< Galatiyawa 3 >

1 Ku Galatiyawa marasa wayo! Wanne mugun ido ya cuce ku? Ashe, ba Yesu Almasihu gicciyayye aka nuna a gaban idon ku ba?
Zihole za Magalata! Menso aani mavilala avamileteli inkonzi? Kana kuti Jesu Krisite ava swaniswe na hanzikwitwe habusu bwa menso enu? Kuti kanzi mukuteki initi?
2 Ina so in gane wannan daga wurin ku ne kawai. Kun karbi Ruhun ta wurin ayyukan doka ne ko ta wurin ba da gaskiya ga abin da kuka ji?
Nisa kulituta izi kwenu. Chumuva amuhela luhuho lujola cha musebezi wamulao kapa chakuzumina chimubazuwi?
3 Rashin wayonku ya yi yawa haka ne? Kun fara da Ruhu, sai kuma yanzu ku karasa a cikin jiki?
Muzihole ahulu? Muvatangi mu luhuho feela ni kumana hanu mwi nyama?
4 Kun fuskanci abubuwa da yawa a banza ne - har idan a banza ne?
Kana muvavi ni nzivo ingi isena chimwi-Heba cheniti ni kusena?
5 To, shi wanda ya ba ku Ruhun, da ayyuka masu iko a tsakanin ku, ya yi ne ta wurin ayyukan shari'a ko ta wurin ji tare da bangaskiya?
Lunu iye yomiha luhuho ni ku panga imakazo zikolete mukati kanu uzipanga cha mulao kapa cha kuzuwa che tumelo?
6 Ibrahim ''ya ba da gaskiya ga Allah, kuma an lisafta mashi wannan a matsayin adalci.''
Abrahama “A vazumine kwa Ireeza mi a vazumininwa cha kuluka kwakwe.”
7 Ta wannan hanya ku fahimta su wadanda suka ba da gaskiya, 'ya'yan Ibrahim ne.
Mwinzila iswana, kuzuwisisa, linu, kuti avo va zumina vaana va Abrahama.
8 Nassi ya riga ya hangi gaba cewa, ta wurin bangaskiya Allah zai baratar da Al'ummai. An yi wa Ibrahim shelar bishara tuntuni: ''A cikinka ne dukan al'ummai za su yi albarka.''
Mi iñolo chakuvona kuti Ireeza kachenise valichava che intumelo. Inzwii nilya wambailwa che ntanzi kwa Abrahama: “Mwaako mishovao yonse ye nkanda kayi itonolofazwe.”
9 Saboda haka, wadanda suka ba da gaskiya, masu albarka ne tare da Ibrahim wanda ke da bangaskiya.
Kuti linu, avo veena itumelo va tonolofezwe ni Abrahama, yavena intumelo.
10 La'ana na kan wadanda sun dangana ga ayyukan shari'a. Gama a rubuce yake, ''La'ananne ne kowanne mutum da bai tsaya ga duk abin da ke a rubuce cikin littafin shari'a ba, ya kuma aikata shi duka.”'
Avo vahalila ha musebezi wa mulao vena mwikonde lya chikuto. Kakuli ku ñoletwe, va kutitwe vantu vonse vasechilili zintu ziñoletwe mwi mbuka yamulao, kuzipanga zonse.”
11 Yanzu a sarari yake, Allah ba ya baratar da kowa ta wurin shari'a, domin ''Mai adalci zai rayu ta bangaskiya.''
Hanu kuvoneka cwale kuti Ireeza kachenisi muntu cha mulao, kakuti “Valukite muvahale che intumelo.”
12 Doka ba daga bangaskiya take ba, 'Amma a maimakon haka, “Shi wanda ke yin wadannan abubuwa cikin shari'a, zai yi rayuwa ta wurin shari'a.''
Mulao kawuzwi kwintumelo, kono nihakuva vulyo, “Iye yo panga izi zintu chamulao mwahale cho milao.”
13 Almasihu ya fanshe mu daga la'anar shari'a da ya zama la'ananne saboda mu. Kamar yadda yake a rubuce, ''La'ananne ne duk wanda aka sargafe a bisa itace.''
Kresite ava tuhazi kuchikuto cha mulao heza kuba chikuto chetu. Kakuti kuñoletwe, “Yo kutitwe muntu yense yo dengelela kwi samu.”
14 Dalilin shine, albarkan da ke bisan Ibrahim ta zo ga al'ummai cikin Almasihu Yesu, domin mu samu karban alkawarin Ruhu ta wurin bangaskiya.
Vutokwa ivali kuti imboyoti ivena kwa Abrahama pona chikeza ku chicaba chaa Jesu Keresite. Ili kuti chitutambula insepiso yaluhuho che intumelo.
15 'Yan'uwa, ina magana bisa ga ka'idojin mutane. Idan mutane sun yi yarjejeniya, babu mai kawar da shi ko a kara shi.
Vaakwaangu, niwamba cha mukwa wa muntu. Nihaike chilikani cha bantu chicha kolela, ka kwina yowola kuchikani kapa kuchi ekeza.
