< Ibraniyawa 7 >
1 Wannan ne Malkisadak, sarkin Salem, firist na Allah Madaukaki, wanda ya gamu da Ibrahim na dawowa daga yaki da wasu sarakuna ya kuma albarkace shi.
U malkisadak ugino me, ugomo u Salem, Una katuma Ku gomo Asere, desa ma gurna nan ki Ibrahim usurp anikono nan are agomo man no ma nonziko me.
2 Ibrahim ya ba shi ushirin dukkan ganimar da ya samu. Sunansa,” Malkisadak,” ma'anar itace, “Sarkin adalci,” haka ma, “sarkin salem,” ma'anar iitace,” Sarkin salama,”
Ibrahim ma nya me uduk uvat imum desa ma kem, niza numeme, “malkisadik” uguna ugino me, “ugomo Irina ishew,” ugomo u sajem, “agi,” ugomo iriba ishew.
3 Bashi da uwa bashi da uba, ba shi da lissafin asalin zuriya, ba shi da farkon rayuwa ba shi da karshen rai. Shi firist ne na har abada, kamar Dan Allah.
Mazo me inka ba mazo inka co ba, mazo me Ini tini nini kura ba, me Una katuma ka Asere kani uhana umara unee, mazo unu tuba utikun tu nee mazo unu maza ivai. Me nan katuma ka Asere kani uhana umara unee, kasi vana Asere.
4 Yanzu fa dubi irin girman wannan mutum. Kakan kakanninmu Ibrahim ya bada ushira ta abubuwan da ya samo na ganimar yaki gare shi.
Ana me ira nikara ni unu ugino me. Ucokoro anka co uru Ibrahim ma nya uduk utimumu sa ma kenzi vat ahira ani kono.
5 Kuma hakika, zuriyar Lawi da suka karbi aikin nan na firistanci suna da umarni daga shari'ar Allah cewa su karbi zakka a gun jama'a, wato, daga yan'uwan su Isra'ilawa, koda shike suma zuriyar Ibrahim ne.
Barki kadure, nikura ni lawi sa wa kabi katuma ka igino ka anu akatuma ka Asere wazin ni kara ahira u inko utizi ta Asere unu guna ma kabi uduk ahira anu, isra'ila azi ani me.
6 Amma Malkisadak, shi da ba zuriyar Lawi ba ne, ya karbi zakka daga Ibrahim, ya kuma albarkace shi, shi wanda ya ke da alkawarai.
Barki anime me malkisadak azo ni kura ni lawi nini ba, maka bi uduk ahira ibrahim ma kuri ma nonzoko me, me desa mazin unu iso utize.
7 Ba jayayya, karami shi ke karban albarka daga babba wanda ya girme shi.
Sarkiuhungu utize unu ucin me mani ma kabisa ukalum ahira unu dang desa unanu ume.
8 A wannan tsarin mutanen da ke karban zakka wata rana sai ka ga sun mutu, amma a wani kauli mutumin da ya karbi zakka a wurin Ibrahim, ance, wanzaje ne har yau.
Ugino una me andesa wa kabisa ukalum ure uwui udi iri wa wono, are uganiya unu me sa kabisa ukalum ahira ibrahim, mazin in vai uhana ukani me.
9 Kuma bisa ka'ida Lawi, wanda ke karban zakka, shi ma ya bada zakka ga Ibrahim,
Barki u inko utize ti lawi, desa ma kabisa ukalum, me ma nya ukalum ahira ibrahim.
10 Saboda kuwa Lawi na cikin tsatson Ibrahim lokacin da Malkisadak ya gamu da Ibrahim.
Barki lawi mara anyo abi robo bi ibrahim uganiya sa malkisadak ma gurna nan ibrahim.
11 Yanzu in da mai yiwuwa ne a sami kammala cikin aikin firistanci na Lawiyawa (domin ta wurin ta ne aka bada shari'a), to ina amfanin wani firist ya zo bisa ga ka'ida irin ta Malkisadak, ba'a kuma ambaci ka'idar Haruna ba?
Ania da idake iwu akem umaza anyimo katuma kana akatuma ka Asere ka lawi ya (barki ahira ame ani nya u inko utize), uri me ura ba ure unu katuma ka Asere ma ey unu sanda ugamirka umalkisadak, da a kura abuka ugamirka u haru na ba?
12 Don kuwa lokacin da aka canza firistanci, shari'a kuma dole ne a sauya ta.
Barki ani uganiya sa gamirka anu katuma ku udenge Asere, tize tini kubu me agamirka tini.
13 Domin mutumin da aka fadi wadannan abubuwa a kansa na wata kabila ne, wadda ba wani mutumin da ya taba yin aiki a kan bagadi.
Barki unu ugino me sa abuka timumu ti gino me anice nume me una nire nikura nini, unu ugino me azo unu mani sa ma wuzi katuma ahira utunzino anu alau.
14 Wannan a bayyane yake Ubangijinmu ya zo ne daga zuriyar Yahuza, kabilar da Musa bai taba anbatonsu game da zancen firistanci ba.
