< Yaƙub 1 >

1 Yakubu, bawan Allah, da kuma Ubangiji Yesu Almasihu, zuwa ga kabilun nan goma sha biyu da suke warwatse: ina gaishe ku.
U Yakobo ukungwa va Nguluve nu gwa Ntwa Yesu Klisite, ku makabila ekinchigo na kuvili avayaganighe nikuponja.
2 Ku dauke su duka da farin ciki, 'yan'uwana, duk sa'adda kuke fuskantar jarabobi.
Mvalage uluhekelo fincho, valukolo lwangu, wumgenda mbukuvilwa wingi,
3 Ku sani cewa gwajin banskiyar ku ta kan haifi jimiri.
Mgalumanye uhugeliwa kulwedeko lwenyo khukhupata ukwiyumilincha.
4 Bari jimiri ya cika aikin sa, domin ku kai ga cikakken girma kuma ku kammalu, domin kada ku rasa komai.
Muleghe ukwiyumilincha, mmale imbombo ya mwene, ukhuta mudulughe vunono, pasita khupungukiwa khulilyoni.
5 Amma idan waninku yana bukatar hikima, sai ya roki Allah, wanda yake bayarwa a yalwace, ba tare da gori ba ga duk wanda ya roke shi, zai kuwa ba shi.
Igava umunu pagati paliyumu ilonda ulugano, adovage ukhuma kwa Nguluve, uvihumya khukisa ulwa uhuva ihumya ghinchila khuhovela kuvidova, euhuvapa ulugano.
6 Amma fa sai ya roka da banskiya ba tare da shakka ba, don mai shakka kamar rakumin ruwan teku yake, wanda iska take korarwa tana tunkudawa.
Mdovaghe kulwidiko, pasita uvudwanchi, ulwa kuva uvudwanchi vuhwanine nde mepo eyelimunyanja, yitoliwa ne mepu nu khutagiwa khona nukhwo.
7 Tilas ne wannan mutum kada ya yi tunanin zai karbi wani abu a wurin Ubangiji.
Ulwakhuva umunu uyo alekhe ukusaga ukhuta akwambililiwa inogwa ncha mwene nu Nguluve;
8 Irin wannan mutumin mai zuciya biyu ne, mara tsai da hankali a dukan hanyoyin sa.
Umunu uyo alinamasage gavili, inchila lwidiko mnchila ncha mwene nchoni.
9 Bari dan'uwa matalauci ya yi takama da matsayin sa babba,
Ulukolo uganchu inogiwa ukhiwnye ukhwima khukyanya,
10 amma mutum mai arziki kuma a kaskantaccen matsayin sa, gama zai shude kamar furen ciyawa na jeji.
usikhi gugugwa utayari mumbudwanchi wa mwene, ulwakhuva iyaga ndili vuva elyakukihulu mkhiyalo ekheegenda.
11 Domin rana na bullowa da zafi mai konarwa kuma ya busar da ciyawa. Furen ya fadi, kuma kyaun sa ya lalace. Haka ma, mai arziki zai bushe yana cikin tsakiyar tafiyarsa.
Elinchuva likhuma amafughe ghinyanya emibeki, amavuva khikwuma khiyancha uvunonu waghene, wifwa. vule vule avanu avatajiri viva vaghanchu kumbombo nchavene.
12 Albarka ta tabbata ga mutum mai jurewa da gwaji. Domin in ya jure gwajin, zai sami rawanin rai, wanda aka yi alkawarin sa ga wadanda ke kaunar Allah.
Isayiwa umunu uvikwumilila mugelo, ulwakhuva aghalesye engelo incho, inkwambilila etaji ya wumi, yevikhiwe kuvala avagholofu wa Nguluve.
13 Kada wani ya ce idan aka gwada shi, ''Wannan gwaji daga wurin Allah ne,'' domin ba a gwada Allah da mugunta, shi kan sa kuwa ba ya gwada kowa.
Umunu uviavencha siwesya ukhunchova upwu egeliwa, “Egelo encho nchihuma khwa Nguluve,” ulwakuva uNguluve sigeliwa ni mbivi, nu Nguluve yuywa sikhugela umunu.
14 Amma kowanne mutum yakan sami gwaji daga muguwar sha'awar sa, wadda take janye shi kuma ta rinjaye shi.
Khila munu egeliwa nu vunogwe wa mwene uvuvivi inchikusonga ukhukwega khuvutali.
