< Yohanna 10 >
1 “Hakika, Hakika, ina ce maku, wanda bai shiga ta kofa zuwa garken tumaki ba, amma ya haura ta wata hanya, wannan mutum barawo ne da dan fashi.
Manatse tuut Iyesus hank'o bíeti, «Ariko arikone etirwe itsha, mererwots kúrots fengeshon kindraawo k'osh weeron kinditwo ump'etsonat wombedewotsne.
2 Wanda ya shiga ta kofa shine makiyayin tumakin.
Fengeshon kinditwonmó mererwotsi jintsoniye.
3 Mai gadin kofar zai bude masa. Tumakin suna jin muryarsa, ya na kuma kiran tumakinsa da sunayensu, ya kuma kai su waje.
Bíshe fengesh kotirwo k'eshitwe, mererwotswere b́ k'aaro shishetune, bi were b́ took mererwotsi boshutson s'eegetwe, jishde'ernwere ametuwee.
4 Bayanda ya kawo su duka a waje, yana tafiya a gabansu, sai tumakin su bi shi, domin sun san muryarsa.
B́took mereer jamwotsi b́ kishihakon bo shin shinatse sha'itwe, b́ mererwotswere b́ k'aaro bo dantsotse b́ shuutso shoydeniye bo sha'iti.
5 Ba za su bi bako ba amma sai dai su guje shi, domin basu san muryar baki ba.”
K'osho k'aaronmó bodanawotse bíyatse oka bowos'eti bako b́jámon b́ shuutso amatsne.»
6 Yesu ya yi masu magana da wannan misali, amma basu gane wadannan abubuwa da yake gaya masu ba.
Iyesuswere jewraan boosh b́keewi, bomo boosh b́keewetso t'iwintsratsno.
7 Sai Yesu ya ce masu kuma, “Hakika, Hakika, Ina ce maku, Ni ne kofar tumaki.
Mansh Iyesus ando aani hank'o boosh bíet, «Arikon arikoniye itsh ti etiriye taa mererwots fengesh taane,
8 Dukan wadanda suka zo kamin ni barayi ne da yan fashi, amma tumakin ba su ji su ba.
Taayere shin waats jametswots úmp'etswotsnat bik'knee, mererwotsu bon shiyatsne.
9 Ni ne kofa, In kowa ya shiga ta wurina, zai sami ceto, zai shiga ya fita ya kuma sami wurin kiwo.
Fengesho taane, tweeron kinditwo kashitwe, kinditwe, keshetwe, jinokono daatsitwe.
10 Barawo ba ya zuwa sai don ya yi sata, ya kashe, ya kuma hallakar. Na zo ne domin su sami rai su kuma same shi a yalwace.
Úmp'etsonmo b́ weyiŕ úmp'isha, shukonat t'afiyon s'uzsha, taamo t waa boowere kasho daatsr s'eent s'eenk kasho bodetsetwok'owe.
11 Ni ne makiyayi mai kyau. Makiyayi mai kyau yana bada ransa domin tumakinsa.
«Jints sheengo taane, jints sheengo b́ kasho b́ mererwotssha err beshide imetwe.
12 Wanda yake dan sako kuma, ba makiyayi ba, wanda ba shine mai tumakin ba, in ya ga kyarkeci na zuwa sai ya saki tumakin ya gudu. Sai kyarkecin ya dauke su ya kuma warwatsa su.
Btokk woteraw mereer jintso b́ jinish keeweka bako ari jints woterawonu lawuwo b́ waare b́bek'or mereruwotsi k'ak'rarni b́wos'eti, lawuwonwere mererwotsi bi'ide bad'ib́k'riti.
13 Ya gudu domin shi mai aikin kudi ne kuma bai damu da tumakin ba.
Jintsman k'az b́wos'irwe keewek b́wottsonat mererwotssh kis'odeshawo b́wottsone.
