< Afisawa 2 >
1 Amma da ku matattu ne cikin zunubanku da laifofinku.
Shi me ma hirzashi ataye sa yazi mu kize usuro ticukum teshime nan nu cara a bange a shime.
2 A cikinsu kuka yi rayuwa bisa ga al'amuran duniyan nan. Kuka biye wa mai sarautar ikokin sararin sama, wannan ruhun ne da ke aiki cikin kangararrun 'ya'ya. (aiōn )
Andesa datti warani anu tarsa, ana ni ge sawatursi Ugomo u ma cico memani bi be buzenzen me nanshi anu zatu tarsa Asere an desa wa haki nan nipum. (aiōn )
3 Da can dukanmu muna cikin wadannan marasa bada gaskiya. Muka biye wa mugun burin jikinmu. Muna aikata halin mutuntaka da na tunaninmu. Bisa ga dabi'a 'ya'ya ne wadanda sun cancanci fushin Allah, kamar wadansu.
Vat oro datti ta cukuno nan we ta tarsi uni rusa umeme ine ini Uhomo Asere ma izi ucore iriba imeme.
4 Amma Allah mai yalwar jinkai ne, sabili da matukar kauna da ya kaunace mu.
Ugomo Asere mazin ni ni iriba ishew barki memani ma hem in hanu.
5 Sa'anda muke matattu cikin zunubai, ya kawo mu cikin sabon rai tare da Almasihu. Ta wurin alheri aka cece mu.
Barki atiyeme salazi mu kizzi memani hirzan duru urusa unize ni ugomo Asere asuro ushew umeme ma suson duru ani rere.
6 Allah ya tashe mu tare ya kuma sa muka zauna tare a matsayi guda cikin Almasihu Yesu.
Anyumo Ugomo Asere Yesu memani hirzan duro nigome manno ma yan duro ahira ati cukun abirko anyimo Asesere.
7 Ya yi wannan domin a zamanai masu zuwa ya nuna mana matukar yalwar arzikin alherinsa ta wurin Yesu. Yana nuna mana wannan ta wurin alherinsa. (aiōn )
Ugomo Asere ma uyi ina nu barki ma bezi ubare umeme usuro uniza nu Ugomo Asere Yesu. (aiōn )
8 Domin ta wurin alheri aka cece ku ta wurin bangaskiya, wannan ba daga gare ku ba ne, kyauta ce ta Allah.
Usuro imumu iriri ya wu ma suson duro anyimo ani rere me sa ta rebine akagino katuma ka Asere kani.
9 Ba daga ayyuka ba, Saboda wannan dalili kada kowa ya yi fahariya.
Da barki kashi ba barki ani me kati uye ma tari bigiri.
10 Gama mu aikin hannuwansa ne, halitattu cikin Almasihu Yesu domin mu yi kyawawan ayyuka, wadanda tun da Allah ya tanada, mu yi rayuwa a cikinsu.
Haru katuma kame kani ma kuri mabarkan duru anyimo niza ne Yesu Ugomo Asere barki ti wuzi katuma ka ririn kaga sa Ugomo Asere mamu inkondaru kani.
11 Saboda haka ku tuna da ku al'ummai ne a dabi'ar jiki. Ana kiranku “marasa kaciya”, abin da ake kira kaciya cikin jiki wadda hannayen mutane ke yi.
Barki dati utanda ushime anigura wadi tarsishi anu zoti ni gura wemi waruse nigura nu weme nini ta tarani.
12 Gama a lokacin nan a rabe kuke da Almasihu. Ku bare ne ga mutanen Isra'ila. Ku baki ne ga wa'adodi na al'kawarai. Ba ku da tabbaci a kan gobe. Ba ku da Allah a cikin duniya.
Rusane uganiya yahar uzina nan nu Ugomo Asere.
13 Amma yanzu a cikin Almasihu Yesu ku da da kuke nesa da Allah, an kawo ku kusa da shi ta wurin jinin Almasihu.
Anime anyimo Ugomo Asere datti yezi piit anami barki uponku uma ye na Yesu Ugomo Asere mayene shi mamu.
14 Gama shine salamar mu. Domin ya mai da biyun daya. Cikin jikinsa ne ya rushe katangar gaba da ta raba mu da juna.
Barki anime Ugomo Asere mimani una unu nati iriba idesa mazeki a Yahudawa ana inde wani makuri ma tuburko utura ugesa wa hari ticukun tuwa nan ni lenu.
15 Wato ya kawar da shari'a mai umarnai da sharudda, domin ya halitta sabon mutum daya a cikinsa. Yin haka ya kawo salama.
Ma e makarti ubezi utize tiburi nan uwito ini ce nimime usuro ahira ami ani akim vana Asere usuro anaware wewan adumu nan aji.
16 Ya yi haka domin ya sulhunta mutum biyu cikin jiki daya ga Allah ta wurin gicciye. Ta wurin gicciye ya kashe gabar da ke tsakaninsu.
Makure ma ore ace awe ana waremi anyumo aniza ni Yesu wa cukuno a inde usuro ukotiko umime azere utete.
17 Yesu ya zo ya yi maku shelar salama ku da kuke nesa da ku na kusa.
Yesu ma e unu boo tize ta Asere, nan nu bezizi iriba irum a hira an desa wa ra piit nan iriba irum a hira desa wa zi mamu cangi.
18 Domin ta wurin Yesu dukanmu biyu cikin Ruhu daya muna da hanya zuwa wurin Uba.
Makure ma ace ma bezeze una urereni ana pepet nan na namamu. Barki memani takim urosa vana nannu Ugomo Asere usuro bibeu bi inde.
19 Sabo da haka yanzu ku al'ummai, ko daya, ba bare ba ne. Maimakon haka ku abokai ne tare da kebabbun Allah, abokan aiki.
Barki memani takem urosa vannu Ugomo Asere anuro bibeu bi inde.
20 Wadanda an gina su bisa tushen manzanni da annabawa. Almasihu Yesu da kansa shine mafificin dutsen ginin.
Shime a zu agene wani shi anare waniba shi yakim ukaba ahere Ugomo ya cukuno ahana Ugomo Asere.
21 A cikinsa dukan ginin ya hade tare, suna kuma girma kamar haikali cikin Ubangiji.
Andese a kabi we usuro urusa utize ti Ugomo Asere Yesu memani ni po ni dandang niginome.
22 A cikinsa ne kuma ake gina ku gaba daya kun zama mazaunin Allah a cikin Ruhu.
Andesa abari we gusi tidinge anyumo aweme wewani ti denge tiririn ti Ugomo Asere.