< Yaƙub 1 >

1 Yakubu, bawan Allah, da kuma Ubangiji Yesu Almasihu, zuwa ga kabilun nan goma sha biyu da suke warwatse: ina gaishe ku.
Nne Yakobho nili ntumwa jwa a Nnungu na jwa Bhakulungwa a Yeshu Kilishitu ngunakunnjandishilanga mmandunji bha makabhila likumi limo na gabhili mpwilinganishilenje nshilambolyo, shalamu jenunji.
2 Ku dauke su duka da farin ciki, 'yan'uwana, duk sa'adda kuke fuskantar jarabobi.
Mmaakulupalilanga ajangunji nng'angalalanjepe punkulingwanga kwa mboteko ya kila namuna,
3 Ku sani cewa gwajin banskiyar ku ta kan haifi jimiri.
pabha mmumanyinji kuti kulingwa kwa ngulupai jenunji kunapeleshela kwiipililila.
4 Bari jimiri ya cika aikin sa, domin ku kai ga cikakken girma kuma ku kammalu, domin kada ku rasa komai.
Kwiipililila kwenunji kumpanganje kushimilika na kutimilila nngulupai gwangali tubhilwa shindu shoshowe.
5 Amma idan waninku yana bukatar hikima, sai ya roki Allah, wanda yake bayarwa a yalwace, ba tare da gori ba ga duk wanda ya roke shi, zai kuwa ba shi.
Ikabheje mundu munkumbi gwenunji atubhilwaga na ng'aniyo ya lunda, abhajuje a Nnungu bhakwaapanganga bhandu bhowe kwa ntima gwa ntuka wala bhakaatumbala, najwalakwe shaapegwe.
6 Amma fa sai ya roka da banskiya ba tare da shakka ba, don mai shakka kamar rakumin ruwan teku yake, wanda iska take korarwa tana tunkudawa.
Ikabheje ajuje alikulupalila gwangali lipamba lya jangulwa, pabha akwete lipamba anabha mbuti libhimbili lya mashi ga bhaali linokolwa na mbungo akuno na kukuno.
7 Tilas ne wannan mutum kada ya yi tunanin zai karbi wani abu a wurin Ubangiji.
Pabha mundu jwa nneyo anakulupalile kuti shaapate shindu koposhela kwa Bhakulungwa.
8 Irin wannan mutumin mai zuciya biyu ne, mara tsai da hankali a dukan hanyoyin sa.
Mundu jwa ng'aniyo ibhili akakamula shindu shimo muitendi yakwe yowe.
9 Bari dan'uwa matalauci ya yi takama da matsayin sa babba,
Bhaakulupalilanga bhaalaga, bhaangalalanje pabha a Nnungu bhanakwaishimunji bhowe.
10 amma mutum mai arziki kuma a kaskantaccen matsayin sa, gama zai shude kamar furen ciyawa na jeji.
Na matajili bhaangalalanje pubhatuluywanga na a Nnungu, pabha nabhalabhonji shibhaobhanje malinga lilubha lya mukonde shilijumula niobha.
11 Domin rana na bullowa da zafi mai konarwa kuma ya busar da ciyawa. Furen ya fadi, kuma kyaun sa ya lalace. Haka ma, mai arziki zai bushe yana cikin tsakiyar tafiyarsa.
Pabha lyubha libhalaga, linajumuya maamba na malubha gakwe ganawa na konja kwakwe kowe kunapela. Nneyo peyo na nkali mundu ashulushilwe indu shaapele nniengo lyakwe pemo.
12 Albarka ta tabbata ga mutum mai jurewa da gwaji. Domin in ya jure gwajin, zai sami rawanin rai, wanda aka yi alkawarin sa ga wadanda ke kaunar Allah.
Mbaya mundu akwiiluma ntima alilingwa, pabha akombolaga shaapegwe upo ya gumi shibhalajile Bhakulungwa ku bhandu bhakwaapinganga.
13 Kada wani ya ce idan aka gwada shi, ''Wannan gwaji daga wurin Allah ne,'' domin ba a gwada Allah da mugunta, shi kan sa kuwa ba ya gwada kowa.
Monaga mundu alingwaga, analugule kuti, “A Nnungu bhananinga.” Pabha a Nnungu bhakaalingwa na ilebho, na bhenebho bhakakunninga mundu.
14 Amma kowanne mutum yakan sami gwaji daga muguwar sha'awar sa, wadda take janye shi kuma ta rinjaye shi.
Ikabheje kila mundu analingwa, kwa nonyelwa na tembwa na ilokoli yakwe nnyene.
