< Yohanna 11 >

1 To wani mutum mai suna Li'azaru, yayi rashin lafiya. Shi mutumin Baitanya ne, wato kauyen su Maryamu da 'yar'uwarta Matta.
اَنَنْتَرَں مَرِیَمْ تَسْیا بھَگِنِی مَرْتھا چَ یَسْمِنْ وَیتھَنِییاگْرامے وَسَتَسْتَسْمِنْ گْرامے اِلِیاسَرْ ناما پِیڈِتَ ایکَ آسِیتْ۔
2 Wato wannan Maryamu da ta shafe Ubangiji da mur ta kuma share masa kafafunsa da gashin kanta, wadda dan'uwanta Li'azaru ke rashin lafiya.
یا مَرِیَمْ پْرَبھُں سُگَنْدھِتیلَینَ مَرْدَّیِتْوا سْوَکیشَیسْتَسْیَ چَرَنَو سَمَمارْجَتْ تَسْیا بھْراتا سَ اِلِیاسَرْ روگِی۔
3 'Yan'uwannan mata suka aika sako wurin yesu, cewa, “Ubangiji, duba, shi wanda kake kauna yana rashin lafiya”.
اَپَرَنْچَ ہے پْرَبھو بھَوانْ یَسْمِنْ پْرِییَتے سَ ایوَ پِیڈِتوسْتِیتِ کَتھاں کَتھَیِتْوا تَسْیَ بھَگِنْیَو پْریشِتَوَتْیَو۔
4 Da Yesu ya ji, sai ya ce “Wannan ciwo ba zai kai ga mutuwa ba, amma domin daukakar Allah ne, domin Dan Allah ya sami daukaka tawurin ta”.
تَدا یِیشُرِماں وارْتّاں شْرُتْواکَتھَیَتَ پِیڈییَں مَرَنارْتھَں نَ کِنْتْوِیشْوَرَسْیَ مَہِمارْتھَمْ اِیشْوَرَپُتْرَسْیَ مَہِمَپْرَکاشارْتھَنْچَ جاتا۔
5 Yesu yana kaunar Matta, da 'yar'uwarta da Li'azaru.
یِیشُ رْیَدْیَپِمَرْتھایاں تَدْبھَگِنْیامْ اِلِیاسَرِ چاپْرِییَتَ،
6 Da yaji cewa Li'azaru na rashin lafiya, sai ya tsaya kwana biyu a inda ya ke.
تَتھاپِ اِلِیاسَرَح پِیڈایاح کَتھَں شْرُتْوا یَتْرَ آسِیتْ تَتْرَیوَ دِنَدْوَیَمَتِشْٹھَتْ۔
7 Bayan haka, sai ya ce wa almajiransa, “Bari mu je Yahudiya kuma.”
تَتَح پَرَمْ سَ شِشْیانَکَتھَیَدْ وَیَں پُنَ رْیِہُودِییَپْرَدیشَں یامَح۔
8 Sai almajiransa suka ce masa, “Mallam, harwayau Yahudaya na neman ka domin su jefe ka da duwatsu, kuma kana son komawa can?”
تَتَسْتے پْرَتْیَوَدَنْ، ہے گُرو سْوَلْپَدِنانِ گَتانِ یِہُودِییاسْتْواں پاشانَے رْہَنْتُمْ اُدْیَتاسْتَتھاپِ کِں پُنَسْتَتْرَ یاسْیَسِ؟
9 Yesu ya amsa, “Ba sa'a goma sha biyu ce ta haske a rana guda ba? Idan mutum ya yi tafiya da rana, ba za ya yi tuntube ba, domin yana gani ta wurin hasken wannan duniya.