15 Bayan da muguwar sha'awar ta dauki ciki, sai ta haifi zunubi. Kuma bayan da zunubi ya yi girma, yakan haifi mutuwa.
Ulwakhuva uvunogwe wa mbivi wigega unchigo, uvutulanongwa vuholiwa, imbimbi yegadulughe vunonu sisilila khuvufwe.
16 Kada fa ku yaudaru, 'yan'uwana kaunatattu.
Vagane valukolo lwango msite ukhusyovegha.
17 Kowace kyakkyawar baiwa, da kowace cikakkiyar baiwa daga sama take. Ta sauko ne daga wurin Uban haskoki. Wanda babu sauyawa ko wata alamar sakewa kamar yadda inuwa ke yi.
Unkwohela khunonu, nukhwohela khwihuma khukyanya, khukwigha pasi, ukhuma khwa Dada va lumuri. Lusiku sikhwanduka ndu mwinchinchi umwukhukwadukhila.
18 Allah ya zabi ya haife mu ta wurin maganar gaskiya, domin mu zama kamar nunar fari na dukan halittar sa.
UNguluve atukhali ufwe ukhutupa uwumi wa limyu lya lweli, tuve ukhuhwanana ndavaholiwa avakhanda avavikhwani fya mwene.
19 Kun san wannan, 'yan'uwana kaunatattu: bari kowanne mutum ya yi hanzarin kasa kunne, da jinkirin yin magana, da kuma jinkirin yin fushi.
Mlemanyile eli, vagane valukololwagwa, kila munu yinogiwa avinchaghe epepe va khupulika, asitaghe ukhuva epepe vakhunchova nukhukalala,
20 Domin fushin mutum ba ya aikata adalcin Allah.
Ulwa kuva iliyoyo lya munu salilivomba uluhungu lwa Nguluve.
21 Saboda haka, sai ku yar da kowanne irin aikin kazanta da yalwar mugunta. A cikin tawali'u ku karbi dassashiyar maganar, wadda ke iya ceton rayukan ku.
Lino muvinchage kuvuvtali uvulami wa mbivi ni nogwa nchoni, nulwinyisyo mwupelilaghe ilimenyu elivyaliwe ngati yeno, iliwisya ukupoka inumbula nchiyo.
22 Ku zama masu aikata maganar, kada ku zama masu jin ta kawai, kuna yaudarar kanku.
Litiini neno, msilisikie tu, mkijidanganya nafsi zenu wenyewe.
23 Domin duk wanda ya ke mai jin maganar ne kawai, ba mai aikatawa ba, kamar mutum yake mai duba fuskarsa a madubi.
Uviavenchaga uviepulika elimenyu sikulivombela imbombo avile nde munu uviekilola kumiho nkyovo.
24 Yakan dubi kansa sai ya tafi, nan da nan kuwa sai ya manta da kamannin sa.
Ukwilola kumincho, usenki usupi isamwa ikihwani kya mwene umwavelile.
25 Amma duk mai duba shari'ar da bin ka'idar nan ta 'yanci, ya kuma nace biyayya da ita, ba zai zama kamar wanda zai ji ya manta ba, wannan mutum zai zama da albarka a cikin abin da yake yi.
Umunu uvielola vunonu endangilo nchoni, endagilo eya vudekedeke mbologolo ukwidika endagilo ulwakhuva umwene epulihencha sisamwa, umunu uyu esayiwa wivomba.
26 Idan wani yana zaton shi mai addini ne, amma bai kame bakinsa ba, yana yaudarar zuciyarsa ne, addinin mutumin nan na banza ne.
Engave umunu uviavinchaga esaga yuywa ukhuta munu va lwidiko, elemwa ukwulemilila ululimi lwa mwene ekuyesyova enumbula ya mwene na Lwediko lwa mwene.
27 Addini sahihi kuma marar aibi a gaban Allahnmu da Ubanmu, shine a kula da gwauraye da marayu a cikin kuntatar su, kuma mutum ya kebe kansa ya zama marar aibi daga duniya.
Ulwidiko ulunonu salunaghike mbologolo mwa Nguluve vitu, ukuvatanga avapina, na vafwele mbugatale wa vene, ukwilolela vavo uvuliasi wa nkilunga.

< Yaƙub 1 >