< Ibraniyawa 3 >
1 Don haka yanuwana tsarkaka, a bokan kira a samaniya. Yi la'akari da Yesu. wato Manzo da babban firist na shaidar bangaskiyarmu.
Amwe bhaholo ougolosu abhantu bhabhakwiziwe bhahumwanya, sebhaji uYesu, Utumwa nu punti ogosi uwahuposhele wetu.
2 Shi amintacce ne na Allah, wanda ya bashi hidima, kamar yadda Musa ya kasance amintacce a gidan Allah.
Aligolosi hwa Ngolobhe wasalulilwe, nashiomisa aligolosu nantele na mwibhanza na mnyumba ya Ngolobhe.
3 Gama Yesu ya cancanci daukaka mafi girma fiye da ta Musa. Domin wanda ya gina gida, ya fi gidan nan daukaka.
Kwahuye uYesu abhaziwe huje heshima Gosi ashile oha uMusa, hwahuje ola wazenga enyumba ahwaziwa ahweneheshima ingonsi ashile enyumba eyoo.
4 Gama kowane gida, akwai wanda ya gina shi, amma mai ginin komai shine Allah.
Kila nyumba ezengwa numntu fulani olawaizenga kilahatu yuNgolobhe.
5 Musa hakika amintaccen bawa ne a gidan Allah, yana ba da shaidar abubuwan da za su faru a nan gaba.
Lyoli uMusa aligolosu nashiutumwa mnyumba yoti iyaNgolobhe afumiya ulusemeshezyo ahusu gaiyanga ensiku zyezi hweza.
6 Amma Almasihu shi Da ne mai mulki a gidan Allah. Mu ne gidansa idan mun rike begenmu da dukkan zuciyarmu.
Oyo uKristi mwana wawenye enyumba ya Ngolobhe ante tilinyumba yakwe. Kashile tibhahatilile katibhadigane na daajeshiza adaajee.
7 Saboda haka, kamar yadda Ruhu Mai Tsarki ya fadi: ''Yau, Idan kun ji muryarsa,
Hwahuje nashi Ompepo Ofinjile sayanga sanyunu nkamubhahovye izulyakwe,
8 kada ku taurare zuciyarku kamar yadda 'ya'yan isra'ila suka yi cikin tawaye a lokacin gwaji a jeji.
Ugajeubheshe omwoyo gwaho abhebhome nashi Izilaeli sabhawombile embibhi nashipawajalibiwaga hwipoli.
9 A lokacin nan ne kakanninku suka yi mani tawaye, ta wurin gwada ni, bayan shekara arba'in suna ganin ayyukana.
Ogugwali mda gwa aisebhenyu pabhabhombile imbibhi sababu yandenje numda gwensiku zila alobaini wagalole amadala gane.
10 Saboda haka na yi bakin ciki da wannan tsarar, sai na ce,' Kullum suna yawan bijirewa a zukatansu. Basu san tafarkuna ba.'
Nane senasogwelwe ipapo eelaa. Naynjile, 'Watega wilawila mmoyo gabho nasabhamenye amadala gane.
11 Don haka na yi rantsuwa a cikin fushina, ba za su shiga cikin hutuna ba.”
Nashishila sanalapile hwikuni lyane sagawaihwinjila mlusobhezyo lwane.”
12 Ku yi hankali 'yan'uwa kada a tarar da mummunar zuciya marar bangaskiya a tsakaninku, zuciya wadda ke juyawa daga Allah mai rai.
Mwenyaje bhaholo usijeugabha numwoyo uhwinu kutoposhele umowenyu, umwoyo gwegwa ibhala hutali nane ne Ngolobhe wali nubhomi.
13 Maimakon haka, ku karfafa juna a kowacce rana, muddun muna cikin wannan rana kada wani cikinku ya taurare zuciyarsa saboda yaudarar zunubi.
Embalabha mkombposanye wilawila kila mntu muwamwabho ilikilalisiku lwamkwizi wa lelo mzilihaje huje uwemwetu omo ashibhe bhome hwilenga elye mbimbi.
14 Gama mun zama abokan aiki da Almasihu, idan mun rike begenmu cikinsa da karfi, daga farko zuwa karshe.
Hwahuje ate tilibhana vakristi katibhakhatane tenti nenguvu afumile huwadilo hadi hu mwisho.
15 Game da wannan, an fadi “Yau idan kun saurari muryarsa, kada ku taurare zuciyarku, kamar a kwanakin tawaye nan.”
Hweli enjajile sanyunu nkamtejezwe izulyane mganje bhesheamoyo genyu mabhome, nashi abha Izilaeli sabhabhombile embibhi.
16 Su wanene suka ji muryar Allah suka yi tawaye? Ba wadanda Musa ya yi masu jagora daga Masar ba ne?
Bhananu bhamwovyeze Ongolobhe nahulesha sagabhali bhabhala uMusa abhalogozyaga afume hu Misri?
17 Kuma da su wa Allah ya yi fushi shekara arba'in? Ba da wadanda suka yi zunubi ba ne, wadanda gawawwakinsu suka warwatsu a jeji?
Na bhananu Ongolobhe abhavitililwe humaha arobaini? Sewali pandwemo nabhala bhabhabhombile embibhi bhala amabele gabho gafwiye nagone hula hujangwani?
18 Da su wa Allah ya rantse ba za su shiga hutunsa ba? In ba wadanda suka yi masa rashin biyayya ba?
Bhananu abhalapie Ongolobhe hujesaga bheze hunjile muwiza wakwe nkashile sebhabhala wasagawaposheye?
19 Mun kuma gani cewa basu iya shiga hutunsa ba saboda rashin bangaskiyarsu.
Tilola hye zagabhazizye awinjile muwiza wakwe sagawaposheye.