یِیشُح پْرَتْیَوَدَتْ، ایکَسْمِنْ دِنے کِں دْوادَشَگھَٹِکا نَ بھَوَنْتِ؟ کوپِ دِوا گَچّھَنْ نَ سْکھَلَتِ یَتَح سَ ایتَجَّگَتو دِیپْتِں پْراپْنوتِ۔
10 Amma idan mutum ya yi tafiya chikin dare, za ya yi tuntube domin haske ba ya tare da shi.
کِنْتُ راتْرَو گَچّھَنْ سْکھَلَتِ یَتو ہیتوسْتَتْرَ دِیپْتِ رْناسْتِ۔
11 Ya fadi wadannan al'amura, kuma bayan wadannan abubuwa, sai ya ce masu, “Abokinmu Li'azaru ya yi barci, amma zan je don In tashe shi daga barci”.
اِماں کَتھاں کَتھَیِتْوا سَ تانَوَدَدْ، اَسْماکَں بَنْدھُح اِلِیاسَرْ نِدْرِتوبھُودْ اِدانِیں تَں نِدْراتو جاگَرَیِتُں گَچّھامِ۔
12 Sai almajirai suka ce masa, “Ubangiji, idan barci yake yi, ai za ya farka.”
یِیشُ رْمرِتَو کَتھامِماں کَتھِتَوانْ کِنْتُ وِشْرامارْتھَں نِدْرایاں کَتھِتَوانْ اِتِ جْناتْوا شِشْیا اَکَتھَیَنْ،
13 Yesu kuwa ya yi maganar mutuwar Li'azaru ne, amma su suna tsammani yana magana akan barci ne na hutu.
ہے گُرو سَ یَدِ نِدْراتِ تَرْہِ بھَدْرَمیوَ۔
14 Sai Yesu ya yi masu bayani cewa, “Li'azaru ya mutu.
تَدا یِیشُح سْپَشْٹَں تانْ وْیاہَرَتْ، اِلِیاسَرْ اَمْرِیَتَ؛
15 Ina farinchiki domin ku, da bani a wurin domin ku gaskata. Bari mu je wurinsa.”
کِنْتُ یُویَں یَتھا پْرَتِیتھَ تَدَرْتھَمَہَں تَتْرَ نَ سْتھِتَوانْ اِتْیَسْمادْ یُشْمَنِّمِتَّمْ آہْلادِتوہَں، تَتھاپِ تَسْیَ سَمِیپے یامَ۔
16 Toma wanda ake kira Dan tagwaye, ya ce wa sauran almajirai, “Bari mu tafi domin mu mutu tare da Yesu.”
تَدا تھوما یَں دِدُمَں وَدَنْتِ سَ سَنْگِنَح شِشْیانْ اَوَدَدْ وَیَمَپِ گَتْوا تینَ سارْدّھَں مْرِیامَہَے۔
17 Da Yesu ya iso, sai ya tarar cewa Li'azaru ya rigaya ya yi kwana hudu a kabari.
یِیشُسْتَتْروپَسْتھایَ اِلِیاسَرَح شْمَشانے سْتھاپَناتْ چَتْوارِ دِنانِ گَتانِیتِ وارْتّاں شْرُتَوانْ۔
18 Baitanya kuma tana kusa da Urushalima, 'yar tafiya marar nisa ce a tsakanin su.
وَیتھَنِییا یِرُوشالَمَح سَمِیپَسْتھا کْروشَیکَماتْرانْتَرِتا؛
19 Yahudawa dayawa sun zo wurin Maryamu da Matta domin su yi masu ta'aziyar mutuwar dan'uwansu.
تَسْمادْ بَہَوو یِہُودِییا مَرْتھاں مَرِیَمَنْچَ بھْیاترِشوکاپَنّاں سانْتْوَیِتُں تَیوح سَمِیپَمْ آگَچّھَنْ۔
20 Da Matta ta ji cewa Yesu na zuwa, sai ta tafi domin ta same shi, amma Maryamu na zamne a cikin gida.
مَرْتھا یِیشوراگَمَنَوارْتاں شْرُتْوَیوَ تَں ساکْشادْ اَکَروتْ کِنْتُ مَرِیَمْ گیہَ اُپَوِشْیَ سْتھِتا۔
