba.
akajhingila Praitorio kabhele ni kun'jobhela Yesu, “Bhebhe wihomela ndaku? Hata naha, Yesu an'jibi lepi.
10 Sai Bilatus yace masa “Ba zaka yi mani magana ba? Baka san ina da iko in sake ka ba, kuma in gicciye ka?
Kisha Pilato akan'jobhela, “Je, bhebhe wilongela lepi ni nene? Je, bhebhe umanyilepi kujha nene nijhe ni mamlaka gha kusulubisya?”
11 Yesu ya amsa masa, “Ai ba ka da iko a kaina sai dai in an baka daga sama, Saboda haka, wanda ya mika ni a gare ka shine mafi zunubi”.
Yesu akan'jibu, “Ngaujhelepi ni nghofu dhidi jha nene kama ngaupelibhu lepi kuhomela kunani. Henu, munu jha anipisili kwa bhebhe ajhe ni dhambi mbaha.”
12 Da jin haka, sai Bilatus yayi kokari a sake shi, amma sai Yahudawa suka tada murya sukace, “In ka saki mutumin nan, kai ba abokin Kaisar bane, duk wanda ya maida kansa sarki, ya sabawa Kaisar”.
Kutokana ni lijibu e'le, Pilato alondeghe kundeka huru, lakini Bhayahudi bhakapiga majhueghu bhakajobha, “Kama wibetakundeka huru basi bhebhe sio rafiki ghwa Kaisari: Kila jhaikibheka mfalme ilota kinyume ni Kaisari.”
13 Da Bilatus ya ji irin maganganunsu sai ya fito da Yesu waje ya kuma zauna akan kujeransa a inda ake kira “Dakalin shari'a,” a Yahudanci kuma, “Gabbata.”
Pilato bho aghapeliki malobhi agha, akandeta Yesu kwibhala kisha akatama pa kiti kya hukumu mahali pala papimanyikana kama sakafu, lakini kwa Kiebrania, Gabatha.
14 To a ran nan ana shirye shiryen idin ketarewa, da misalin sa'a ta shidda kenan, wato tsakar rana, Bilatus yace wa Yahudawan “Ga sarkin ku!”
Ligono lya maandalizi gha pasaka bho bhifikili, muda ghwa saa sita. Pilato akabhajobhela Bhayahudi, “Mulangayi mfalme ghwa jhomu ojho apa!”
15 Su kuwa suka yi ihu, a tafi da shi, a tafi da shi, a gicciye shi, Bilatus yace masu “In gicciye sarkin ku? Sai manyan firistocin sukace “Ba mu da wani sarki sai Kaisar”.
Bhakapiga makelele, “Umbosiajhi, umbosiajhi, un'sulubisiajhi!” Pilato akabhajobhela, “Je, nin'sulubusuajhi mfalme ghwa jhomu?” Ni muene Kuhani mbaha akajibu, “Tete tujhelepi ni mfalme isipokujha Kaisari.”
16 Sai Bilatus ya mika Yesu domin su gicciye shi.
Ndipo Pilato akandeta Yesu kwa bhene ili asulubibhwayi
17 Sai suka tafi da Yesu, ya fito yana dauke da gicciyen zuwa wurin da ake kira “Wurin kwalluwa” da Yahudanci kuma “Golgota”.
Na bhene bhakantola Yesu, ni muene akapita, hali aup'endili n'salaba ghwa muene mpaka ku lieneo lyalikutibhwa fuvu lya mutu, kwa Kihebrania likutibhwa Golgotha.
18 Suka gicciye Yesu a wurin, tare da wasu mutum biyu, daya a kowane gefe, Yesu kuwa na tsikiya.
Ndipo pa bhan'sulubisi Yesu, pamonga ni bhagosi bhabhele, mmonga lubhafu olo ni jhongi lubhafu olo, ni Yesu katikati jha bhene.
19 Bilatus kuwa ya rubuta wata alama a kan gicciyen, “YESU BANAZARE, SARKIN YAHUDAWA”.
Kisha Pilato akajhandika alama ni kujhibheka panani pa n'salaba. Apu pajhandikibhu: YESU MNAZARETH, MFALME GHWA BHAYAHUDI.
20 Yahudawa da yawa kuwa suka karanta wannan alama domin wurin da aka gicciye Yesu yana kusa da Birnin. Alamar kuwa an rubuta ta da Yahudanci, da Romanci, da Helenanci.
