< Kolossiyawa 3 >

1 Idan dai Allah ya tashe ku tare da Almasihu, ku nemi abubuwan da ke sama, inda Almasihu ke zaune a hannun dama na Allah.
“Lino mwalapundushiwa pamo ne Klistu, kamushani myoyo yenu pa bintu bya kwilu uko Klistu nkwaikala ku cikasa ca lulyo ca Lesa.
2 Yi tunanin a kan abubuwan da ke sama, ba a kan abubuwan da ke kasa ba.
Kamulangaulanga bintu bya kwilu, kutali bya pacishi capanshi pano.
3 Gama ku kun mutu, ranku kuma yana boye tare da Almasihu cikin Allah.
Kwamba sha buyumi bwakaindi, mwalafwa buyumi bwenu bwa linolino bwalasolekwa pamo ne Klistu muli Lesa.
4 Sa'anda Almasihu ya bayyana, wanda shine ranku, sa'anan ku kuma zaku bayyana tare da shi cikin daukakarsa.
Lino Klistu ebuyumi bwenu, neco akaboneka, nenjamwe nimukabonekele pamo mu bulemu bwakendi.”
5 Ku kashe sha'awacce-sha'awaccen da suke a duniya - zina da fasikanci, rashin tsarki, muguwar sha'awa, mummunar buri, da kuma kwadayi, wadda shine bautar gumaka.
Funyani lunkumbwa lonse luli mu mubili mwenu, lwakuyanda byapanshi pano, mbuli bufule, ne kwinsa bintu byabula kululama ne lunkumbwa lwa mushobo uliwonse waipa ne miyeyo yaipa kayi ne minyono, pakwinga lunkumbwa lwa minyono lwelana ne kukambilila tumbwanga.
6 Saboda wandannan abubuwa ne fushin Allah ke zuwa a kan marasa biyayya.
Cebo ca bintu ibi bukalu bwa Lesa bulesanga.
7 A cikin wadannan abubuwa ne kuka yi rayuwa a da da kuke zauna a cikinsu.
Nenjamwe mwalikuba mwatimbakana mu bintu byaipa pa cindi ncemwalikwikala ne bantu balikwikala mu buyumi bulico.
8 Amma yanzu dole ku kawar da wadannan - zafin rai, fushi, mugayen manufofi, zage-zage, da kazamar magana daga bakinku.
Lino Kamutayani bukalu ne kupya moyo ne lupato ne maswi akusebanya. Pa mulomo penu kapatafumanga maswi amatuka.
9 Kada ku yi wa juna karya, domin kun tube tsohon mutumin da ayyukansa,
Kamulekani kubepana pakwinga mwalashiya buyumi bwenu bukulu kulu ne micito yakendi
10 kun kuma yafa sabon mutum, wanda ake sabontawa cikin sani bisa ga surar wannan da ya hallice shi.
Lino mulafwala buyumi bwalinolino. Ubu buyumi embwalabambanga Lesa wenu busuba ne busuba, kwambeti mukamwishibishishe nekukoshana nendiye.
11 A nan ne inda babu Baheline da Bayahude, mai kaciya da marar kaciya, bare, baubawa, ko Basikitiye, bawa ko yantacce, amma Almasihu shine duka, yana kuma cikin duka.
Neco, lino paliya kupusana kulipo pakati pa Muyuda ne Muswamashi wapalulwa ne wabula kupalulwa, bantu ba mishobo imbi, nambi bantu bapwilila, musha, nambi wabula kuba musha. Nsombi Klistu uli muli njamwe.
12 A matsayin ku na zababbun Allah, masu tsarki da kaunatattu sai ku yafa jinkai, ayyukan kirki, saukin kai, kamewa da hakuri.
Lesa umusuni, ecebo cakendi lamusala kuba bantu bakendi ba palubasu. Neco kamubani bantu bakute nkumbo kayi baina moyo, balicepesha, babomba moyo kayi bekalika nkombe.
13 Yi hakuri da juna. Ku yi wa juna alheri. Idan wani na da damuwa da wani, ku gafarta kamar yadda Ubangiji ya gafarta maku.