21 Matta ta ce wa Yesu, “Ubangiji, da kana nan tare da mu, da dan'uwana baya mutu ba”.
تَدا مَرْتھا یِیشُمَوادَتْ، ہے پْرَبھو یَدِ بھَوانْ اَتْراسْتھاسْیَتْ تَرْہِ مَمَ بھْراتا نامَرِشْیَتْ۔
22 Ko yanzu na san cewa duk abinda ka roka a wurin Allah, za ya ba ka.
کِنْتْوِدانِیمَپِ یَدْ اِیشْوَرے پْرارْتھَیِشْیَتے اِیشْوَرَسْتَدْ داسْیَتِیتِ جانےہَں۔
23 Yesu ya ce mata, “Dan'uwanki za ya rayu kuma.
یِیشُرَوادِیتْ تَوَ بھْراتا سَمُتّھاسْیَتِ۔
24 Sai Matta ta ce masa, “Na san zaya rayu kuma a tashin mattatu na ranar karshe.”
مَرْتھا وْیاہَرَتْ شیشَدِوَسے سَ اُتّھانَسَمَیے پْروتّھاسْیَتِیتِ جانےہَں۔
25 Yesu ya ce mata, “Ni ne tashin matattu, ni ne kuma rai; wanda ya bada gaskiya gare ni, ko ya mutu, za ya rayu;
تَدا یِیشُح کَتھِتَوانْ اَہَمیوَ اُتّھاپَیِتا جِیوَیِتا چَ یَح کَشْچَنَ مَیِ وِشْوَسِتِ سَ مرِتْواپِ جِیوِشْیَتِ؛
26 Kuma duk wanda yake raye, ya kuma bada gaskiya gare ni, ba zai mutu ba dadai. Kin gaskata da wannan?” (aiōn g165)
یَح کَشْچَنَ چَ جِیوَنْ مَیِ وِشْوَسِتِ سَ کَداپِ نَ مَرِشْیَتِ، اَسْیاں کَتھایاں کِں وِشْوَسِشِ؟ (aiōn g165)
27 Sai ta ce masa, “I, Ubangiji, Na gaskata cewa kaine Almasihu, Dan Allah, wanda ke zuwa duniya.
ساوَدَتْ پْرَبھو یَسْیاوَتَرَناپیکْشاسْتِ بھَوانْ سَایوابھِشِکْتَّ اِیشْوَرَپُتْرَ اِتِ وِشْوَسِمِ۔
28 Sa'adda ta fadi haka, sai ta koma ta kira yar'uwarta Maryamu gefe guda. Ta ce, “mallam ya iso, kuma yana kiran ki.”
اِتِ کَتھاں کَتھَیِتْوا سا گَتْوا سْواں بھَگِنِیں مَرِیَمَں گُپْتَماہُویَ وْیاہَرَتْ گُرُرُپَتِشْٹھَتِ تْواماہُویَتِ چَ۔
29 Da ta ji haka, sai ta tashi da sauri ta tafi wurin sa.
کَتھامِماں شْرُتْوا سا تُورْنَمْ اُتّھایَ تَسْیَ سَمِیپَمْ اَگَچّھَتْ۔
30 Yesu bai rigaya ya shiga kauyen ba, yana nan inda Matta ta zo ta same shi.
یِیشُ رْگْرامَمَدھْیَں نَ پْرَوِشْیَ یَتْرَ مَرْتھا تَں ساکْشادْ اَکَروتْ تَتْرَ سْتھِتَوانْ۔
31 Da Yahudawan nan dake tare da Maryamu, wato wadannan da suka zo mata ta'aziya, suka ga ta fita daga chikin gida da sauri, sai suka bi ta, suna tsammanin cewa ta tafi ta yi kuka ne a kabari.
