< Yohanna 19 >
1 Sai Bilatus yayi wa Yesu bulala.
Mbe pilato amugegele Yes namubhuma.
2 Sojojin kuwa suka saka rawanin kaya. Suka kuwa dora wa Yesu a kai suka sa mashi kaya irin na saurata.
Bhaliya abhasilikale nibhaluka amawa nokonja olutenga. Nibhaitula ingulu yo mutwe gwa Yesu nihhamufafya omwenda omutukulasi.
3 Suka zo wurin sa sukace, “Ranka ya dade, sarkin Yahudawa! sai suka nushe shi.
Nibhamujako nibhaika ati, Awe uli mukama wa Bhayaudi! mbe mbamubhuma kwa mabhoko gabho.
4 Sai Bilatus ya sake fita waje yace masu, “Dubi, zan kawo maku mutumin domin ku sani ban same shi da wani laifi ba”,
Mbe pilato nauluka anja nabhabwila abhanu ati,”Lola nabhaletele omunu unu kwemwe koleleki mumenye ati anye nitamubhonako chikayo chona chona kumwene.”
5 Yesu kuwa ya fito, da rawanin kaya da kaya irin na sarauta. Sai Bilatus yace “Ga mutumin nan”.
Kulwejo Yesu nauluka anja; aliga afyae olutengo lwa mawa no mwenda omutukulasi. Niwo Pilato nabhabwila ati, “Mumulole omunu unu!”
6 Da manyan firistocin tare da yan majalisar suka ga Yesu, sai suka yi ta ihu suna cewa “A gicciye shi, A gicciye shi” Sai Bilatus yace masu, “ku dauke shi ku gicciye shi, ni kam ban same shi da wani laifi ba”.
Kulwejo omwanya omugabhisi omukulu bhejile bhamulola Yesu, nibhamwaya nibhaika ati,”Mumubhambe ku musalabha Pilata nabhabwila ati, “Mumugege emwe abhene mumubhambe ku musalabha, kwokubha anye nitakulola echikayo ku munu unu.
7 Sai Yahudawan sukace mashi, “Ai muna da shari'a, kuma bisa ga shari'ar ya cancanci mutuwa domin ya mai da kansa Dan Allah”.
Abhayaudi nibhamusiga ati Pilato,” Aswe chili nebhilagilo, na kulwejo bhilagilo echo chiile afye kwo kubha omwene ekolele kubha mwana wa Nyamuanga.”
8 Da Bilatus ya ji wannan zance sai ya tsorata kwarai.
Pilato ejile ongwa emisango ogwo nongesha okubhaya,
9 Sai ya sake shiga fadar Gwamna, yace wa Yesu, “Daga ina ka fito?” amma Yesu bai amsa mashi ba.
Nengila mwilomelo lindi namubwila Yesu ati, “Awe ousoka aki? Nolwo kutyo, Yesu atamusubhishe.
10 Sai Bilatus yace masa “Ba zaka yi mani magana ba? Baka san ina da iko in sake ka ba, kuma in gicciye ka?
Mbe pilato namubwila ati, “Awe utakwaika nanye? Mbe awe utakumenya ati anyenili no bhuinga obwo kukutatila na nili nobhuinga obwo kukubhamba ku musalabha?
11 Yesu ya amsa masa, “Ai ba ka da iko a kaina sai dai in an baka daga sama, Saboda haka, wanda ya mika ni a gare ka shine mafi zunubi”.
Yesu namusubya ati, “Utakabhee namaga gonna kwanye alabha utakagabwene kusoka ingulu. Kulwejo omunu unu kasosha kwawe anebhibhi bhinene.”
12 Da jin haka, sai Bilatus yayi kokari a sake shi, amma sai Yahudawa suka tada murya sukace, “In ka saki mutumin nan, kai ba abokin Kaisar bane, duk wanda ya maida kansa sarki, ya sabawa Kaisar”.