Kamunyumfwilananga nkumbo ne kulekelelana, na umo lepishili munendi amulekeleleko, mbuli Mwami Lesa ncalamulekelela.
14 Fiye da wadanan abubuwa duka, ku kasance da kauna, wanda itace cikakkiyar kammalla.
Kusankanya pa bintu byonse, kamuleshani lusuno kuli umo ne umo, pakwinga elukute kupamankanya bintu byose kwambeti bikatane mwakupwililila.
15 Bari salamar Almasihu ta mallaki zukatanku. Sabili da wannan salama ce aka kiraye ku cikin jiki daya. Ku yi godiya.
Lumuno ndwakute kupa Klistu lwendeleshe myoyo yenu. Lesa walamukuwa kwambeti mube ne lumuno ulu, pakwinga njamwe bilama bya mubili umo, neco kamulumbanga.
16 Ku bar maganar Almasihu ta zauna a cikinku a yalwace. Da dukan hikima, ku koyar, ku kuma gargadi juna da zabura, wakoki, da wakokin yabo na ruhaniya. Kuna rairawa tare da godiya cikin zukatanku ga Allah.
Maswi a Klistu ekalikane mwakupwililila mu myoyo yenu, kayi amupeni mano, pitilishani kwiyishana ne kupana busele. Imbilani nyimbo sha kutembaula Lesa, ne nyimbo nashimbi sha mushimu, pitilishani kumwimbila Lesa ne myoyo ya kulumbaisha.
17 Kuma duk abin da zaku yi cikin magana ko aiki ku yi duka cikin sunan Ubangiji Yesu. Kuna yin godiya ga Allah Uba ta wurinsa.
Ncemulambanga ne ncemulenshinga mubinse mu lina lya Mwami Yesu, kayi kamulumbanga Lesa kupitila muli Klistu.
18 Mata, ku yi biyayya ga mazajenku, yadda yakamata a cikin Ubangiji.
Amwe batukashi nyumfwila balume benu pakwinga encomulayandikinga kwinsa omwashoma Mwami.
19 Mazaje, ku kaunaci matayenku, kada ku muzguna masu.
Nenjamwe balume sunani bakashenu, kamutabalelanga mwalukanda.
20 Yaya, ku yi wa iyayen ku biyayya cikin dukan komai, domin wannan yana faranta wa Ubangiji rai.
Mobana mucilelwa kamunyumfwilani bamashali benu, pakwinga ecikute kumukondwelesha Lesa.
21 Ku Ubanni, kada ku cakuni 'ya'yanku domin kada su karaya.
Mobashali kamutabakalalishanga bana benu pacilubo ciliconse ncebalenshi.
22 Bayi, ku yi wa iyayengijinku na jiki biyayya cikin kowane abu, ba tare da bautan ganin ido ba don faranta wa mutane rai, amma da sahihiyar zuciya. Ji tsoron Ubangiji.
Amwe basebenshi nyumfwilani mbomulasebenselenga, kamutasebensanga mwakulangililwa ne mwine ncito kwambeti bamulumbe, sebensani ne moyo wonse mwakutina Lesa.
23 Duk abin da kuke yi, ku yi aiki daga zuci domin Ubangiji ba domin mutane ba.
Ciliconse ncomulenshinga kamubasebenselanga ca ngofu eti mulasebenselenga Lesa.
24 Kun san cewa, zaku karbi sakamako na gado daga wurin Ubangiji. Domin Ubangiji Almasihu kuke bauta wa.
Kamwishibani kwambeti nimukatambule cilambo ncalamulaya Lesa, pakwinga ni Mwami Klistu ngomulasebenselenga.
25 Domin kowa ya yi rashin adalci zai karbi sakamakon rashin adalcin da ya yi, kuma babu son kai.
Muntu lenshinga byaipa nakapewe cisubulo celana ne mwelo wa byaipa mbyalenshinga, pakwinga Lesa nkalanga pa menso.

< Kolossiyawa 3 >