16 Yanzu fa, an fada alkawaran nan ne ga Ibrahim da zuriyarsa. Bai ce, ''ga zuriya ba'' da manufar masu yawa; amma a maimakon haka ga daya kadai, ''ga zuriyar ka,'' wanda shine Almasihu.
Hanu insepiso ziva zivawamba kwa Abrahama ni lusika lwakwe. Kakuwambi kuti, “kulusika lwakwe,” kuvoza kuvaangi, kono nihakuba bulyo kumuntu yenke, “nikulusika lwenu,” yeli nji Keresite.
17 Yanzu na fadi wannan. Shari'a, wadda ta zo shekaru 430 daga baya, ba ta kawar da alkawarin da Allah ya tabbatar da shi ba tun a baya.
Hanu ni wamba izi. Mulao, uvekezi mwaaka yina miyanda yone ne makumi otatwe ku masule aho, kaikanisi chilikani chibapangwa kuma masule ni Ireeza.
18 Domin idan da gadon ya zo ta dalilin shari'a ne, da ba za ya zo kuma ta dalilin alkawari ba. Amma Allah ya ba da shi ga Ibrahim kyauta ta wurin alkawari.
Kakuti chifumu chibakezi cho mulao, ni chisena chibakezi che nzila ye sepiso. Kono Ireeza chakulukuluha ava chihi Abrahama che isepiso.
19 Me ya sa kenan aka ba da shari'a? An kara ta ne saboda laifuffuka, har sai zuriyar Ibrahim din nan ta zo ga wadanda aka yi masu alkawarinta. An kaddamar da ikon shari'ar ta wurin mala'iku, ta hannun matsakaici.
Chinzi linu mulao ha u vahewa? Uva ekezwa che baka lya mafosisa, mbwita valusika lwa Abrahama lu vakwiza kwavo vavasepiswe. Mulao uva vikwa cha mañiloi che yanza lya muzimanini.
20 Yanzu dai matsakanci yana nufin mutum fiye da daya, duk da haka Allah daya ne.
Linu muzimanini uzimanina bantu bahitilila muntu yenke, kono Ireeza yenke bulyo.
21 Shari'a tana tsayayya da alkawaran Allah kenan? Ko kadan! Domin idan da an ba da shari'a da ke iya bayar da rai, babu shakka da adalci ya zo ta wurin wannan shari'a.
Kana mulao ulwisanisa insepo ya Ireeza? Sanzi kuwamba vulyo! Cwale mulao heva u bahewa u va kuwola kuha buhalo, valukite vava kuswanela cheniti kwiza cha mulao.
22 A maimakon haka, nassi ya kulle abubuwa duka a karkashin zunubi. Allah ya yi wannan domin alkawarin sa na ceton mu ta wurin bangaskiya cikin Yesu Almasihu ya samu a ba da shi ga wadanda suka gaskanta.
Kono nihakuba bulyo, iñolo lisuminine zintu zonse mwikonde lya chivi. Ireeza ava tendi izi kuti insepiso yakwe itutuse che ntumelo mi Jesu Kresite pona cho hewa kwa vo vazumina.
23 Amma kafin bangaskiya cikin Almasihu ta zo, an kulle mu kuma aka tsare mu da shari'a har zuwa ga wahayin bangaskiya.
Kono intumelo ni seni kusika cha Keresite, tuva suminwe ni ku lyatililwa cha mulao kusikila hakuvezili insinulo ya ntumelo.
24 Daga nan shari'a ta zama mana jagora har sai da Almasihu ya zo, domin mu samu baratarwa ta wurin bangaskiya.
Cwale linu mulao chi wa keza kuba Muvavaleli wetu kusikila Jesu hasika, ili kuti tu tucheniswe che ntumelo.
25 Yanzu da bangaskiya ta zo, ba mu kuma a karkashin jagora.
Hanu intumelo hachiya keza, katusina mwi konde lya muvavaleli.
26 Domin dukanku 'ya'yan Allah ne ta wurin bangaskiya cikin Almasihu Yesu.
Kakuti muvonse muvana ve Ireeza mwi intumelo cha Jesu Keresite.
27 Dukanku da aka yi wa baftisma cikin Almasihu, kun suturce kanku da Almasihu.
Muvonse mu kolovezwa cha Kresite muvalizwatiki Kresite muvene.
28 Babu Bayahude ko Baheline, bawa ko 'yantacce, babu na miji ko mace, domin dukanku daya ne cikin Almasihu Yesu.
Kakusina kuti uzu mu Juda kapa Mu Gerike, muhikana kapa mulukuluhi, mukwame kapa mwanakazi, kakuti muvonse muchintu chonke kwa Jesu Keresite.
29 Idan ku na Almasihu ne, ku zuriyar Ibrahim ne kenan, magada bisa ga alkawarin.
Haiva muva Kresite, Linu muva lusika lwa Abrahama, mikamuyole kakuya che nsepiso.

< Galatiyawa 3 >