Okwingana na lisubyo linu, Pilato endele okumutatila, nawe Abhayaudi nibhamwaya obhulaka nibhaika ati, “Alabha ukamutatila mbe awe utali musani wa Kaisari: Okubhayana unu kekola kubha mukama kamuyenusha kaisari.”
13 Da Bilatus ya ji irin maganganunsu sai ya fito da Yesu waje ya kuma zauna akan kujeransa a inda ake kira “Dakalin shari'a,” a Yahudanci kuma, “Gabbata.”
Pilato ejile ongwa emisango jinu namuulusha Yesu anja neya neyanja kuchitebhe cho kulamulila ao amenyekana ku mabhui amatinge, nawe muchiebulania, ni Gabatha.
14 To a ran nan ana shirye shiryen idin ketarewa, da misalin sa'a ta shidda kenan, wato tsakar rana, Bilatus yace wa Yahudawan “Ga sarkin ku!”
Olusiku lwo kwilabha ipasaka lwejile lwakinga, omwanya gwa saa sita ja mumwisi. Pilato namubwila ati Abhayaudi, mulole omukama wemwe nguyu anu!”
15 Su kuwa suka yi ihu, a tafi da shi, a tafi da shi, a gicciye shi, Bilatus yace masu “In gicciye sarkin ku? Sai manyan firistocin sukace “Ba mu da wani sarki sai Kaisar”.
Ni bhamwaya nibhaika ati, “Mumusosheo, mumusosheo mumubhambe ku musalabha!”Pilato nabhabwila ati, “nimubhambe kumusalabha omukama wemwe?” Omugabhisi omukulu nasubya ati, “Eswe chitana mukama tali chili Kaisari ela.”
16 Sai Bilatus ya mika Yesu domin su gicciye shi.
Niwo Pilato namusosha Yesu kubhene koleleki bhamubhambe kumusalabha.
17 Sai suka tafi da Yesu, ya fito yana dauke da gicciyen zuwa wurin da ake kira “Wurin kwalluwa” da Yahudanci kuma “Golgota”.
Niwo nibhamugega Yesu, naulika agegele omusalabha gwae omwene nakinga anu atogwaga Muchianga, muchiebrania natogwa Goligota.
18 Suka gicciye Yesu a wurin, tare da wasu mutum biyu, daya a kowane gefe, Yesu kuwa na tsikiya.
Niwo bhamubhambile Yesu kumusalabha amwi na bhandi bhalume bhabhili umwi lunu no undi lunu, na Yesu agati yebwe.
19 Bilatus kuwa ya rubuta wata alama a kan gicciyen, “YESU BANAZARE, SARKIN YAHUDAWA”.
Mbe Pilato nandika echimenyegesho nachitula ingulu ya kumusabha. Ao andikilwe ati: YESU MUNAZARETI, OMUKAMA WA BHAYAUDI.
20 Yahudawa da yawa kuwa suka karanta wannan alama domin wurin da aka gicciye Yesu yana kusa da Birnin. Alamar kuwa an rubuta ta da Yahudanci, da Romanci, da Helenanci.
Abhayaudi bhafu nibhasoma echimenyegesho echo chandikilwe mu chiebrania na muchilumi na muchiyunani.
21 Sai manyan firistocin yahudawa sukace wa Bilatus, kada ka rubuta sarkin Yahudawa, amma kace, 'wannan yace “Ni ne sarkin Yahudawa”'.
Mbe abhakulu bha bhagabhisi bha Bhayaudi nibhamubwila Pilato ati, “Siga kwandika, 'Omukama wa Bhayaudi; tali omwene aikile atianye ni mukama wa Bhayaudi.”
22 Bilatus kuwa ya amsa, “Abinda na rubuta na rubuta kenan.”
Niwo Pilato nabhasubya ati, “Chinu nandikile nicho nandika.”
