< Yohanna 11 >
1 To wani mutum mai suna Li'azaru, yayi rashin lafiya. Shi mutumin Baitanya ne, wato kauyen su Maryamu da 'yar'uwarta Matta.
Bedani moilai dunu afae ea dio amo La: salase, da oloi dialu. Bedani moilaiga Meli amola ea aba Mada da esalu.
2 Wato wannan Maryamu da ta shafe Ubangiji da mur ta kuma share masa kafafunsa da gashin kanta, wadda dan'uwanta Li'azaru ke rashin lafiya.
(Meli da gabusiga: manoma Yesu Ea emo amoga sogadigili, ea dialuma hinaboga doga: i. Ea ola La: salase da oloi dialu.)
3 'Yan'uwannan mata suka aika sako wurin yesu, cewa, “Ubangiji, duba, shi wanda kake kauna yana rashin lafiya”.
Amo a: fini aduna da Yesuma sia: si, “Hina! Dia dogolegei na: iyado da oloi diala.”
4 Da Yesu ya ji, sai ya ce “Wannan ciwo ba zai kai ga mutuwa ba, amma domin daukakar Allah ne, domin Dan Allah ya sami daukaka tawurin ta”.
Amo sia: nababeba: le, Yesu E amane sia: i, “Amo oloi da La: salase dafawane bogoma: ne hame misi. Be dunu huluane Gode Ea hadigi ida: iwane ba: ma: ne, amola Gode Egefe hadigi lama: ne, amo oloi da mui dagoi.”
5 Yesu yana kaunar Matta, da 'yar'uwarta da Li'azaru.
Yesu da Mada, Meli amola La: salase, ilima bagadewane asigisu.
6 Da yaji cewa Li'azaru na rashin lafiya, sai ya tsaya kwana biyu a inda ya ke.
Be La: salase da oloi dialu nababeba: le, E da hedolo mae asili, eso aduna eno ouesalu
7 Bayan haka, sai ya ce wa almajiransa, “Bari mu je Yahudiya kuma.”
Amalalu, E da Ea ado ba: su dunuma amane sia: i, “Ninia Yudia sogega ahoa: di!”
8 Sai almajiransa suka ce masa, “Mallam, harwayau Yahudaya na neman ka domin su jefe ka da duwatsu, kuma kana son komawa can?”
Yesu Ea ado ba: su dunu ilia da bu adole i, “Olelesu! Eso enoga, gasidawane, Yudia soge dunu da Di igiga medole legemusa: dawa: i galu. Di da abuliba: le buhagimusa: dawa: bela: ?”
9 Yesu ya amsa, “Ba sa'a goma sha biyu ce ta haske a rana guda ba? Idan mutum ya yi tafiya da rana, ba za ya yi tuntube ba, domin yana gani ta wurin hasken wannan duniya.
Yesu E amane sia: i, “Esoga da hawa: hamomusa: gini hadigi diala. Nowa da esomogoa ahoasea, e da osobo bagade hadigi amo ganodini ahoabeba: le, hame sadenane dafasa.
10 Amma idan mutum ya yi tafiya chikin dare, za ya yi tuntube domin haske ba ya tare da shi.
Be e da gasimogoa ahoasea, hadigi hameba: le, hedolowane sadenane dafasa.”
11 Ya fadi wadannan al'amura, kuma bayan wadannan abubuwa, sai ya ce masu, “Abokinmu Li'azaru ya yi barci, amma zan je don In tashe shi daga barci”.
Amo sia: dagoloba, Yesu E bu sia: i “Ninia na: iyado La: salase, e da golai dialebe ba: i. Be Na da e didilisimusa: masunu.”
12 Sai almajirai suka ce masa, “Ubangiji, idan barci yake yi, ai za ya farka.”
Yesu Ea ado ba: su dunu da bu adole i, “E da midi fawane dialebeba: le hedolo uhimu.”
13 Yesu kuwa ya yi maganar mutuwar Li'azaru ne, amma su suna tsammani yana magana akan barci ne na hutu.
La: salase da bogoidafa, Yesu da sia: musa: dawa: i. Be ilia dawa: loba, Yesu da La: salase golai fawane sia: i.
14 Sai Yesu ya yi masu bayani cewa, “Li'azaru ya mutu.
Amaiba: le, Yesu da moloiwane olelei, “La: salase da bogoidafa.
15 Ina farinchiki domin ku, da bani a wurin domin ku gaskata. Bari mu je wurinsa.”
Be dilia da Na hou dafawaneyale dawa: ma: ne, Na da La: salase ea bogoi sogebi amoga e fidima: ne hame esalebeba: le, Na da hahawane gala. Ninia da e ba: la ahoa: di!”