14 Nine makiyayi mai kyau, na kuma san nawa, nawa kuma sun san ni.
Jints sheengo taane, taa t mererwotsi danfee, t mererwotswere taan danfnee.
15 Uban ya san ni, ni ma na san Uban, na kuma bada raina domin tumakin.
Taa boon t daniru niho taan b́dantsok'o dani naaronat taawere niho t dantsi naaronee, taa t mererwotssh t kasho beshide imetwe.
16 Ina da wadansu tumaki wadanda ba na wannan garken ba. Wadannan, kuma, dole in kawo su, su ma za su ji muryata saboda za su zama garke daya da makiyayi daya.
Mereer s'eenanitse woterawo k'oshuwotsitse wotts mererwotsi detsfe, bonowere jisho taash geyife, boowere t k'ááro shishetune, ikoki mereer s'eene bowotiti, jinirwonwere ike b́ wotiti.
17 Domin wannan ne Uban yake kauna ta: Na bada raina domin in same shi kuma.
«Aani tdek'et kashú ti ímetwotse t nih taan shunfee.
18 Babu wanda zai dauke shi daga wurina, amma ina bayar da shi da kaina. Ina da ikon bada shi, ina da iko in dauke shi kuma. Na karbi wannan umarnin daga wurin Ubana.”
Taa t kashu tshunon imetuwe bako tiatse konwor bin dek'etwo aaliye, t kashu imr aninuwe dek'osh alo detsfe, tzaziman tdek'were t nihoknee.»
19 Tsattsaguwa ta sake tashi tsakanin Yahudawa domin wadannan kalmomin.
B́ keewtsmanatse tuutson ayhudiwots dagotse k'osh k'oshewo wotbwtsi.
20 Dayawa a cikinsu suka ce, yana da aljani, kuma mahaukaci ne. Don me ku ke sauraronsa?”
Boyitsnowere ayuwots, «Bí bíatse fo'erawoniye fa'oni, geewtsere, eegishe bín itk'ebiri?» boeti.
21 Wadansu suka ce, wadannan ba kalmomin wanda yake da aljani ba ne. Ko mai aljani zai iya bude idanun makaho?”
K'oshuwotsuwere, «B́keew keewan fo'erawo detsts ash nonotse keshetkaliye, fo'erawo bo ááwu dogwots aawo k'eshosh falituwa?» bo eti.
22 Sai lokacin idin Tsarkakewa a Urushalima ya zo.
Iyerusalemitse Ik' maa nato bíhandrtsi worwoti bali aawo b́bodi, manoronwe joosha b́tesh.
23 A lokacin damuna ne, Yesu kuwa yana tafiya a shirayi cikin haikalin Sulaimanu.
Iyesus Ik' mootse Solomon bí anaanef werindatsna bí ananefer b́tesh.
24 Sai Yahudawa suka zagaye shi suka ce masa, “Har yaushe ne za ka bar mu cikin shakka? In kai ne Almasihun, ka gaya mana dalla-dalla.”
Manoor ayhudiwots b́ ganok ko'edek't, «Awurish b́ borfetsone git nibon noon nja'iti? Nee Krsttosi n wotok'o danide noosh keewwe» boeti.
25 Yesu ya ce masu, “Na gaya maku, amma baku gaskata ba. Ayyukan da nake yi a cikin sunan Ubana, su ke yin shaida a kaina.
Iyesusu hank'o ett boosh bíaaniy, «Taa itsh keewre, itmó amaneratste, t nih shútson tfiniru fino t jangosh gawitwe.
26 Duk da haka baku gaskata ba domin ku ba tumakina ba ne.
Itmó t mererwotsitse woto itk'aztsosh amaneratste.
27 Tumakina suna jin murya ta; Na san su, suna kuma bi na.
T mererwots t k'aaro shishetune, taawere boon danfee, boowere t shuutso sha'itúne.
