< Yohanna 19 >

1 Sai Bilatus yayi wa Yesu bulala.
Nu tog da Pilatus Jesus og lod ham hudstryge.
2 Sojojin kuwa suka saka rawanin kaya. Suka kuwa dora wa Yesu a kai suka sa mashi kaya irin na saurata.
Og Stridsmændene flettede en Krone af Torne og satte den på hans Hoved og kastede en Purpurkappe om ham, og de gik hen til ham og sagde:
3 Suka zo wurin sa sukace, “Ranka ya dade, sarkin Yahudawa! sai suka nushe shi.
"Hil være dig, du Jødernes Konge!" og de sloge ham i Ansigtet.
4 Sai Bilatus ya sake fita waje yace masu, “Dubi, zan kawo maku mutumin domin ku sani ban same shi da wani laifi ba”,
Og Pilatus gik atter ud, og han siger til dem: "Se, jeg fører ham ud til eder, for at I skulle vide, at jeg finder ingen Skyld hos ham."
5 Yesu kuwa ya fito, da rawanin kaya da kaya irin na sarauta. Sai Bilatus yace “Ga mutumin nan”.
Da gik Jesus ud med Tornekronen og Purpurkappen på. Og han siger til dem: "Se, hvilket Menneske!"
6 Da manyan firistocin tare da yan majalisar suka ga Yesu, sai suka yi ta ihu suna cewa “A gicciye shi, A gicciye shi” Sai Bilatus yace masu, “ku dauke shi ku gicciye shi, ni kam ban same shi da wani laifi ba”.
Da nu Ypperstepræsterne og Svendene så ham, råbte de og sagde: "Korsfæst! korsfæst!" Pilatus siger til dem: "Tager I ham og korsfæster ham; thi jeg finder ikke Skyld hos ham."
7 Sai Yahudawan sukace mashi, “Ai muna da shari'a, kuma bisa ga shari'ar ya cancanci mutuwa domin ya mai da kansa Dan Allah”.
Jøderne svarede ham: "Vi have en Lov, og efter denne Lov er han skyldig at dø, fordi han har gjort sig selv til Guds Søn."
8 Da Bilatus ya ji wannan zance sai ya tsorata kwarai.
Da Pilatus nu hørte dette Ord, blev han endnu mere bange.
9 Sai ya sake shiga fadar Gwamna, yace wa Yesu, “Daga ina ka fito?” amma Yesu bai amsa mashi ba.
Og han gik ind igen i Borgen og siger til Jesus: "Hvorfra er du?" Men Jesus gav ham intet Svar.
10 Sai Bilatus yace masa “Ba zaka yi mani magana ba? Baka san ina da iko in sake ka ba, kuma in gicciye ka?
Pilatus siger da til ham: "Taler du ikke til mig? Ved du ikke, at jeg har Magt til at løslade dig, og at jeg har Magt til at korsfæste dig?"
11 Yesu ya amsa masa, “Ai ba ka da iko a kaina sai dai in an baka daga sama, Saboda haka, wanda ya mika ni a gare ka shine mafi zunubi”.
Jesus svarede: "Du havde aldeles ingen Magt over mig, dersom den ikke var givet dig ovenfra; derfor har den, som overgav mig til dig, større Synd."
12 Da jin haka, sai Bilatus yayi kokari a sake shi, amma sai Yahudawa suka tada murya sukace, “In ka saki mutumin nan, kai ba abokin Kaisar bane, duk wanda ya maida kansa sarki, ya sabawa Kaisar”.
Derefter forsøgte Pilatus at løslade ham. Men Jøderne råbte og sagde: "Dersom du løslader denne, er du ikke Kejserens Ven. Hver den, som gør sig selv til Konge, sætter sig op imod Kejseren."
13 Da Bilatus ya ji irin maganganunsu sai ya fito da Yesu waje ya kuma zauna akan kujeransa a inda ake kira “Dakalin shari'a,” a Yahudanci kuma, “Gabbata.”
Da Pilatus hørte disse Ord, førte han Jesus ud og satte sig på Dommersædet, på det Sted, som kaldes Stenlagt, men på Hebraisk Gabbatha;
14 To a ran nan ana shirye shiryen idin ketarewa, da misalin sa'a ta shidda kenan, wato tsakar rana, Bilatus yace wa Yahudawan “Ga sarkin ku!”
men det var Beredelsens dag i Påsken, ved den sjette Time. Og han siger til Jøderne: "Se, eders Konge!"
