< Yaƙub 4 >
1 Me ke kawo gaba da rashin jituwa a tsakanin ku? Ba yana tasowa ne daga muguwar sha'awa da ke yaki a cikin ku ba?
Imba nsta nu kudukana vihumile ndaku? Saviyinula ukuhuma kuvunogwe winyo, uvovivi uvovuleta iligoha mugati mwa washirika vinyo?
2 Kuna sha'awa, kuma ba ku da shi. Kuna kisa da kyashi, kuma ba za ku iya samu ba. Kuna danbe da fada. Har wa yau baku samu ba domin baku tambaya ba.
Mwinogwa kila kikyo sa kyinyo. Mubudana nu kuvingana kila ikhisa mukhiwesya nakyo. Mutovana nu kudukhana, ulwakuva sa mukhu dova uNguluve khimene sa mwipata.
3 Kun roka kuma ba a baku ba saboda kuna roko ta hanya mara kyau, kuna so ku yi amfani da shi domin miyagun sha'awoyin ku.
Mudova samupokhela ulwakuva mdova imbombo imbivi, intsa kuvombela kuvunogwe winyo uvuvivi.
4 Ku mazinata! Baku sani ba, abokantaka da duniya, tawaye ne ga Allah? Don haka duk wanda ya shiga abokantaka da duniya ya zama magabcin Allah.
Umwe mwivaligu! Sa mlumanyile ukhuta uvumanyani wa khilunga nu tavagwa va Nguluve? Uvavensaga, alamule ukuva manyani va khilunga nu kukwivika yuywa ukuva itavango va Nguluve.
5 Ko kuna zaton nassi ya fadi haka a banza ne, “Ruhun nan da ke a cikinmu yana da kishi matuka?”
Usaga ukuta uvuvigi vunstila mbombo uvuwi nstoviwa nu mepo uvya vikilwe mgati mwito nikhitule kyito.
6 Amma Allah ya bayar da karin alheri, shi ya sa nassi ya ce, “Allah yana gaba da mai girman kai, Amma yana ba da alheri ga mai tawaliu.”
Ulwakuva uNguluve ihumya uluhungu finsto khimwene uvuvigi winstova, uNguluve ukhubela unya matingo, ulwakuva ikhumpa uluhungu nu kwiyisya.”
7 Saboda haka ku mika kan ku ga Allah. Ku yi tsayayya da shaidan, zai kuma guje maku.
Lino ehumyage Nguluve. Nu kubela usetano nu mwene ayinyila nu kuhuma kulyufwe.
8 Ku matso kusa da Allah, shi kuma za ya matsa kusa da ku. Wanke hannayen ku, ku masu zunubi, ku tsabtace zukatan ku, ku masu zuciya biyu.
Muhegelelage pa wipi nu Nguluve, nu mwene ayihegelela pa wipi nufwe. Musukhe amavoko aginyo umwe mwivanya mbivi nu khusuka inumbula jinyo umwe mwi va nyavufumbwe vuvili.
9 Ku yi bakin ciki, makoki, da kuka! Ku mayar da dariyar ku ta koma bakin ciki, farin cikinku kuma zuwa ga bakin ciki.
Ukususuvala nu kwililisya nu kulila nu kusyetulena, nu luheko lwinyo lulava lususuvalo nu kuhovoka nu kwililisya.
10 Ku kaskantar da kanku a gaban Ubangiji, shi kuma za ya daukaka ku.
Mwiyisyage yumwe kuvulongolo va Nguluve nu kuvimikha kukyanya.
11 Kada ku rika zargin juna, 'yan'uwa. Wanda ya ke zargin dan'uwa ko shari'anta dan'uwansa, yana zargin shari'a kuma yana hukunta shari'a. Idan ka hukunta shari'a, ya nuna ba ka biyayya da shari'ar, amma mai hukunci.
Musite ukunsorelanila yumwe kwa yumwe nu lukololwo. Uvinsova khisa nu lukololwe, ukuhiga ulukololwe ainsova khisa, ululagilo nu kuhiga ululagilo ulwa Nguluve. Mungahigage ululagilo, nu khusita ukwidika ululagilo nu khuva mukhuluhiga ululagilo.
12 Mai ba da shari'a da yin hukunci daya ne. Shine mai iya ceto kuma ya hallakar. Kai wanene, da ke hukunta makwafcin ka?
Aliyumo uvihumya ululagilo nu vihyigavi Nguluve, umwene alinuvumanyi uwa khuponya nu khuyansa. Uve veveni viwihyiga unino vako?
13 Saurara, ku da kuke cewa, “Yau ko gobe za mu tafi wancan birnin mu yi shekara guda a wurin, muna kasuwanci, mu kuma yi riba.”
Pulihinsaga mwiminsova, “Ilelo na kilavo ayatwiluta khukaya uhu nu kutama umwaka khukwa nu khuvomba nu khunsa nu khupata ivilutilile.”
14 Wa ya san abin da zai faru gobe, kuma yaya rayuwan ka zai kasance? Kai kamar hazo ne mai bayyana bayan dan lokaci kadan ya bace.
Veni uvalumanyile ukhuta yukhihumila khilavo nu vutamilo wito? Ulwakuva mukwaninye nu lukwela uluhumila kunsiki udebe nu khuyaga.
15 Maimakon haka, sai ka ce, “Idan Ubangiji ya nufa, za mu rayu kuma mu yi wannan ko wancan.”
Putukhale tuvoniba uwigane wau khuludeva, “Pulavomba ikhi na khile.”
16 Amma yanzu kana fahariya da shirye shiryen ka na takama. Irin wannan fahariya, mugunta ce.
Lino pumukhiginya ni ndagilo nshinyo. Ukwiginya kwinyo kwoni khuvomba mbivi.
17 Saboda haka ga wanda ya san abin da ya kamata ya aikata amma bai yi ba, ya zama zunubi a gare shi.
Uvyalumanyile ukhuvomba inonu pwivomba imbivi pwiva ni mbivi.