23 Bayan da sojojin suka gicciye Yesu, sai suka yayyaga rigarsa kashi hudu, kowane soja da nasa, kashin, sai kuma alkyabbar. Alkyabbar kuwa bata da dinki an saka tane daga sama har kasa.
Bhejile bhamala abhasilikale okumubhamba kumusalabha Yesu, nibhagega ebhifalo byee nibhabhigabha ku migabho ena, bhuli musilikale mugabho gwae, na kutyo ikanju, yaeyaliga itasonelwe tali yaliga ilukilwe kusokelela ingulu.
24 Sai sukace wa junansu, “Kada mu yaga alkyabbar, amma kuzo mu jefa kuri'a a kan ta mu gani ko wanene zai dauke ta, anyi haka ne domin a cika nassi cewa “Sun raba rigata a tsakaninsu, sun kuwa jefa kuri'a domin alkyabbata.
Mbe nibhaikana ati abhene kwa bhene, “Chisige okuitemula, tali chibhume ikula koleleki chilole eibha yaga.” Linu lisokele koleleki elyandiko likumile elyo lyalomelwe ati bhagabhene emyenda jani no mwenda gwani mbagubhumila ikula.”
25 Sojojin suka yi wadannan abubuwa. Uwar Yesu, da 'yar'uwarta, da Maryamu matar Kilofas, da kuma Maryamu Magadaliya. Wadannan mataye suna tsaye kusa da gicciyen Yesu.
Mbe abhasilikale bhakolele emisango jinu. Nyilamwene Yesu, no muyala wejabho, Mariamu omugasi wa Kileopa na Mariamu Magdalena bhaliga bhemeleguyu ayeyi no musalabhagwa Yesu.
26 Da Yesu ya ga mahaifiyarsa da almajirin nan da yake kauna tsaye kusa da juna, yace, “Mace, dubi, dan ki!”
Yesu ejile amolola Nyilamwene ali amwi na uliya omwiigisibwa oyoaliga amwendele emeleguyu ayei, namubwila nyilamwene ati, “Omugasi, lola, omwana wao guyu anu!”
27 Sai yace wa almajirin, “Dubi, mahaifiyarka!” Daga wannan sa'a almajirin ya dauke ta zuwa gidansa.
Mbe nabhabwila ati uliya omwiigisibwa, “Lola, unu Nyokomwana wao. “Okusoka omwanya ogwo omwiigisibwa namugega namusilaika owae.
28 Bayan wannan Yesu, saboda ya san yanzu komai ya kammala, domin a cika nassin, sai yace “Ina jin kishi.
Mbe kulwejo, Yesu aliga amenyele ati byona byamalile okukumwisibwa koleleki elyandiko elyoaikile ati, “obhulilo bha nyita.”
29 A gefensu kuma akwai gora cike da ruwan inabi mai tsami, sai suka tsoma soso a cikin ruwan inabin mai tsami suka daura a wata sanda sai suka mika masa a baki.
Echinu chaliga chijue isiki, kulwejo nibhatulao sifongo lijuye isiki nibhamutulila kumunwa gwae.
30 Da Yesu ya tsotsi ruwan tsamin, sai yace “An gama” Sai ya sunkuyar da kansa ya kuwa saki ruhunsa.
Mbe nawe Yesu ejile aloja isiki, naika ati, “Jawa.” mbe nenamya omutwe gwae, nasosha omwoyo.
31 Sai Yahudawan, domin ranar shirye shirye ne, domin kada a bar jikunansu akan gicciye har ranar asabacin (domin asabacin rana ce mai muhimmanci), suka roki Bilatus ya kakkarye kafafunsu kuma ya saukar da su.
Mbe lwa kutyo kwalinga luli lusiku lwo mwanya gwo kwilabha, kwobha emibhili jitendibwaga okusigala ingulu yo musalabha ku mwanya gwa isabhato (kulwejo isabhato lwaliga lusiku lukulu), Abhayaudi nibhamusabwa Pilato okubhafuna amagulu gebwe need mibhili gebwe bhagisosheko.
