< Ibraniyawa 8 >

1 Yanzu abin da muke kokarin cewa shine: Muna da babban firist wanda ke zaune a hannun dama na kursiyi mai martaba dake sammai.
Men Hovedpunktet ved det, hvorom her tales, er dette: vi have en sådan Ypperstepræst, der har taget Sæde på højre Side af Majestætens Trone i Himlene
2 Shi kuwa bawa ne a wannan wuri mai tsarki, haikali na gaskiya wanda Allah ya shirya ba wani bil'adama ba.
som Tjener ved Helligdommen og det sande Tabernakel, hvilket Herren har oprejst, og ikke et Menneske.
3 Kowanne babban firist kuwa yana mika bayebaye da hadayu. Don haka ya kamata a sami abin hadaya.
Thi hver Ypperstepræst indsættes til at frembære Gaver og Slagtofre; derfor er det nødvendigt, at også denne må have noget at frembære.
4 Da a ce Almasihu yana duniya ba zai zama firist ba ko kadan.
Dersom han nu var på Jorden, da var han ikke engang Præst, efterdi der her er dem, som frembære Gaverne efter Loven;
5 Domin a kwai masu mika hadaya bisa ga shari'a. Suna hidimar misalin abubuwan da suke inuwar sama. Kamar yadda Allah ya yi wa Musa gargadi yayin da ya ke shirin gina Alfarwa: ''Duba'' Allah ya ce, ''kayi komai bisa ga salon da aka koya maka a bisa dutse.”
hvilke jo tjene ved en Afbildning og Skygge af det himmelske, således som det blev Moses betydet af Gud, da han skulde indrette Tabernaklet: "Se til, sagde han, at du gør alting efter det Forbillede, der blev vist dig på Bjerget."
6 Amma yanzu hidimar da Almasihu ya karba ta dara tasu dukka, domin kuwa shine matsakancin muhimmin alkawari, wanda aka kammala a kan muhimman alkawura.
Men nu har han fået en så meget ypperligere Tjeneste, som han også er Mellemmand for en bedre Pagt, der jo er grundet på bedre Forjættelser.
7 Domin kuwa idan alkawarin fari ba shi da laifi babu anfanin neman alkawari na biyu.
Thi dersom hin første var udadlelig, da vilde der ikke blive søgt Sted for en anden.
8 Da Allah ya sami laifi akan mutane, sai ya ce ''Zan sake sabon alkawari da gidan Isra'ila da kuma gidan Yahuza.
Thi dadlende siger han til dem: "Se, der kommer Dage, siger Herren, da jeg vil slutte en ny Pagt med Israels Hus og med Judas Hus;
9 kuma ba zai zama kamar yadda nayi da kakanninku ba, kamar yadda na rike su a hannu har Na fidda su daga kasar Masar. Basu kuma ci gaba da Alkawarina ba, ni kuwa na yi watsi da su,'' inji Ubangiji.
ikke som den Pagt, jeg gjorde med deres Fædre på den Dag, da jeg tog dem ved Hånden for at føre dem ud af Ægyptens Land; thi de bleve ikke i min Pagt, og jeg brød mig ikke om dem, siger Herren.
10 Gama wanna shine alkawarin da zan yi da gidan Isra'ila bayan wadannan kwanaki, Inji Ubangiji. Zan sa shari'a ta a bakinsu in kuma rubuta ta a zuciyarsu, Zan kuma zama Allah a garesu, su kuma su zama jama'ata.
Thi dette er den Pagt, som jeg vil oprette med Israels Hus efter de Dage, siger Herren: Jeg vil give mine Love i deres Sind, og jeg vil indskrive dem i deres Hjerte, og jeg vil være deres Gud, og de skulle være mit Folk.
11 Ba za su kuma koyar da makwabta ko yan'uwansu cewa, ''ku san Ubangiji'' gama dukkanin su za su san ni, daga karami har zuwa babba.
Og de skulle ikke lære hver sin Medborger og hver sin Broder og sige: Kend Herren; thi de skulle alle kende mig, fra den mindste indtil den største iblandt dem.
12 Zan kuma nuna tausayi ga ayyukan su na rashin adalci, ba kuma zan kara tunawa da zunubansu ba.
Thi jeg vil være nådig imod deres Uretfærdigheder og ikke mere ihukomme deres Synder."
13 A kan fadin ''sabo'' ya mayar da alkawarin fari tsoho. Wannan kuma da aka ambata tsoho na shirin bacewa.
Når han siger: "en ny", har han erklæret den første for gammel; men det, som bliver gammelt og ældes, er nu ved at forsvinde.

< Ibraniyawa 8 >