< Afisawa 5 >
1 Saboda haka ku zama masu koyi da Allah, kamar kaunatattun 'ya'yansa.
Kulwejo mubhe bhanu bhwo kumulubha Nyamuanga, lwa bhana abhendwa.
2 Ku yi zama cikin kauna kamar yadda Almasihu ya kaunace mu, ya kuma mika kansa sadaka da hadaya ga Allah dominmu, hadaya mai kanshi abin karba ga Allah.
Mulibhatile mulyenda, lwakutyo Kristo achendele eswe, esosishe omwene ingulu yeswe. Omwene abhee chisoshwa ne chogo, okubha bhulange bhwa kiss bhwo kumukondelesha Nyamuanga.
3 Fasikanci ko kowacce irin kazamta, ko kazamar lalata kada a ambace su a tsakaninku, don haka ya dace ga masu bi.
Obhulomesi no bhujabhi bhwona bhwona na inamba mbibhi itaikwa agati yemwe, lwakutyo ejendibhwa kubhekilisha, nolo amafululusho gataikwa,
4 Kada a ambaci batsa, maganar wauta ko alfasha wadanda ba su dace ba. Maimakon haka, mu zama masu godiya.
emisango jo bhujabhi, nolo bhusegu bhwo kujimya, ganu gatali gakisi, nawe ibheewo insime.
5 Domin wannan kun sani cewa ba fasiki, ko mara tsarki, ko mai hadama wato mai bautar gumaka zai sami gado cikin mulkin Almasihu da Allah.
Omutula okubha nechimali ati bhulio obhusiani, obhujabhi, nolo unu kaligila, oyo ni unu kalamya amasusano, atana mwandu gwona gwona mubhukama bhwa Kristo na Nyamuanga.
6 Kada kowa ya rude ku da maganganun wofi. Saboda wadannan abubuwa ne fushin Allah ke zuwa kan kangararrun 'ya'ya.
Omunu wona wona atajakujiga kwa magambo gabhusa, kwa insonga ya magambo ya magambo ganu lisungu lya Nyamuanga elija ingulu ya bhana bhanu bhatakungwa.
7 Kada ku yi tarayya tare da su.
Kulwejo utaja kubha amwi nabho.
8 Domin da ku duhu ne, amma yanzu ku haske ne cikin Ubangiji. Sai ku yi tafiya kamar 'ya'yan haske.
Kulwokubha emwe kubhwambilo mwaliga muli muchisute, nawe woli omwitaganya mu Latabhugenyi. Kulwejo mulibhatega lwa bhana bha mubhwelu.
9 Saboda amfanin haske shine dukan alheri, adalci da gaskiya.
Kulwokubha amatwasho ga mubhwelu agakumanya obhwekisi bhwona, obhulengelesi ne chimali.
10 Kuna bidar abin da Ubangiji ke murna da shi.
Yenja chinu echikondelesha Latabhugenyi.
11 Kada ku sa hannu ga ayyuka marasa amfani da ayyukan duhu amma gara a tone su.
Bhutaja kubhao bhusangisi kumilimu je chisute jinu jitana matwasho, nawe nujite abhwelu.
12 Don abubuwan da suke yi a boye abin kunya ne a bayyana su.
Kulwokubha amagambo ganu agakolwa nabho mubhwimbise nigokuswasha muno nolo okugasimula.
13 Dukan abu, idan haske ya bayyana su, za a gan su.
Amagambo gona, gakasululwa no bhwelu, agabha abhwelu,
14 Domin duk abin da aka bayyana ya zama haske. Saboda haka aka ce, “Ka farka, kai mai barci, ka tashi daga cikin matattu; Almasihu kuwa zai haskaka bisanka”.
kulwokubha bhuli echinu chinu chisuluwe echibha mubhwelu. Kulwejo owaika kutiya,”Imuka, awe umamile, na imuka okusoka mubhafuye na Kristo kalabhangilya ingulu yao.”
15 Saboda haka, ku maida hankali yadda kuke rayuwar ku, ba kamar mutane marasa hikima ba amma kamar masu hikima.
Kulwejo mubhe nobhwenge kutyo omulibhata, mutabha lwa bhanu bhanu bhatana bhwenge nawe bhobhwenge.
16 Ku yi lura yadda kuke amfani da lokaci don kwanakin miyagu ne.
Mwichungulilega omwanya kulwokubha jinsikujinu nijo bhunyamuke.
17 Kada ku zama wawaye. Maimakon haka, ku fahimci ko menene nufin Ubangiji.
Mutaja kubha bhamumu, nawe, mumenye ati nilyenda lya Latabhugenyi.