15 Su kuwa suka yi ihu, a tafi da shi, a tafi da shi, a gicciye shi, Bilatus yace masu “In gicciye sarkin ku? Sai manyan firistocin sukace “Ba mu da wani sarki sai Kaisar”.
De råbte nu: "Bort, bort med ham! korsfæst ham!" Pilatus siger til dem: "Skal jeg korsfæste eders Konge?" Ypperstepræsterne svarede: "Vi have ingen Konge uden Kejseren."
16 Sai Bilatus ya mika Yesu domin su gicciye shi.
Så overgav han ham da til dem til at korsfæstes. De toge nu Jesus;
17 Sai suka tafi da Yesu, ya fito yana dauke da gicciyen zuwa wurin da ake kira “Wurin kwalluwa” da Yahudanci kuma “Golgota”.
og han bar selv sit Kors og gik ud til det såkaldte "Hovedskalsted", som hedder på Hebraisk Golgatha,
18 Suka gicciye Yesu a wurin, tare da wasu mutum biyu, daya a kowane gefe, Yesu kuwa na tsikiya.
hvor de korsfæstede ham og to andre med ham, en på hver Side, men Jesus midt imellem.
19 Bilatus kuwa ya rubuta wata alama a kan gicciyen, “YESU BANAZARE, SARKIN YAHUDAWA”.
Men Pilatus havde også skrevet en Overskrift og sat den på Korset. Men der var skrevet:"Jesus af Nazareth, Jødernes Konge."
20 Yahudawa da yawa kuwa suka karanta wannan alama domin wurin da aka gicciye Yesu yana kusa da Birnin. Alamar kuwa an rubuta ta da Yahudanci, da Romanci, da Helenanci.
Denne Overskrift læste da mange af Jøderne; thi det Sted, hvor Jesus blev korsfæstet, var nær ved Staden; og den var skreven på Hebraisk, Latin og Græsk.
21 Sai manyan firistocin yahudawa sukace wa Bilatus, kada ka rubuta sarkin Yahudawa, amma kace, 'wannan yace “Ni ne sarkin Yahudawa”'.
Da sagde Jødernes Ypperstepræster til Pilatus: "Skriv ikke: Jødernes Konge, men: Han sagde: Jeg er Jødernes Konge."
22 Bilatus kuwa ya amsa, “Abinda na rubuta na rubuta kenan.”
Pilatus svarede: "Hvad jeg skrev, det skrev jeg."
23 Bayan da sojojin suka gicciye Yesu, sai suka yayyaga rigarsa kashi hudu, kowane soja da nasa, kashin, sai kuma alkyabbar. Alkyabbar kuwa bata da dinki an saka tane daga sama har kasa.
Da nu Stridsmændene havde korsfæstet Jesus, toge de hans Klæder og gjorde fire Dele, een Del for hver Stridsmand, og ligeledes Kjortelen; men Kjortelen var usyet, vævet fra øverst helt igennem.
24 Sai sukace wa junansu, “Kada mu yaga alkyabbar, amma kuzo mu jefa kuri'a a kan ta mu gani ko wanene zai dauke ta, anyi haka ne domin a cika nassi cewa “Sun raba rigata a tsakaninsu, sun kuwa jefa kuri'a domin alkyabbata.
Da sagde de til hverandre: "Lader os ikke sønderskære den, men kaste Lod om den, hvis den skal være;" for at Skriften skulde opfyldes, som siger: "De delte mine Klæder imellem sig og kastede Lod om mit Klædebon." Dette gjorde da Stridsmændene.
25 Sojojin suka yi wadannan abubuwa. Uwar Yesu, da 'yar'uwarta, da Maryamu matar Kilofas, da kuma Maryamu Magadaliya. Wadannan mataye suna tsaye kusa da gicciyen Yesu.
Men ved Jesu Kors stod hans Moder og hans Moders Søster, Maria, Klopas's Hustru, og Maria Magdalene.
26 Da Yesu ya ga mahaifiyarsa da almajirin nan da yake kauna tsaye kusa da juna, yace, “Mace, dubi, dan ki!”
Da Jesus nu så sin Moder og den Discipel, han elskede, stå hos, siger han til sin Moder: "Kvinde! se, det er din Søn."
27 Sai yace wa almajirin, “Dubi, mahaifiyarka!” Daga wannan sa'a almajirin ya dauke ta zuwa gidansa.
Derefter siger han til Disciplen: "Se, det er din Moder." Og fra den time tog Disciplen hende hjem til sit.
28 Bayan wannan Yesu, saboda ya san yanzu komai ya kammala, domin a cika nassin, sai yace “Ina jin kishi.
Derefter, da Jesus vidste, at alting nu var fuldbragt, for at Skriften skulde opfyldes, siger han: "Jeg tørster."