28 Ina ba su rai na har abada; ba za su taba mutuwa ba, babu wanda zai kwace su daga hannu na. (aiōn , aiōnios )
Taa dúre dúri kashone boosh imetwe, manshe b́jamon t'afratsne, t kishotse konwor boon kishdeatse. (aiōn , aiōnios )
29 Ubana, wanda ya bani su, ya fi kowa girma, kuma ba mai iya kwace su daga hannun Uban.
Boon taash imtso t nih jamoniyere bogfe. Tnih kishotse boon bi'dek'o falitwo konwor aaliye.
Taana ett Aabn ik noone.»
31 Sai Yahudawa suka dauki duwatsu kuma domin su jajjefe shi.
Ayhudiwotś manoor ando aani bín togosh shútso k'a'ubodek'i.
32 Yesu ya amsa masu, “Na nuna maku kyawawan ayyuka masu yawa daga wurin Uban. Saboda wane daga cikin wadannan ayyukan kuke jefe ni?”
Iyesuswere, «T nihoke sheeng fin ayuwotsi itsh kitsre, eshe it taan it togir t fints hanotsitse aawsha etatniya?» bí eti.
33 Sai Yahudawa suka amsa masa, “ba don wani aiki mai kyau muke son mu jefe ka ba, amma don sabo, domin kai, mutum ne, amma kana mayar da kanka Allah.”
Bowere, «Noo neen notogir Ik'o nc'ashirwosha bako n fints sheeng finoshaliye, manwere nee ash wotefetsat́ n tooko Ik' n woshtsoshee» ett bísh boaaniyi.
34 Yesu ya amsa masu, “Ba a rubuce yake a shari'arku ba, 'Na ce, “ku alloli ne”'?”
Iyesuswere hank'o boosh bíet, «It nemotse ‹Itiye ik'wots it nee, eteere› ett guut'etso aalneya?
35 In ya kira su alloli, su wadanda maganar Allah ta zo gare su (kuma ba za a iya karya nassi ba),
Eshe S'ayin mas'aafo sharosh faleratse, boosh waats Ik'i aap'o S'ayin mas'afo Izar Izewerotsi ett s'eegere.
36 kuna gaya wa wanda Uban ya kebe ya kuma aiko cikin duniya, 'Kana sabo', domin Na ce, 'Ni dan Allah ne'?
Eshe, Niho S'ayntst datso maantsan b́ doyitso ‹Ik' na'o taane› bí ettsosh eegoshe ‹Ik'o c'ashre› it etiri?
37 In ba na aikin Ubana, kada ku gaskata ni.
Taa t nih fino fineratse wotiyal taan amank'ayere.
38 Amma, idan ina yin su, ko ba ku gaskata da ni ba, ku gaskata da ayyukan saboda ku sani, ku kuma gane cewa Uban yana ciki na, ni kuma ina cikin Uban.”
T nih finirwoni t finiri wotiyalmo taan dab́ amano it k'azalor t finiru finon amanore, hank'on niho taanton b́ wottsok'onat taawe nihonton twottsok'o shengshde danetute.»
39 Suka sake kokarin kama shi, amma ya yi tafiyarsa, ya fita daga hannunsu.
Bowere ando aani bín detsosh bogeyi, bímó bo kishotse kesht k'az bí'ami.
40 Ya yi tafiyarsa kuma har gaba da kogin Urdun zuwa inda Yahaya ke yin baftisma ada, ya kuma zauna a wurin.
Iyesus ando aani Yordanos fokoniye kimt Yohanis bali b́ gupfok bíami, manoknowere b́ teshi.
41 Mutane masu yawa suka zo wurinsa, suka ce,”Hakika Yahaya bai yi wasu alamu ba, amma dukan abubuwan da Yahaya ya ce game da wannan mutum gaskiya ne.”
Ay ashuwots bíyok wáát́, «Yohanis adits fino egoŕ fineratse, ernmó Yohanis ashaan jango b́ keewts jamo aree b́ teshi» bo et.
42 Mutane dayawa suka bada gaskiya gare shi a wurin.
Manoknowere ay ashuwots bín bo amani.