Bhayahudi bhingi bhaisomili alama jhela kwani mahali pala pa asululibibhu Yesu pajhele karibu ni mji. Alama ejhu jhalembibhu Kiebrania, kwa Kirumi ni kwa Kiyunani.
21 Sai manyan firistocin yahudawa sukace wa Bilatus, kada ka rubuta sarkin Yahudawa, amma kace, 'wannan yace “Ni ne sarkin Yahudawa”'.
Kisha bhabhaha bha makuhani ghwa Bhayahudi bhakan'jobhela Pilato, “Usilembi, 'Mfalme ghwa Bhayahudi; bali muene ajobhili nene ndo mfalme ghwa Bhayahudi.”
22 Bilatus kuwa ya amsa, “Abinda na rubuta na rubuta kenan.”
Ni muene Pilato akabhajibu, “Ghanijhandiki nijhandiki.”
23 Bayan da sojojin suka gicciye Yesu, sai suka yayyaga rigarsa kashi hudu, kowane soja da nasa, kashin, sai kuma alkyabbar. Alkyabbar kuwa bata da dinki an saka tane daga sama har kasa.
Baada jha askari kun'sulubisya Yesu, bhakatola mavazi gha muene ni kughagabha katika mafungu mancheche, khila askari lifungu limonga, fefuefu ni kanzu, Henu kanzu jhela jhashonibhu lepi bali jhafumibhu jhioha kuhomela kunani.
24 Sai sukace wa junansu, “Kada mu yaga alkyabbar, amma kuzo mu jefa kuri'a a kan ta mu gani ko wanene zai dauke ta, anyi haka ne domin a cika nassi cewa “Sun raba rigata a tsakaninsu, sun kuwa jefa kuri'a domin alkyabbata.
Kisha bhakajobhesana bhene kwa bhene, “Tusijhikachuli, bali tupigayi kura ili tulolayi jhibetakujha jha niani?” Ele lyahomili ili lela liandiku litimizwajhi, lela lya lijobha bhagabhenye nghobho syangu, ni liguanda lya nene bhalipigili kura.”
25 Sojojin suka yi wadannan abubuwa. Uwar Yesu, da 'yar'uwarta, da Maryamu matar Kilofas, da kuma Maryamu Magadaliya. Wadannan mataye suna tsaye kusa da gicciyen Yesu.
Askari abhombi mambo agha. Nyinamunu Yesu, ndombo munu nyina ghwa Yesu, Mariamu n'dala ghwa Kleopa ni Mariamu Magdalena - bhadala abha bhajhele bhajhele bhajhemili karibu ni n'salaba ghwa Yesu.
26 Da Yesu ya ga mahaifiyarsa da almajirin nan da yake kauna tsaye kusa da juna, yace, “Mace, dubi, dan ki!”
Yesu bho ambwene nyinamunu ni jhola mwanafunzi jhaan'ganili bhajhemili karibu akan'jobhela nyinamunu, “N'dala, langayi, mwanabhu ojho apa!”
27 Sai yace wa almajirin, “Dubi, mahaifiyarka!” Daga wannan sa'a almajirin ya dauke ta zuwa gidansa.
Kisha akan'jobhela jhola mwanafunzi, “Langayi, ojho apa nyinu waku. “Kuhomela saa ejhu mwanafunzi jhola akan'tola kulota kunyumba kwa muene.
28 Bayan wannan Yesu, saboda ya san yanzu komai ya kammala, domin a cika nassin, sai yace “Ina jin kishi.
Baada jha e'lu, Hali Yesu amanyili kujha ghoha ghamaliki ili kutimisya maandiku, akajobha, “Nibhona kiu,”
29 A gefensu kuma akwai gora cike da ruwan inabi mai tsami, sai suka tsoma soso a cikin ruwan inabin mai tsami suka daura a wata sanda sai suka mika masa a baki.
Khenu kyakikamemili Siki kyabhekibhu pala, henu bhakabheka sifongo jhajhimemili siki panani pa ufito ghwa hisopo, bhakambekela mundomo mwa muene.
30 Da Yesu ya tsotsi ruwan tsamin, sai yace “An gama” Sai ya sunkuyar da kansa ya kuwa saki ruhunsa.
Ni muene Yesu bho ajhibhonjili ejhu, akajobha, “Imaliki.” Kisha akajhinamisya mutu ghwa muene akajhikabidhi roho jha muene.
31 Sai Yahudawan, domin ranar shirye shirye ne, domin kada a bar jikunansu akan gicciye har ranar asabacin (domin asabacin rana ce mai muhimmanci), suka roki Bilatus ya kakkarye kafafunsu kuma ya saukar da su.