16 Toma wanda ake kira Dan tagwaye, ya ce wa sauran almajirai, “Bari mu tafi domin mu mutu tare da Yesu.”
Domase (amo dawa: loma: ne da mano aduna ame afae, eso afae amoga lalelegei) e da eno ado ba: su dunuma amane sia: i, “Defea! Ninia huluane gilisili bogoma: ne, Olelesu sigi masunu da defea.”
17 Da Yesu ya iso, sai ya tarar cewa Li'azaru ya rigaya ya yi kwana hudu a kabari.
Yesu da Bedani moilaiga doaga: beba: le, La: salase da eso biyadu agoane bogoi uli dagoi ganodini dialebe, amo E da nabi dagoi.
18 Baitanya kuma tana kusa da Urushalima, 'yar tafiya marar nisa ce a tsakanin su.
Bedani da Yelusaleme moilai bai bagade amoga sedade defei da1 gilomida dialu.
19 Yahudawa dayawa sun zo wurin Maryamu da Matta domin su yi masu ta'aziyar mutuwar dan'uwansu.
Yudia dunu bagohame, Mada amola Meli ela ola bogoiba: le, ela fidimusa: misi esalu.
20 Da Matta ta ji cewa Yesu na zuwa, sai ta tafi domin ta same shi, amma Maryamu na zamne a cikin gida.
Yesu Ea misi nababeba: le, Mada da logoga E yosia: musa: asi. Be Meli da diasuga esalu.
21 Matta ta ce wa Yesu, “Ubangiji, da kana nan tare da mu, da dan'uwana baya mutu ba”.
Mada da Yesuma amane sia: i, “Hina! Di guiguda: esala ganiaba, naola da hame bogola: loba.
22 Ko yanzu na san cewa duk abinda ka roka a wurin Allah, za ya ba ka.
Be na dawa: ! Di da Godema adole ba: sea, E da Dia hanai liligi Dima imunu.”
23 Yesu ya ce mata, “Dan'uwanki za ya rayu kuma.
Yesu bu adole i, “Diola da uhini bu wa: legadomu.”
24 Sai Matta ta ce masa, “Na san zaya rayu kuma a tashin mattatu na ranar karshe.”
Mada amane sia: i, “Na dawa: ! Soge wadela: mu esoha, dunu huluane da wa: legadomu.”
25 Yesu ya ce mata, “Ni ne tashin matattu, ni ne kuma rai; wanda ya bada gaskiya gare ni, ko ya mutu, za ya rayu;
Yesu E amane sia: i, “Na da Wa: legadosudafa. Na da Fifi Ahoanusudafa. Nowa da bogoiwane dialebe be Na sia: dafawaneyale dawa: sea, e da bu esalumu.
26 Kuma duk wanda yake raye, ya kuma bada gaskiya gare ni, ba zai mutu ba dadai. Kin gaskata da wannan?” (aiōn )
Nowa esala dunu da Na sia: dafawaneyale dawa: sea, e da mae bogole esalalalumu. Amo sia: di dafawaneyale dawa: bela: ?” (aiōn )
27 Sai ta ce masa, “I, Ubangiji, Na gaskata cewa kaine Almasihu, Dan Allah, wanda ke zuwa duniya.
Mada da bu adole i, “Ma! Hina! Di da Mesaia, Gode Egefedafa amo da osobo bagadega misunu galu.”
28 Sa'adda ta fadi haka, sai ta koma ta kira yar'uwarta Maryamu gefe guda. Ta ce, “mallam ya iso, kuma yana kiran ki.”
Amo sia: nanu, Mada buhagili, ea eya Melima wamowane sia: i, “Olelesu da doaga: i dagoi. E da Di Ema misa: ne sia: sa!”
29 Da ta ji haka, sai ta tashi da sauri ta tafi wurin sa.
Amo sia: nababeba: le, Meli da hedolowane wa: legadole, asili, Yesu yosia: musa: asi.
30 Yesu bai rigaya ya shiga kauyen ba, yana nan inda Matta ta zo ta same shi.
(Yesu da moilaidafa amoga hame doaga: i. E da Mada ea Ema yosia: i sogebi amogai esalu.)
31 Da Yahudawan nan dake tare da Maryamu, wato wadannan da suka zo mata ta'aziya, suka ga ta fita daga chikin gida da sauri, sai suka bi ta, suna tsammanin cewa ta tafi ta yi kuka ne a kabari.
Meli da hedolowane wa: legadole, asili ba: loba, ea fidisu na: iyado da e da bogoi uli dogoi amoga dimusa: masunu dawa: i galu. Amaiba: le, ilia da ema fa: no bobogei.