یے یِہُودِییا مَرِیَما ساکَں گرِہے تِشْٹھَنْتَسْتامْ اَسانْتْوَیَنَ تے تاں کْشِپْرَمْ اُتّھایَ گَچّھَنْتِں وِلوکْیَ وْیاہَرَنْ، سَ شْمَشانے رودِتُں یاتِ، اِتْیُکْتْوا تے تَسْیاح پَشْچادْ اَگَچّھَنْ۔
32 Da Maryamu ta kai inda Yesu ya ke, sai ta fadi gaban sawayensa, ta ce, “Ubangiji, inda kana tare da mu, da dan'uwana bai mutu ba”.
یَتْرَ یِیشُرَتِشْٹھَتْ تَتْرَ مَرِیَمْ اُپَسْتھایَ تَں درِشْٹْوا تَسْیَ چَرَنَیوح پَتِتْوا وْیاہَرَتْ ہے پْرَبھو یَدِ بھَوانْ اَتْراسْتھاسْیَتْ تَرْہِ مَمَ بھْراتا نامَرِشْیَتْ۔
33 Da Yesu ya gan ta tana kuka, da wadannan Yahudawa da suka bi ta, sai ya yi juyayi a ruhu ya damu kuma;
یِیشُسْتاں تَسْیاح سَنْگِنو یِہُودِییاںشْچَ رُدَتو وِلوکْیَ شوکارْتَّح سَنْ دِیرْگھَں نِشْوَسْیَ کَتھِتَوانْ تَں کُتْراسْتھاپَیَتَ؟
34 sai ya ce, “A ina kuka kwantar da shi?” Sai suka ce masa, “Ubangiji, zo ka gani.”
تے وْیاہَرَنْ، ہے پْرَبھو بھَوانْ آگَتْیَ پَشْیَتُ۔
35 Yesu ya yi kuka.
یِیشُنا کْرَنْدِتَں۔
36 Sai Yahudawa suka ce, “Dubi yadda yake kaunar Li'azaru!”
اَتَایوَ یِہُودِییا اَوَدَنْ، پَشْیَتایَں تَسْمِنْ کِدرِگْ اَپْرِیَتَ۔
37 Amma wadansun su suka ce, “Shi wannan mutum da ya iya ba makaho ganin gari, da bai iya hana wannan mutum mutuwa ba?
تیشاں کیچِدْ اَوَدَنْ یونْدھایَ چَکْشُشِی دَتَّوانْ سَ کِمْ اَسْیَ مرِتْیُں نِوارَیِتُں ناشَکْنوتْ؟
38 Yesu yana cikin juyayi kuma a cikin kansa, sai ya tafi kabarin. Kabarin a kogo ne an kuma rufe bakinsa da dutse.
تَتو یِیشُح پُنَرَنْتَرْدِیرْگھَں نِشْوَسْیَ شْمَشانانْتِکَمْ اَگَچّھَتْ۔ تَتْ شْمَشانَمْ ایکَں گَہْوَرَں تَنْمُکھے پاشانَ ایکَ آسِیتْ۔
39 Sai Yesu ya ce, “A kawar da dutsen.” Matta yar'uwar Li'azaru wanda ya mutu, ta ce wa Yesu, “Ubangiji, Yanzu jikin ya ruba domin ya kai kwana hudu da mutuwa”.
تَدا یِیشُرَوَدَدْ اینَں پاشانَمْ اَپَسارَیَتَ، تَتَح پْرَمِیتَسْیَ بھَگِنِی مَرْتھاوَدَتْ پْرَبھو، اَدھُنا تَتْرَ دُرْگَنْدھو جاتَح، یَتودْیَ چَتْوارِ دِنانِ شْمَشانے سَ تِشْٹھَتِ۔
40 Yesu ya ce mata, “Ba na ce maki idan kin gaskata za ki ga daukakar Allah ba?”
تَدا یِیشُرَوادِیتْ، یَدِ وِشْوَسِشِ تَرْہِیشْوَرَسْیَ مَہِمَپْرَکاشَں دْرَکْشْیَسِ کَتھامِماں کِں تُبھْیَں ناکَتھَیَں؟
41 Sai suka kawar da dutsen. Yesu ya daga idanunsa ya ce, “Uba, na gode maka domin kana ji na.”
تَدا مرِتَسْیَ شْمَشاناتْ پاشانوپَسارِتے یِیشُرُورْدْوَّں پَشْیَنْ اَکَتھَیَتْ، ہے پِتَ رْمَمَ نیویسَنَمْ اَشرِنوح کارَنادَسْماتْ تْواں دھَنْیَں وَدامِ۔
42 Na san kana ji na a kowane lokaci, amma domin wannan taro da ke tsaye kewaye da ni nike wannan magana, domin su bada gaskiya cewa kaine ka aiko ni.”
