< Yaƙub 1 >

1 Yakubu, bawan Allah, da kuma Ubangiji Yesu Almasihu, zuwa ga kabilun nan goma sha biyu da suke warwatse: ina gaishe ku.
Yakobo n'tumwa ghwa K'yara ni ghwa Bwana Yesu Kristu kwa makabila kumi ni mabhele ghaghatabhwanyiki, salaam.
2 Ku dauke su duka da farin ciki, 'yan'uwana, duk sa'adda kuke fuskantar jarabobi.
Mubhalangayi kujha ni furaha nesu bhalongo bhangu, pamwip'eta mu malombosi agha ni agha,
3 Ku sani cewa gwajin banskiyar ku ta kan haifi jimiri.
mkamanyayi kujha kujaribibhwa kwa imani jha muenga jhikabhapela bhuvumilivu.
4 Bari jimiri ya cika aikin sa, domin ku kai ga cikakken girma kuma ku kammalu, domin kada ku rasa komai.
Mubhulekayi bhuvumilivu ujhikamilisiajhi mbombo jha muene, kwamba mubhwesiajhi kukomala kinofu, bila kup'ongh'okibhwa mu lyolyoha.
5 Amma idan waninku yana bukatar hikima, sai ya roki Allah, wanda yake bayarwa a yalwace, ba tare da gori ba ga duk wanda ya roke shi, zai kuwa ba shi.
Lakini kama munu kati jha muenga ilonda hekima ajhisokayi kuhoma kwa K'yara ambajhe ipisya kwa bhunofu ni bila kujhwangila kwa bhanu bhabhakan'soka, ni kubhap, ela hekima.
6 Amma fa sai ya roka da banskiya ba tare da shakka ba, don mai shakka kamar rakumin ruwan teku yake, wanda iska take korarwa tana tunkudawa.
Lakini sokayi kwa imani bila bhuogha kwa kujha jhaajhe ni kubheka shaka ndo kama manyegha mu bahari ghitolibhwa ni mp'ongo khoni ni okhu.
7 Tilas ne wannan mutum kada ya yi tunanin zai karbi wani abu a wurin Ubangiji.
Kwa hakika munu ojhu asifikiriri kwamba ibetakujhop'elibhwa liombi lya muene kuhoma kwa Bwana;
8 Irin wannan mutumin mai zuciya biyu ne, mara tsai da hankali a dukan hanyoyin sa.
munu ojho ajhe ni nia sibhele: imaralepi mu njela sya muene syoha.
9 Bari dan'uwa matalauci ya yi takama da matsayin sa babba,
Bhalongo bhangu bhab'onji bhitondeka kwifuna mu kujhema kwa muene kunani,
10 amma mutum mai arziki kuma a kaskantaccen matsayin sa, gama zai shude kamar furen ciyawa na jeji.
Bhwakati bhobhuobhu ndongo tajiri mu bhunyenyekefu bhwa muene kwa ndabha ibetakubhoka kama liua lya kondeni mu n'gonda lya ip'eta.
11 Domin rana na bullowa da zafi mai konarwa kuma ya busar da ciyawa. Furen ya fadi, kuma kyaun sa ya lalace. Haka ma, mai arziki zai bushe yana cikin tsakiyar tafiyarsa.
Lijobha lihoma ni joto lya kulalisya kujhomesya mimea, ni maua ghijhoma ghibina ni unofu bhuake bhwifwa. Fefuefu bhanu matajiri bhibetakuchakala pagati mu mbombo sya bhene.
12 Albarka ta tabbata ga mutum mai jurewa da gwaji. Domin in ya jure gwajin, zai sami rawanin rai, wanda aka yi alkawarin sa ga wadanda ke kaunar Allah.
Abarikibhu munujhola jhaisindamala majaribu, kwa kujha baada jha kushinda lijaribu e'lu, ibetakujhamb'elela litaji lya uzima, ambajho jhiahidibhu kwa bhala bhabhan'ganili K'yara.
13 Kada wani ya ce idan aka gwada shi, ''Wannan gwaji daga wurin Allah ne,'' domin ba a gwada Allah da mugunta, shi kan sa kuwa ba ya gwada kowa.
Munu jhajhioha ilondekalepi, kujobha paijaribibhwa, “Lijaribu e'le lihomela kwa K'yara.” Kwandabha K'yara ijaribibibhwa lepi ni uovu, ni K'yara muene akan'jaribu jhejhioha.
14 Amma kowanne mutum yakan sami gwaji daga muguwar sha'awar sa, wadda take janye shi kuma ta rinjaye shi.
Khila munu ijaribibhwa ni tamaa sya muene sibhibhi syasikan'shawishi ni kumfuta patali.