32 Sai sojojin suka zo suka karya kafafun mutum na farko da kuma mutum na biyun wadanda aka gicciye tare da Yesu.
Niwo abhasilikale nibhaja nibhafuna amagulu go munu wo kwamba no wakabhili oyo aliga abhambilwe amwi na Yesu.
33 Da suka iso kan Yesu sai suka tarar ya riga ya mutu, sai basu kuwa karya kafafunsa ba.
Bhejile bhamukingila Yesu, mbamusanga afue, kulwejo bhatamufunile amagulu gaye.
34 Duk da haka daya daga cikin sojojin ya soki kuibin shi da mashi, nan da nan sai jini da ruwa suka fito.
Nolwo kutyo, umwi wa bhasilikale namusoma Yesu kulubhafu na lichumu, nigasoka amanyinga na manji.
35 Wanda ya ga wannan, shi ya zama shaida, shaidarsa kuwa gaskiya ce. Ya sani cewa abinda ya fada gaskiya ne saboda ku ma ku gaskata.
Unu alolele linu nasosha obhubhambasi, no bhubhambasi bwaye ni bwe chimali. Omwene kamenya echo kaika niche chimali koleleki emwe ona mwikilishe.
36 Wadannan sun faru ne domin a cika nassi, “Babu ko daya daga cikin kasusuwansa da za'a karya”.
Emisango jinu jabheyeo koleleki omusango ogwo gwandikilwe gukumisibwe, “Atabheyeo nolwo wae umwi oyo afunilwe.”
37 Kuma wani nassin yace, “Zasu dube shi wanda suka soka.”
Elyandiko lindi elyaika ati, “Bhalimulola unu abhobhamusomele”
38 Bayan wadannan abubuwa, Yusufu mutumin Arimatiya, wanda yake almajirin Yesu ne (amma a boye saboda tsoron Yahudawa) ya roki Bilatus izini domin ya dauke jikin Yesu. Bilatus kuwa ya bashi izini, sai Yusufu yazo ya dauki jikin.
Jegile jawa emisango jinu Yusufu wa Arimathaya, unu aliga mwigisibwa was Yesu, nawe Ali mumbise nobhaya abhayaudi, amusabhile Pilato ati agugege omubhili gwa Yesu. MbePilato nekilisha niwo Yusufu naja nagusoshao omubhili gwa Yesu.
39 Nikodimu ma ya zo, wanda da farko ya zo wurin Yesu da daddare, ya kawo hadin man kamshi na mur da al'ul wajen nauyin awo dari.
Mbe Nicodemo unu amulubhile Yesu ingeta ona naja. Omwene aletele ebyo bhisasise ebya mafuta na malange bhuli no bhusito bwa latili egana.
40 Sai suka dauki jikin Yesu suka sa shi a likkafanin lillin tare da kayan kamshin nan, domin jana'iza bisa ga al'adar Yahudawa.
Kulwejo nibhagenda omubhili gwa Yesu nibhagusinga mumwenda amwi nibhilange, lwa kutyo jitungwa ja abhayaudi omwanya gwo kusika kwebwe.
41 To a wurin da aka gicciye shi kuwa akwai wani lambu, a cikin lambun kuma akwai sabon kabari wanda ba'a taba sa kowa ba.
Mbe anu Yesu abhambilweo yaliga iliyo ibhusitani na yalinga ilimo ifya inyaya ichali kweswamo omunu.
42 Da yake ranar shirye shirye ce ta Yahudawa, kabarin kuwa na kusa, sai suka sa Yesu a ciki.
Mbe, okubha yaliga lusiku lwo kwilabha kwa Bhayaudi, na kutyo ifya yaliga ili yei nibhamwesa Yesu omwo.