29 A gefensu kuma akwai gora cike da ruwan inabi mai tsami, sai suka tsoma soso a cikin ruwan inabin mai tsami suka daura a wata sanda sai suka mika masa a baki.
Der stod et Kar fuldt af Eddike; de satte da en Svamp fuld af Eddike på en Isopstængel og holdt den til hans Mund.
30 Da Yesu ya tsotsi ruwan tsamin, sai yace “An gama” Sai ya sunkuyar da kansa ya kuwa saki ruhunsa.
Da nu Jesus havde taget Eddiken, sagde han:"Det er fuldbragt;" og han bøjede Hovedet og opgav Ånden.
31 Sai Yahudawan, domin ranar shirye shirye ne, domin kada a bar jikunansu akan gicciye har ranar asabacin (domin asabacin rana ce mai muhimmanci), suka roki Bilatus ya kakkarye kafafunsu kuma ya saukar da su.
Da det nu var Beredelsesdag, bade Jøderne Pilatus om, at Benene måtte blive knuste og Legemerne nedtagne, for at de ikke skulde blive på Korset Sabbaten over; thi denne Sabbatsdag var stor.
32 Sai sojojin suka zo suka karya kafafun mutum na farko da kuma mutum na biyun wadanda aka gicciye tare da Yesu.
Da kom Stridsmændene og knuste Benene på den første og på den anden; som vare korsfæstede med ham.
33 Da suka iso kan Yesu sai suka tarar ya riga ya mutu, sai basu kuwa karya kafafunsa ba.
Men da de kom til Jesus og så, at han allerede var død, knuste de ikke hans Ben.
34 Duk da haka daya daga cikin sojojin ya soki kuibin shi da mashi, nan da nan sai jini da ruwa suka fito.
Men en af Stridsmændene stak ham i Siden med et Spyd, og straks flød der Blod og Vand ud.
35 Wanda ya ga wannan, shi ya zama shaida, shaidarsa kuwa gaskiya ce. Ya sani cewa abinda ya fada gaskiya ne saboda ku ma ku gaskata.
Og den, der har set det, har vidnet det, og hans Vidnesbyrd er sandt, og han ved, at han siger sandt, for at også I skulle tro.
36 Wadannan sun faru ne domin a cika nassi, “Babu ko daya daga cikin kasusuwansa da za'a karya”.
Thi disse Ting skete, for at Skriften skulde opfyldes: "Intet Ben skal sønderbrydes derpå".
37 Kuma wani nassin yace, “Zasu dube shi wanda suka soka.”
Og atter et andet Skriftord siger: "De skulle se hen til ham, hvem de have gennemstunget."
38 Bayan wadannan abubuwa, Yusufu mutumin Arimatiya, wanda yake almajirin Yesu ne (amma a boye saboda tsoron Yahudawa) ya roki Bilatus izini domin ya dauke jikin Yesu. Bilatus kuwa ya bashi izini, sai Yusufu yazo ya dauki jikin.
Men Josef fra Arimathæa, som var en Jesu Discipel, dog lønligt, af Frygt for Jøderne, bad derefter Pilatus om, at han måtte tage Jesu Legeme, og Pilatus tillod det. Da kom han og tog Jesu Legeme.
39 Nikodimu ma ya zo, wanda da farko ya zo wurin Yesu da daddare, ya kawo hadin man kamshi na mur da al'ul wajen nauyin awo dari.
Men også Nikodemus, som første Gang var kommen til Jesus om Natten, kom og bragte en Blanding af Myrra og Aloe, omtrent hundrede Pund.
40 Sai suka dauki jikin Yesu suka sa shi a likkafanin lillin tare da kayan kamshin nan, domin jana'iza bisa ga al'adar Yahudawa.
De toge da Jesu Legeme og bandt det i Linklæder med de vellugtende Urter, som Jødernes Skik er at fly Lig til Jorde.
41 To a wurin da aka gicciye shi kuwa akwai wani lambu, a cikin lambun kuma akwai sabon kabari wanda ba'a taba sa kowa ba.
Men der var på det Sted, hvor han blev korsfæstet, en Have, og i Haven en ny Grav, hvori endnu aldrig nogen var lagt.
42 Da yake ranar shirye shirye ce ta Yahudawa, kabarin kuwa na kusa, sai suka sa Yesu a ciki.
Der lagde de da Jesus, for Jødernes Beredelses dags Skyld, efterdi Graven var nær.

< Yohanna 19 >