تْوَں سَتَتَں شرِنوشِ تَدَپْیَہَں جانامِ، کِنْتُ تْوَں ماں یَتْ پْرَیرَیَسْتَدْ یَتھاسْمِنْ سْتھانے سْتھِتا لوکا وِشْوَسَنْتِ تَدَرْتھَمْ اِدَں واکْیَں وَدامِ۔
43 Bayan ya yi wannan magana, sai ya daga murya ya ce, “Li'azaru, ka fito!”
اِماں کَتھاں کَتھَیِتْوا سَ پْروچَّیراہْوَیَتْ، ہے اِلِیاسَرْ بَہِراگَچّھَ۔
44 Sai mataccen ya fito; kafafunsa da hannayensa na daure da likkafani, fuskarsa kuma na lullube da tsumma. Yesu ya ce masu, “Ku kwance shi, ya tafi”.
تَتَح سَ پْرَمِیتَح شْمَشانَوَسْتْرَے رْبَدّھَہَسْتَپادو گاتْرَمارْجَنَواسَسا بَدّھَمُکھَشْچَ بَہِراگَچّھَتْ۔ یِیشُرُدِتَوانْ بَنْدھَنانِ موچَیِتْوا تْیَجَتَینَں۔
45 To dayawa daga cikin yahudawan da suka zo wurin Maryamu suka kuma ga abinda Yesu ya yi, suka gaskata da shi;
مَرِیَمَح سَمِیپَمْ آگَتا یے یِہُودِییَلوکاسْتَدا یِیشوریتَتْ کَرْمّاپَشْیَنْ تیشاں بَہَوو وْیَشْوَسَنْ،
46 amma wadansu suka koma wurin farisawa suka fada masu abubuwan da Yesu ya yi.
کِنْتُ کیچِدَنْیے پھِرُوشِناں سَمِیپَں گَتْوا یِیشوریتَسْیَ کَرْمَّنو وارْتّامْ اَوَدَنْ۔
47 Sai manyan firistoci da farisawa suka tara majalisa wuri guda, suka ce, “menene za mu yi?” Mutumin nan yana alamu masu yawa.
تَتَح پَرَں پْرَدھانَیاجَکاح پھِرُوشِناشْچَ سَبھاں کرِتْوا وْیاہَرَنْ وَیَں کِں کُرْمَّح؟ ایشَ مانَوو بَہُونْیاشْچَرْیَّکَرْمّانِ کَروتِ۔
48 Idan mun kyale shi haka, duka za su gaskata da shi; Romawa za su zo su kwace wurinmu da al'ummar mu.
یَدِیدرِشَں کَرْمَّ کَرْتُّں نَ وارَیامَسْتَرْہِ سَرْوّے لوکاسْتَسْمِنْ وِشْوَسِشْیَنْتِ رومِلوکاشْچاگَتْیاسْماکَمْ اَنَیا راجَدھانْیا سارْدّھَں راجْیَمْ آچھیتْسْیَنْتِ۔
49 Duk da haka, wani daga cikin su wato, Kayafas wanda shine babban firist a wannan shekara, ya ce da su, “baku san komai ba”.