18 Kuma Kada ku bugu da ruwan inabi, don yana iya lalata rayuwa. Maimakon haka, ku cika da Ruhu Mai Tsarki.
Mutatamilaga kwo mulamba, ogutangasha mubhunyamuke, nawe mwijusibhwe no Mwoyo Omwelu.
19 Kuna magana da junanku cikin zabura da wakoki da wakokin ruhaniya, kuna rairawa da yabo da zuciyarku ga Ubangiji.
Mulomega bhuli umwi mwimwe kwa jijabhuli, nokukuya, na jinyimbo ja mumwoyo. Mwimbe na nimukuya kwo mwoyo ku Latabhugenyi.
20 Kullum kuna ba da gaskiya domin dukan abubuwa cikin sunan Ubangiji Yesu ga Allah Uba.
Bhusibhusi musoshega isime kwe misango jona mwisina lya Kristo Yesu Latabhugenyi weswe ku Nyamuanga Lata.
21 Kuna sarayadda kanku ga juna cikin girmama Almasihu.
Mwisoshega emwe abhene bhuli umwi kuundi kunsime ya Kristo.
22 Mata, ku yi biyayya ga mazan ku kamar ga Ubangiji.
Abhagasi, mwisoshega kubhalume bhemwe, lwa Latabhugenyi.
23 Domin miji shine shugaban matarsa kamar yadda Almasihu yake shugaban ikilisiya. Shine kuma mai ceton jiki.
Kulwainsonga omulume ni mutwe gwo mugasi, lwakutyo Kristo ali mutwe gwa likanisa. Ni muchungusi wo mubhili.
24 Amma kamar yadda ikilisiya take biyayya ga Almasihu, haka kuma dole mata suyi ga mazajen su cikin kowanne abu.
Nawe lwakutyo likanisa lili emwalo ya Kristo, kutyo kutyo abhagasi bhusi bhusi bhakole kutyo kubhalume bhebhwe bhuli musango.
25 Mazaje, ku kaunaci matanku kamar yadda Almasihu ya kaunaci ikilisiya har ya ba da kansa dominta,
Abhalume, mubhendega abhagasi bhemwe lwakutyo ona Kristo alyendele likanisa nesosha omwene ingulu yae.
26 Ya yi wannan domin ya tsarkake ta. Ya wanke mu da ruwan wanki ta wurin kalma.
Akolele kutyo koleleki libhe lyelu. Ayeshe no kulyosha na manji mumusango.
27 Ya yi wannan domin ya mika ma kansa ikilisiya mai daraja, ba tare da tabo ko cikas ko wani abu kamar wadannan, amma ta zama da tsarki da kuma mara aibi.
Akolele kutyo koleleki abhone omwene likanisa lyechibhalo, linu litana esolo amwi na chona chinu echisusana necho, nawe ni lyelu litana chibhibhi.
28 Hakannan kuma, mazaje su kaunaci matansu kamar jikunnansu. Wanda yake kaunar matarsa yana kaunar kansa.
Kulwainjila eyo eyo, abhalume abhendibhwa okubhenda abhagasi bhebhwe lwe mibhili jebhwe. Unu kamwenda omugasi wae keenda omwene.
29 Ba wanda ya taba kin jikinsa. Amma, yakan ciyadda shi yana kaunarsa, kamar yadda Almasihu ya kaunaci ikilisiya.
Atalio naumwi unu katamangana no mubhili gwae. Nawe naguchumachuma no kugwenda, lwakutyo Kristo ona kutyo alyendele likanisa.
30 Domin mu gabobin jikinsa ne.
Kulwokubha eswe chili amwi no mubhili gwae.
31 “Domin wannan mutum zai rabu da ubansa da uwarsa ya manne wa matarsa, su biyu su zama nama daya”.
“Kulwainsonga inu omulume kamusiga esemwene na nyilamwene nibhagwatana no mugasi wae, nabhabhilikile abho nibhabha mubhili gumwi”.
32 Wannan asirin gaskiyar, da girma yake, amma ina magana ne game da Almasihu da ikilisiyarsa.
bhunu bhaliga bhuselekelwe. Nawe enaika ingulu ya Kristo na likanisa.
33 Duk da haka, kowannenku dole ya kaunaci matarsa kamar kansa, matar kuma dole ta girmama mijinta.
Nawe, emwe bhuli umwi mwimwe nibhusibhusi amwende omugasi wae lwakutyo keenda omwene, no mugasi amugasega omulume wae.