< Afisawa 3 >
1 Saboda haka, ni Bulus, dan sarka sabili da Almasihu dominku al'ummai.
Kulwainsonga eyo anye, Paulo, ni mugaya wa Yesu Kristo kulwa ingulu yemwe Abhanyamahanga.
2 Ina zaton kun ji a kan aiki mai girma na alherin Allah da ya ba ni dominku.
Na mwikilishe ati mwonguhye ingulu ye milimu je chigongo cha Nyamuanga inu ananile ingulu yemwe.
3 Ina rubuto maku bisa ga wahayin da aka sanashe ni. Wannan ita ce boyayyar gaskiya da na rubuta a takaice a cikin wata wasikar.
Enibhandikila okusokana na kutyo obhusululo bhwa suluhye kwanye. Chinu nicho echimali chinu chaliga chiselekele bhunu nandikile kwe chifuyi ku nyalubha eindi.
4 Sa'adda kuka karanta a kan wannan, za ku iya fahimtar basira ta cikin boyayyar gaskiya a kan Almasihu.
Ulasoma ingulu ya ganu, outula okumenya obhwengeso bhwani mu chimali chinu chiselekele ingulu ya Kristo.
5 Wanda a zamanun da ba a bayyana wa mutane ba. Amma yanzu an bayyana shi ga manzanni da annabawa kebabbu a cikin Ruhu.
Kwa maimbo gandi echimali chinu chitamenyekene ku bhana bha bhanu. Nawe woli bhwatehywe abhwelu kwo Mwoyo ku ntumwa bhanu bhauhye na Abhalagi.
6 Wannan boyayyar bishara ita ce al'ummai ma abokan gado ne tare da mu, gabobi ne cikin jiki daya. Abokan tarayya ne kuma cikin alkawaran Almasihu Yesu ta wurin bishara.
Echimali chinu chaliga chibhisile ni kutya abhanu bha Abhanyamahanga nibhanu chili amwi chi mubhili. Nibhamwi mu mulago gwa Kristo Yesu okulabhila emisango jo bhwana.
7 Domin wannan na zama bawa ta wurin baiwar alherin Allah da ya bani ta wurin karfin ikonsa.
Na ingulu ya linu nakolelwe mugaya kwe chigongo cha Nyamuanga inu yasosibhwe kwanye okulabhila obhukosi bhwa managa gaye.
8 Allah ne ya ba ni wannan baiwa. Ko da shike nine mafi kankanta cikin kebabbun Allah, in yi shelar bishara ga al'ummai akan wadatar Almasihu marar matuka.
Nyamuanga asosishe echiyanwa chinu kwanye, tali kutyo anye nili mutoto kubhona bhanu bhauhye ingulu ya Nyamuanga. Echiyanwa chinu chibheile okubhalasisha amaanga emisango jo bhwana jinu jili no bhunibhi bhunu bhutakulolwa mu Kristo.
9 In kuma fahimtar da dukan mutane a kan shirin Allah, wannan boyayyar gaskiya wadda tun zamanai da suka wuce Allah ya boye, shi da ke mahallicin dukan abubuwa. (aiōn )
jinyiile okubhalasisha abhanu bhona ingulu ya imbisike ya magambo ga Nyamuanga. Gunu Ni msango gunu gwaliga gubhisilwe kwe myaka myamfu jinu jalabhile, na Nyamuanga unu amogele ebhinu bhyona. (aiōn )
10 Saboda haka, ta wurin ikilisiya, masu iko da masu mulkin sararin sama za su san hikimar Allah ta fuskoki daban daban.
Inu yaliga ilikutiya, okulabhila Ikanisa, abhatangasha na abhobhuinga mulubhaju lwa mulwile bhabhone okumenya mbala nyamfu ejobhusimuka jo bwengeso bhwa Nyamuanga.
11 Wannan ya kasance bisa ga dawwamammen nufi da ya zartar cikin Almasihu Yesu Ubangijinmu. (aiōn )
Ganu gakabhonekene okulabhila obhwiganilisha bwa kajanende bhunu bhwakumiye munda ya Kristo Yesu Latabhugenyi weswe. (aiōn )
12 Gama a cikin Almasihu muna da gabagadi, da dama, da amincewa sabili da gaskiyar mu a cikinsa.
Kulwokubha mu Kristo chili no bhuyali no bhutulo bhwo kwingila kwo bhuyali ingulu ye likilisha lyeswe kumwene.
13 Saboda haka ina rokon ku kada ku karaya da wahalar da na sha domin ku wadda ta zama daukakar ku.
Kulwejo enibhasabha mutaja kwitimata ku lwokunyansibhwa kwani ingulu yemwe. Ganu nikushyo lyemwe.
14 Saboda haka nake durkusawa da gwiwa ta a gaban Uba,
Kwa insonga eyo enibhuma ebhijwi ku Lata.
15 wanda ta wurinsa ake kiran kowanne iyali na sama da na kasa.
unu kumwene bhuli lwibhulo mulwile na ingulu ye chalo yabhilikiwe lisina.
16 Ina addu'a ya amince maku bisa ga yalwar wadatar daukakarsa, ku karfafa matuka da iko ta wurin Ruhunsa, da yake cikinku.
Enisabha ati abhone okubhabhonekesha, okulubhana no bhunibhi bhwa likusho lyae, abhakole kusimbagilila kwa managa okulabhila Omwoyo gwae, unu ali munda yemwe.
17 Ina addu'a Almasihu ya zauna a cikin zuciyar ku ta wurin bangaskiya. Ina kuma addu'a ku kafu ku kuma ginu da zurfi kwarai cikin kaunarsa.
Enisabhwa ati Kristo alame munda ye mioyo jemwe okulabhila elikilisha.
18 Ku kasance cikin kaunarsa domin ku gane, tare da dukan masu bi, menene zurfi, da fadi, da tsawon kaunar Almasihu.
Enisabha ati mubhe na litako no bhwambilo bhwe lyenda lyae. Mubhe mulyenda lyae koleleki mubhone okusombokelwa, amwi na bhanu bhekilisishe, kutyo obhugaji, nobhulela bhwe lyenda lya Kristo.
19 Ina addu'a domin ku san mafificiyar kaunar Almasihu da ta wuce sani. Ku yi wannan domin a cika ku da dukan cikar Allah.
Enisabhwa ati mumenye obhukulu bhwe lyenda lya Kristo, bhunu obhukila obhwiganilisha. Mkole ganu koleleki mwijushwe no bhulengelesi bhwona bhwa Nyamuanga.
20 Yanzu ga wanda yake da ikon aikata dukan abu fiye da abin da muke roko ko tunani, bisa ga ikonsa da ke aiki a cikinmu,
Nawoli kumwene unu katula okukola bhuli musango, okukila ganu echisabhwa na ganu echiganilisha, okulabhila amanaga gaye ganu agakola emilimu munda yeswe,
21 daukaka ta tabbata a gare shi a cikin ikilisiya ta wurin Almasihu Yesu har ya zuwa zamanun zamanai har abada abadin. Amin. (aiōn )
kumwene libhe ekushyo munda ya likanisa na mu Kristo Yesu kwa maimbo gona kajanende na kajanende. Jibhekutyo. (aiōn )