32 Da Maryamu ta kai inda Yesu ya ke, sai ta fadi gaban sawayensa, ta ce, “Ubangiji, inda kana tare da mu, da dan'uwana bai mutu ba”.
Yesu E esalu sogebi doaga: loba, Meli da Ea emo gadenene diasa: ili, amane sia: i, “Hina! Di da guiguda: esala ganiaba, naola da hame bogola: loba.”
33 Da Yesu ya gan ta tana kuka, da wadannan Yahudawa da suka bi ta, sai ya yi juyayi a ruhu ya damu kuma;
Meli da dinanebe, amola ea fidisu dunu huluane ilia dinanebe, amo ba: loba, Yesu Ea dogo ganodini dimusa: dawa: i galu.
34 sai ya ce, “A ina kuka kwantar da shi?” Sai suka ce masa, “Ubangiji, zo ka gani.”
E da ilima amane sia: i, “Dilia ea da: i hodo habi uli dogone salila: ?” Ilia bu adole i, “Hina! Ba: la misa.”
36 Sai Yahudawa suka ce, “Dubi yadda yake kaunar Li'azaru!”
Dunu huluane da amane sia: i, “Ba: ma! E da ema bagade asigisa!”
37 Amma wadansun su suka ce, “Shi wannan mutum da ya iya ba makaho ganin gari, da bai iya hana wannan mutum mutuwa ba?
Be eno dunu da amane sia: i, “E da si dofoi dunu bu ba: ma: ne, ea si hahamoi. Ebeda! E da gui esala ganiaba, E da La: salase ea bogomu logo hedofala: lobala: ?”
38 Yesu yana cikin juyayi kuma a cikin kansa, sai ya tafi kabarin. Kabarin a kogo ne an kuma rufe bakinsa da dutse.
Yesu da ea dogo ganodini se nabawane, La: salase ea uli dogoi amoga doaga: i. Amo da gele gelabo, ea logo holei igi bagadega bebesole ga: si.
39 Sai Yesu ya ce, “A kawar da dutsen.” Matta yar'uwar Li'azaru wanda ya mutu, ta ce wa Yesu, “Ubangiji, Yanzu jikin ya ruba domin ya kai kwana hudu da mutuwa”.
Yesu E amane sia: i, “Gele ga: i bebesole fasima!” Be bogoi ea aba Mada da Yesuma amane sia: i, “Hina! E da eso biyaduyale gala uli dogoi ganodini salabeba: le, dasai dagoi. Gaha bagade ganumu.”
40 Yesu ya ce mata, “Ba na ce maki idan kin gaskata za ki ga daukakar Allah ba?”
Yesu da bu adole i, “Na musa: dima sia: i dagoi! Di dafawaneyale dawa: sea, Gode Ea hadigidafa ba: mu.”
41 Sai suka kawar da dutsen. Yesu ya daga idanunsa ya ce, “Uba, na gode maka domin kana ji na.”
Amalalu, ilia da gele logo ga: su besole fasi. Yesu da ba: le gadole, Godema nodone sia: i, “Ada! Di da Na sia: nababeba: le, Na Dima nodone sia: sa.
42 Na san kana ji na a kowane lokaci, amma domin wannan taro da ke tsaye kewaye da ni nike wannan magana, domin su bada gaskiya cewa kaine ka aiko ni.”
Di da eso huluane Na sia: naba! Amo Na dawa: Be dunu gui esala ilia da Dia Na asunasi dagoi amo dafawaneyale dawa: ma: ne, Na da amo sia: sa!”
43 Bayan ya yi wannan magana, sai ya daga murya ya ce, “Li'azaru, ka fito!”
Amo sia: nanu, E da ha: giwane wele sia: i, “La: salase! Di wa: legadole, misa!”
44 Sai mataccen ya fito; kafafunsa da hannayensa na daure da likkafani, fuskarsa kuma na lullube da tsumma. Yesu ya ce masu, “Ku kwance shi, ya tafi”.
La: salase da wa: legadole, gadili misi. Ea da: i hodo amola ea odagi da bogoi abula amoga sosoi ba: i. Yesu E amane sia: i, “E hahawane masa: ne, ea bogoi abula fadegale fasima.”
45 To dayawa daga cikin yahudawan da suka zo wurin Maryamu suka kuma ga abinda Yesu ya yi, suka gaskata da shi;
Dunu bagohame Melima fidimusa: misi, amo Yesu Ea hou ba: beba: le, ilia Yesu Ea hou lalegagumusa: dafawaneyale dawa: i dagoi.