15 Bayan da muguwar sha'awar ta dauki ciki, sai ta haifi zunubi. Kuma bayan da zunubi ya yi girma, yakan haifi mutuwa.
Ndiponbaada jha tamaa jha dhambi kup'etenda luleme dhambi jhihogoleka, ni baada jha dhambi kukomala kinofu, jhimalikila mu mauti.
16 Kada fa ku yaudaru, 'yan'uwana kaunatattu.
Bhalango bhangu bhapendwa, msikofibhu.
17 Kowace kyakkyawar baiwa, da kowace cikakkiyar baiwa daga sama take. Ta sauko ne daga wurin Uban haskoki. Wanda babu sauyawa ko wata alamar sakewa kamar yadda inuwa ke yi.
Khilanzawadi jhajhele jhinofu ni khila zawadi jhajhikamilifu jhihomela kunani, jhiselela pasi kuhoma kwa Dadi ghwa nuru. Kabhele ibadilikalepi kama kivuli kyakibadilika.
18 Allah ya zabi ya haife mu ta wurin maganar gaskiya, domin mu zama kamar nunar fari na dukan halittar sa.
K'yara atusalili kutusalili kutupela tete uzima kwa lilobhi lya bhukueli, ili kwamba tubhwesiajhi kujha kama uzao bhwa kuanza miongoni mwa fiumbe fya muene.
19 Kun san wannan, 'yan'uwana kaunatattu: bari kowanne mutum ya yi hanzarin kasa kunne, da jinkirin yin magana, da kuma jinkirin yin fushi.
Mumanyili e'le bhalongo bhangu bhaganwa, khila mmonga ilondeka kujha njojhofu ghwa kup'eteka na sio njojhofu ghwa kulongela bhwala kudada,
20 Domin fushin mutum ba ya aikata adalcin Allah.
kwa kujha ligoga lya mwanadamu libhwesyalepi kubhomba mbombo jha K'yara.
21 Saboda haka, sai ku yar da kowanne irin aikin kazanta da yalwar mugunta. A cikin tawali'u ku karbi dassashiyar maganar, wadda ke iya ceton rayukan ku.
Henu mubhekayi patali uchafu bhwa dhambi ni bhubhibhi bhuoha bhwabhujhele mahali poha, ni kwa bhunyenyekevu mulijhambolelayi lilobhi lyalipandibhu mugati mwa muenga, ambalyo lijhele ni bhuwesu bhwa kuokola roho sya muenga.
22 Ku zama masu aikata maganar, kada ku zama masu jin ta kawai, kuna yaudarar kanku.
Mulitiajhi lilobhi, msilipeleki tu mwikikifya nafsi sya jhomu mwibhene.
23 Domin duk wanda ya ke mai jin maganar ne kawai, ba mai aikatawa ba, kamar mutum yake mai duba fuskarsa a madubi.
Kwa kujha kama jhehioha jhaakalipeleka lilobhi bila kulibhonibela mbombo ndo sabhwa ni munu jhaikilola pamihu pa muene halisi mu kiibho.
24 Yakan dubi kansa sai ya tafi, nan da nan kuwa sai ya manta da kamannin sa.
Ikitathimini pamihu pa muene, na ikwilotela ni baada jha muda udebe ijhebhelela kyaiwaningana.
25 Amma duk mai duba shari'ar da bin ka'idar nan ta 'yanci, ya kuma nace biyayya da ita, ba zai zama kamar wanda zai ji ya manta ba, wannan mutum zai zama da albarka a cikin abin da yake yi.
Bali munu jhola jha ikilanga kwa uangalifu bhwa sheria kamili sheria jha uhuru, ni kujhendelela kujhitii sio kwandabha muene mp'elekesiaji jhaiheb helela, munu ojho ibeta kubarikibhwa paibhomba.
26 Idan wani yana zaton shi mai addini ne, amma bai kame bakinsa ba, yana yaudarar zuciyarsa ne, addinin mutumin nan na banza ne.
Ikajhelayi munu jhejhioha ibetakufikirila muene kujha ndo munu ghwa dini, lazima ibhwesyalepi kubhutabhwala lumilu lwa muene, akabhukofya muoyo bhwa muene ni dini jha muene ndo Pat'op'o.
27 Addini sahihi kuma marar aibi a gaban Allahnmu da Ubanmu, shine a kula da gwauraye da marayu a cikin kuntatar su, kuma mutum ya kebe kansa ya zama marar aibi daga duniya.
Dini jhinofu na jhajhibeli kuharibibhwa palongolo pa K'yara ghwitu ni Dadi ndo ejhe: kubhatangatila bhakhebha ni bhajane mu malombosi gha bhene, ni kwilenda bhene ni bhufisadi bhwa dunia.

< Yaƙub 1 >