Agino ara amasaa mani ugomo Asere ma eh, usuro ani kura ni yahuza, ni lem me sa musa ma buki we anyimo abanga anu katuma ka Asere ba.
15 Abinda muke fadi a bayyane yake cewa, idan wani firist ya taso da kamanin Malkisadak.
Imum besa ti boo ira ama saa, inka ure una katuma ka Asere ma hira kasi malkisadak.
16 Wannan sabon firist, ba firist ne da ya taso bisa ga ka'idar zuriya ta yan'adam ba, amma ya zama firist ne ta rayuwa mai iko marar shudewa.
Agino me barki una katima ka Asere azo una katuma ka Asere mani ba sa ma ahira kasi u inko utize tini kura nabu ba, in anime ma cukuno ana katuma ka Asere ini mumon ibezi ubari uzatu umareu.
17 Domin a rubuce yake cikin littafi ga me da shi; “Kai firist ne na har'abada bisa ga tsari irin na Malkisadak.” (aiōn )
Barki anyetike ane ani barki me, “uhu una katuma ka Asere kani uhana umara uneee barki ugamirka u malkisadak.'' (aiōn )
18 Domin doka ta fari an ajiye ta a gefe guda saboda rarrauna ce kuma marar amfani.
Barki u inko utize tu tuba a inki tini anikira barki sa uzatu unika nan uzatu ukatuma.
19 Don kuwa shari'a ba ta iya kamalta kome. Amma fa a kwai bege mai kyau a nan gaba wanda ta gare shi ne zamu sami iso a gun Allah.
Barki u inko utize tini kubu udake umaza imum ba. Barki anime u inko iriba iriri urani uhana aje ahira ame ani tidi kem ubiki ahira a Asere.
20 Kuma wannan kyakkyawan bege baya faruwa ba tare da rantsuwa ba, don kuwa su wadancan firistocin ba su dauki wata rantsuwa ba.
Barki anime u inko itize tigino me, uda wuna sarki ituni ba, barki we anu agino me ana katuma ka Asere me da zike ire ituniba.
21 Amma Allah yayi rantsuwa game da Yesu cewa, “Ubangiji ya rantse ba kuwa zai fasa tunaninsa ba; 'Kai firist ne har'abada.'” (aiōn )
Barki anime Asere awuzi itoni in Yeso unu guna, ''ugomo Asere ma toniko mada ceki me ubasa ume ba, uhu unu katuma ka Asere kani.'' (aiōn )
22 Ta wurin haka Yesu ya bada tabbatacce da kuma ingataccen alkwari.
Usuro anime Yeso ma nya imum i kadure nanu buka memeru a u inko utizo.
23 Hakika, mutuwa ta hana firistoci su yi aiki har'abada. Wannan shi ya sa akwai firistoci da yawa daya bayan daya.
Un ure ugamirka iwono ira anu katuma ka Asere uhana umara unee, agino ane ani ana katuma wa wa rani uhana umara unee wa in-inde.
24 Amma da shi ke Yesu na rayuwa ne har'abada, aikinsa na firist ba a musanya shi sam sam. (aiōn )
In anime Yeso ma rani uhana umara unee mazin ina katuma ka meme ada corsa kani ba. (aiōn )
25 Domin haka kuma yana da cikakken ikon ceton wadanda ke gusowa ga Allah ta wurinsa, domin kullum a raye ya ke yana kuma roko dominsu
Barki anime mazin katuma ku bura ande sa wa eh eh ahira Asere barki meme, barkin konde uya uwui mazi ini vai, mazinu igizo barki we.
26 . Domin irin wannan babban firist shi ne ya dace da mu. Ba shi da zunubi, marar abin zargi, tsarkakakke, kebabbe daga masu zunubi, ya na sama da sammai dukka.
Barki una katuma ka Asere udang ugino me ma rani nan haru. Mazin in madini ba, unu zatu imum bur, mazi lau azauka me sas ahira ana madini, mara anza Asere vat.
27 Ba shi da bukata, kamar manyan firistoci, da ke mika hadayu kullum, da farko don zunubin kansu, sa'annan don zunubin jama'a dukka. Amma Yesu yayi wannan sau daya tak ba kari don kowa da kowa, yayin da ya mika kansa.
Mazo me unyara ire imum ba, sa inyiza u wito unice barki madini mawe me, barki madini nanu vat. Yeso ma wuzi anime da ma kinkin in uye ba, uganiya ma nya nice nume me.
28 Domin shari'a na nada mutane da ke da gazawa a matsayin firistoci, amma maganar rantsuwa, wadda ta zo a bayan shari'a, ta nada Dan, wanda ya ke cikakke har'abada. (aiōn )
Barki u inko utize ukurzizo are any sa wa sizizi we uguna Ana katuma Asere, abanga itonni age sa a aye aka maru Ku inko utize tini kubu, tizin inde sa ma bari uhana umara unee. (aiōn )