46 amma wadansu suka koma wurin farisawa suka fada masu abubuwan da Yesu ya yi.
Be mogili da Fa: lisi dunu ilima buhagili, Yesu Ea hou ilima adole i.
47 Sai manyan firistoci da farisawa suka tara majalisa wuri guda, suka ce, “menene za mu yi?” Mutumin nan yana alamu masu yawa.
Amalalu, Fa: lisi dunu, gobele salasu ouligisu dunu, amola asigilai Gasolo dunu, ilia da gilisili fofada: lalu, amane sia: i, “Ninia adi hamoma: bela: ? Amo dunu da musa: hame ba: su dawa: digima: ne olelesu bagohame hamonana.
48 Idan mun kyale shi haka, duka za su gaskata da shi; Romawa za su zo su kwace wurinmu da al'ummar mu.
Ninia da Ea logo hame hedofasea, dunu huluanedafa da ea hou dafawaneyale dawa: mu. Amasea, Louma dadi gagui dunu da wa: legadole, ninia Debolo Diasu amola ninia fi dunu gugunufinisimu.”
49 Duk da haka, wani daga cikin su wato, Kayafas wanda shine babban firist a wannan shekara, ya ce da su, “baku san komai ba”.
Amo ode, dunu ea dio amo Ga: iafa: se da Gobele salasu Ouligisu dunu esalu. E da ilima amane sia: i, “Dilia da gagaoui dunu.
50 Ba ku lura cewa ya fi maku kyau mutum daya ya mutu domin mutane, a maimakon dukan al'umma ta hallaka.”
Ninia fi dunu huluane bogosa: besa: le, dunu afadafa fawane da dunu huluane mae bogoma: ne hi fawane bogomu da defea. Dilia da amo hame dawa: bela: ?”
51 Ya fadi wannan ne ba don kansa ba, amma sabo da shine babban firist, ya yi anabci ne cewa ya kamata Yesu ya mutu domin al'ummar;
E da amo sia: hisu fawane hame sia: i. Be e da Gobele salasu Ouligisu dunu hawa: hamobeba: le, Yesu da Yu fi dunu ili wadela: i hou hamoiba: le dabe ima: ne bogomu, amo e da mae dawa: iwane ba: la: lusu.
52 kuma ba don alummar kawai ba, amma domin a tattara 'ya'yan Allah da suke warwatse ko'ina wuri daya.
Be Yu fi dunu fidima: ne amo fawane hame. Be Gode Ea fidafa dunu huluane osobo bagadega afafai, amo huluane gilisisu afadafa fawane bu hamoma: ne, e da Yesu da bogomu sia: i.
53 Tun daga wannan rana suka fara neman hanyar da za su kashe Yesu.
Amogalu, Yu ouligisu dunu mae helefili, Yesu medole legemu logo hogoi helei.
54 Tun daga nan Yesu ya dena tafiya a sarari chikin Yahudawa, amma sai ya koma wani yanki kusa da jeji a wani gari da ake kira Ifraimu. A can kuma ya zamna da almajiransa.
Amaiba: le, dunu huluane da ba: sa: besa: le, Yesu da Yudia soge ganodini hame ahoasu. Be E da wamowane diasu ea dio amo Ifala: ime, wadela: i hafoga: i soge amo ganodini dialu, amoga asili, E amola Ea ado ba: su dunu esalu.
55 Idin ketarewa na Yahudawa ya yi kusa, da yawa sun tafi Urushalima daga yankin kasar kamin ranar idi domin su tsarkake kan su.
Baligisu Lolo Nasu da gadeneiba: le, dunu bagohame da ilia soge yolesili, Yelusaleme moilai bai bagadega doaga: musa: asi. Ilia musa: hou hahamomusa: , amola sema dodofesu hou hamomusa: , asi.
56 Suka shiga neman Yesu, suna magana da junan su yayin da suke tsaitsaye a haikali, cewa “me kuke tunani? Ba za ya zo idin bane?”
Ilia da Yesu hogosu. Be Debolo Diasu ganodini ilia gilisisia, ilia amane sia: dasu, “Dilia adi dawa: bela: ? E da Lolo Nasu amoma misa: bela: ? Ma hame misa: bela: ?”
57 Babban firist da farisawa sun rigaya sun ba da umurni cewa duk inda aka ga Yesu a zo a shaida domin su kama shi.
Gobele salasu ouligisu dunu amola Fa: lisi dunu, ilia da dunu huluane ilima ilia da Yesu ba: sea, ilima adoma: ne gasa bagadewane sia: i dagoi. Ilia da Yesu afugili gagulaligimusa: dawa: i galu.