15 Bayan da muguwar sha'awar ta dauki ciki, sai ta haifi zunubi. Kuma bayan da zunubi ya yi girma, yakan haifi mutuwa.
Kwa nneyo shilokoli shipundaga shinabheleka shambi na shambi shikomalaga shinabheleka shiwo.
16 Kada fa ku yaudaru, 'yan'uwana kaunatattu.
Bhaakulupalilanga ajangunji nkupingwanga, nnatembwanje!
17 Kowace kyakkyawar baiwa, da kowace cikakkiyar baiwa daga sama take. Ta sauko ne daga wurin Uban haskoki. Wanda babu sauyawa ko wata alamar sakewa kamar yadda inuwa ke yi.
Kila shammbone shinkupegwa, na shoshowe shitimilile, kushikoposhela kunnungu, kwa Atati bhapeleshe shilangaya. Bhenebho bhakatendebhuka, numbe bhangali nkubho gwa tendebhukatendebhuka.
18 Allah ya zabi ya haife mu ta wurin maganar gaskiya, domin mu zama kamar nunar fari na dukan halittar sa.
Kwa pinga kwabho bhayeneuwe, nigubhatubhishile nndamo ja ambi kwa lilobhe lyabho lya kweli, nkupinga tubhe nnimbu gwa indu yabho ipengenywe.
19 Kun san wannan, 'yan'uwana kaunatattu: bari kowanne mutum ya yi hanzarin kasa kunne, da jinkirin yin magana, da kuma jinkirin yin fushi.
Bhaakulupalilanga ajangunji bhungumpinganga, nngamanyanje gegano. Bhai mundu abhe jwa minda kupilikanishiya na nngabha jwa minda kubheleketa na anabhe jwa tumbala shangu.
20 Domin fushin mutum ba ya aikata adalcin Allah.
Pabha mundu akwete nnjimwa, nngakombola kwaanonyeya a Nnungu.
21 Saboda haka, sai ku yar da kowanne irin aikin kazanta da yalwar mugunta. A cikin tawali'u ku karbi dassashiyar maganar, wadda ke iya ceton rayukan ku.
Kwa nneyo mwiilekanje kwa taliya indu yowe ya nyata na itendi yangali ya mmbone, mposhelanje lilobhe libhishilwe mmitima jenunji, likombola kuntapulanga mitima jenunji.
22 Ku zama masu aikata maganar, kada ku zama masu jin ta kawai, kuna yaudarar kanku.
Ikabheje ntendelanje liengo malobhe ga Nnungu na nngabha kupilikanilape, akuno nnikwiitembanga mmitima jenunji.
23 Domin duk wanda ya ke mai jin maganar ne kawai, ba mai aikatawa ba, kamar mutum yake mai duba fuskarsa a madubi.
Pabha mundu apilikana lilobhe gwangali tendela liengo, jwenejo pabha mbuti mundu akwiilola ku meyo kwake nshiyoo.
24 Yakan dubi kansa sai ya tafi, nan da nan kuwa sai ya manta da kamannin sa.
Pabha ailolaga nijabhula, shangupe analibhala shikuli kumeyo kwakwe.
25 Amma duk mai duba shari'ar da bin ka'idar nan ta 'yanci, ya kuma nace biyayya da ita, ba zai zama kamar wanda zai ji ya manta ba, wannan mutum zai zama da albarka a cikin abin da yake yi.
Ikabheje mundu akujilola ukoto shalia jikamilishe, jikwaapanganga bhandunji ungwana nikujikagulila gwangali kulibhala shapilikene na tenda malinga shiikupinjikwa, bhai jwenejo itendi yakwe shiipate mboka ya a Nnungu.
26 Idan wani yana zaton shi mai addini ne, amma bai kame bakinsa ba, yana yaudarar zuciyarsa ne, addinin mutumin nan na banza ne.
Ibhaga mundu aiganishiyaga kuti anakagulila dini, ikabheje akakombola kuluibhilila lulimi lwakwe ukoto, jwene mundujo dini jakwe jikapwaa.
27 Addini sahihi kuma marar aibi a gaban Allahnmu da Ubanmu, shine a kula da gwauraye da marayu a cikin kuntatar su, kuma mutum ya kebe kansa ya zama marar aibi daga duniya.
Mundu akwete dini ja mmbone jibhoneka jangali ya nyata kwa a Tati a Nnungu ni ajuno, akwaajangutilanga bhanabhalekwa na bhashitenga nshilaje shabhonji na akwiiepuya na ya nyata ya pa shilambolyo pano.

< Yaƙub 1 >