تَدا تیشاں کِیَپھاناما یَسْتَسْمِنْ وَتْسَرے مَہایاجَکَپَدے نْیَیُجْیَتَ سَ پْرَتْیَوَدَدْ یُویَں کِمَپِ نَ جانِیتھَ؛
50 Ba ku lura cewa ya fi maku kyau mutum daya ya mutu domin mutane, a maimakon dukan al'umma ta hallaka.”
سَمَگْرَدیشَسْیَ وِناشَتوپِ سَرْوَّلوکارْتھَمْ ایکَسْیَ جَنَسْیَ مَرَنَمْ اَسْماکَں مَنْگَلَہیتُکَمْ ایتَسْیَ وِویچَنامَپِ نَ کُرُتھَ۔
51 Ya fadi wannan ne ba don kansa ba, amma sabo da shine babban firist, ya yi anabci ne cewa ya kamata Yesu ya mutu domin al'ummar;
ایتاں کَتھاں سَ نِجَبُدّھیا وْیاہَرَدْ اِتِ نَ،
52 kuma ba don alummar kawai ba, amma domin a tattara 'ya'yan Allah da suke warwatse ko'ina wuri daya.
کِنْتُ یِیشُوسْتَدّیشِییاناں کارَناتْ پْرانانْ تْیَکْشْیَتِ، دِشِ دِشِ وِکِیرْنانْ اِیشْوَرَسْیَ سَنْتانانْ سَںگرِہْیَیکَجاتِں کَرِشْیَتِ چَ، تَسْمِنْ وَتْسَرے کِیَپھا مَہایاجَکَتْوَپَدے نِیُکْتَح سَنْ اِدَں بھَوِشْیَدْواکْیَں کَتھِتَوانْ۔
53 Tun daga wannan rana suka fara neman hanyar da za su kashe Yesu.
تَدِّنَمارَبھْیَ تے کَتھَں تَں ہَنْتُں شَکْنُوَنْتِیتِ مَنْتْرَناں کَرْتُّں پْراریبھِرے۔
54 Tun daga nan Yesu ya dena tafiya a sarari chikin Yahudawa, amma sai ya koma wani yanki kusa da jeji a wani gari da ake kira Ifraimu. A can kuma ya zamna da almajiransa.
اَتَایوَ یِہُودِییاناں مَدھْیے یِیشُح سَپْرَکاشَں گَمَناگَمَنے اَکرِتْوا تَسْمادْ گَتْوا پْرانْتَرَسْیَ سَمِیپَسْتھایِپْرَدیشَسْییپھْرایِمْ نامْنِ نَگَرے شِشْیَیح ساکَں کالَں یاپَیِتُں پْراریبھے۔
55 Idin ketarewa na Yahudawa ya yi kusa, da yawa sun tafi Urushalima daga yankin kasar kamin ranar idi domin su tsarkake kan su.
اَنَنْتَرَں یِہُودِییاناں نِسْتاروتْسَوے نِکَٹَوَرْتِّنِ سَتِ تَدُتْسَواتْ پُورْوَّں سْوانْ شُچِینْ کَرْتُّں بَہَوو جَنا گْرامیبھْیو یِرُوشالَمْ نَگَرَمْ آگَچّھَنْ،
56 Suka shiga neman Yesu, suna magana da junan su yayin da suke tsaitsaye a haikali, cewa “me kuke tunani? Ba za ya zo idin bane?”
یِیشورَنْویشَنَں کرِتْوا مَنْدِرے دَنْڈایَماناح سَنْتَح پَرَسْپَرَں وْیاہَرَنْ، یُشْماکَں کِیدرِشو بودھو جایَتے؟ سَ کِمْ اُتْسَوےسْمِنْ اَتْراگَمِشْیَتِ؟
57 Babban firist da farisawa sun rigaya sun ba da umurni cewa duk inda aka ga Yesu a zo a shaida domin su kama shi.
سَ چَ کُتْراسْتِ یَدْییتَتْ کَشْچِدْ ویتِّ تَرْہِ دَرْشَیَتُ پْرَدھانَیاجَکاح پھِرُوشِنَشْچَ تَں دھَرْتُّں پُورْوَّمْ اِمامْ آجْناں پْراچارَیَنْ۔

< Yohanna 11 >