Kwa vile bhwajhele bhwakati bhwa maandalio, ni kwam ndabha mibhele jhilondekeghe lepi kubakila panani pa n'salaba wakati bhwa Sabato (kwa kujha Sabato jha jhele ligono lya muhimu), bhayahudi bhan'sokili Pilato kujha magolo gha bhene bhala bhabhasulubisibhu idenyibhwayi, ni kwamba mibhele ghya bhene iselesibhwayi.
32 Sai sojojin suka zo suka karya kafafun mutum na farko da kuma mutum na biyun wadanda aka gicciye tare da Yesu.
Ndipo askari bhakahida ni kudenya magolo gha munu ghwa kwanza ni ghwa pili bhabhasulubisibhu pamonga ni Yesu.
33 Da suka iso kan Yesu sai suka tarar ya riga ya mutu, sai basu kuwa karya kafafunsa ba.
Bhobhamfikirir Yesu bhan'kolili tayari amali kufwa, henu bhakadenya lepi magolo gha muene.
34 Duk da haka daya daga cikin sojojin ya soki kuibin shi da mashi, nan da nan sai jini da ruwa suka fito.
Hata naha, mmonga ghwa askari akan'homa Yesu ng'oha mu mbafu ni mara jhikahoma masi ni damu.
35 Wanda ya ga wannan, shi ya zama shaida, shaidarsa kuwa gaskiya ce. Ya sani cewa abinda ya fada gaskiya ne saboda ku ma ku gaskata.
Ni muene jha alibhwene lela ahomisi bhushuhuda, ni bhushuhuda bhwa muene bhwa kweli. Muene amanyili kyaajobhili kya bhukweli ili namu pia mukierayi.
36 Wadannan sun faru ne domin a cika nassi, “Babu ko daya daga cikin kasusuwansa da za'a karya”.
Mambo agha ghajhele ili lela lyalyanenibhu libhwesiyi kutimila, “Bhujhele hata umonga bhwa bhwibetakudenyibhwa.”
37 Kuma wani nassin yace, “Zasu dube shi wanda suka soka.”
Kabhele liandiku lenge lijobha, “Bhibetakundangamuene jha ahomibhu”
38 Bayan wadannan abubuwa, Yusufu mutumin Arimatiya, wanda yake almajirin Yesu ne (amma a boye saboda tsoron Yahudawa) ya roki Bilatus izini domin ya dauke jikin Yesu. Bilatus kuwa ya bashi izini, sai Yusufu yazo ya dauki jikin.
Baada jha mambo agha Yusufu ghwa Arimathaya, kwa vile ajhele mwanafunzi ghwa Yesu, lakini kwa siri kwa kubhatila Bhayahudi, an'sokili Pilato kujha autolayi mb'ele bhwa Yesu.
39 Nikodimu ma ya zo, wanda da farko ya zo wurin Yesu da daddare, ya kawo hadin man kamshi na mur da al'ul wajen nauyin awo dari.
Ni muene Pilato akampela ruhusa. Henu Yusufu akahida kuubhosya mb'ele ghwa Yesu. Ni muene Nicodemo ambajhe kubhwandelu an'kesisi Yesu pakilu ni muene akahida. Muene aletili mchanganyiiku ghwa manemane ni udi, kama uzito ghwa ratili mia moja.
40 Sai suka dauki jikin Yesu suka sa shi a likkafanin lillin tare da kayan kamshin nan, domin jana'iza bisa ga al'adar Yahudawa.
Henu bhakautola mb'ele ghwa Yesu bhakaukonga sanda jha kitani ni pamonga ni ghala manukato, kama kyajhikajhele desturi jha bhayahudi wakati wa kusiela.
41 To a wurin da aka gicciye shi kuwa akwai wani lambu, a cikin lambun kuma akwai sabon kabari wanda ba'a taba sa kowa ba.
Mahali ambapo Yesu asulubisibhu kwajhele ni bustani; mugati mu jhela bustani kwajhele ni likaburi lipya ambalyo ajhelepi munu ambajhe abhwajhili kusyelibhwa omu.
42 Da yake ranar shirye shirye ce ta Yahudawa, kabarin kuwa na kusa, sai suka sa Yesu a ciki.
Basi, kwa kujha jhajhele ligono lya maandalio kwa Bhayahudi, ni kwa vile lela likaburi lyajhele karibu, basi bhakan'goneka Yesu mugati omu.