< Kolossiyawa 3 >

1 Idan dai Allah ya tashe ku tare da Almasihu, ku nemi abubuwan da ke sama, inda Almasihu ke zaune a hannun dama na Allah.
Hinu, yikavyai muyukiswi pamonga na Kilisitu, mlondayi gegavi kunani kweavili Kilisitu, atamili upandi wa kulyelela wa Chapanga.
2 Yi tunanin a kan abubuwan da ke sama, ba a kan abubuwan da ke kasa ba.
Mholalela mambu ga kunani, na lepi mambu ga pamulima apa.
3 Gama ku kun mutu, ranku kuma yana boye tare da Almasihu cikin Allah.
Muni nyenye mfwili na wumi winu ufiyiki pamonga na Kilisitu mugati ya Chapanga.
4 Sa'anda Almasihu ya bayyana, wanda shine ranku, sa'anan ku kuma zaku bayyana tare da shi cikin daukakarsa.
Wumi winu wa chakaka ndi Kilisitu, na lukumbi lwaki peihumila na nyenye mewa yati mwivya pamonga nayu muukulu.
5 Ku kashe sha'awacce-sha'awaccen da suke a duniya - zina da fasikanci, rashin tsarki, muguwar sha'awa, mummunar buri, da kuma kwadayi, wadda shine bautar gumaka.
Hinu, mkoma mnogo uhakau wa pamulima zemuvelekiwi nazu ngati, ukemi, uhakau, mnogo uhakau uhutulu ngati kufugamila vimong'omong'o.
6 Saboda wandannan abubuwa ne fushin Allah ke zuwa a kan marasa biyayya.
Ndava ya mambu genago ligoga laki Chapanga likuvabwelela voha vangamyidakila mwene.
7 A cikin wadannan abubuwa ne kuka yi rayuwa a da da kuke zauna a cikinsu.
Lukumbi lumonga nyenye mweatamili kulandana na mnogo wa mambu ago gahakau gemvelikwi nagu.
8 Amma yanzu dole ku kawar da wadannan - zafin rai, fushi, mugayen manufofi, zage-zage, da kazamar magana daga bakinku.
Nambu hinu yikuvagana kuleka mambu ago goha, ligoga na mnogo na uhakau, kuvevesa amala maligu gakotoka kuhuma mu milomo yinu.
9 Kada ku yi wa juna karya, domin kun tube tsohon mutumin da ayyukansa,
Mkoto kujovelana udese, muni nyenye mmali kuwula mnogo uhakau wemuvelikwi nawu pamonga na matendu gaki goha,
10 kun kuma yafa sabon mutum, wanda ake sabontawa cikin sani bisa ga surar wannan da ya hallice shi.
muwala wumi wa mupya, wiwiyendelela wihengewa upya na Chapanga muwumba. Muni avakitayi kummanya bwina na kuvya ngati mwene.
11 A nan ne inda babu Baheline da Bayahude, mai kaciya da marar kaciya, bare, baubawa, ko Basikitiye, bawa ko yantacce, amma Almasihu shine duka, yana kuma cikin duka.
Chenichi ndi, kawaka kangi kulekengana Myawudi na anga Myawudi, mweadumwili jandu na mwangadumula jandu, mweasomili na mweangasoma mvanda na mwealekekisiwi. Nambu Kilisitu ndi vyoha, avi muvyoha.
12 A matsayin ku na zababbun Allah, masu tsarki da kaunatattu sai ku yafa jinkai, ayyukan kirki, saukin kai, kamewa da hakuri.
Nyenye ndi vandu vaki Chapanga, mwene avaganili na kuvahagula. Hinu ndi, muvya na mtima wa lipyana, ubwina na unngolongondi, uhiluka na ukangamala.
13 Yi hakuri da juna. Ku yi wa juna alheri. Idan wani na da damuwa da wani, ku gafarta kamar yadda Ubangiji ya gafarta maku.
Msindimalinanayi na kulekekesana mmonga winu peivya na lijambu loloha kwa muyaki. Mganikiwa kulekekesana ngati Bambu winu cheavalekisi nyenye.
14 Fiye da wadanan abubuwa duka, ku kasance da kauna, wanda itace cikakkiyar kammalla.
Mukuyonjokesa genago, muyendelela kukamulila uganu, muni uganu wikunga kila chindu muumonga wa uchakaka.
15 Bari salamar Almasihu ta mallaki zukatanku. Sabili da wannan salama ce aka kiraye ku cikin jiki daya. Ku yi godiya.
Na uteke wa Kilisitu ulongosa mumitima yinu, muni ndava Chapanga avakemili nyenye mvya na uteke mwakemeliwi kuvya higa yimonga. Kavili kusengusa!
16 Ku bar maganar Almasihu ta zauna a cikinku a yalwace. Da dukan hikima, ku koyar, ku kuma gargadi juna da zabura, wakoki, da wakokin yabo na ruhaniya. Kuna rairawa tare da godiya cikin zukatanku ga Allah.
Ujumbi wa Kilisitu utama kwa umahele mugati yinu. Muwulanayi na kuhakalilana kwa luhala lwoha. Muyimba nyimbu za zabuli na nyimbu za kumsengusa Chapanga na nyimbu za kumuyupa Chapanga, mumyimbila Chapanga nyimbu za kusengusa.
17 Kuma duk abin da zaku yi cikin magana ko aiki ku yi duka cikin sunan Ubangiji Yesu. Kuna yin godiya ga Allah Uba ta wurinsa.
Na kila chindu chemwikita kwa malovi amala litendu, mkita goha kwa kumtopesa Bambu Yesu na kumsengusa Chapanga Dadi mu njila yaki.
18 Mata, ku yi biyayya ga mazajenku, yadda yakamata a cikin Ubangiji.
Nyenye vadala, muvayuwanila vagosi vinu, muni ndi cheigana Chapanga.
19 Mazaje, ku kaunaci matayenku, kada ku muzguna masu.
Na vagosi nyenye, muvagana vadala vinu, na mkoto kuvaywangila.
20 Yaya, ku yi wa iyayen ku biyayya cikin dukan komai, domin wannan yana faranta wa Ubangiji rai.
Vana nyenye, mvakitila gabwina vadadi na vanyina vinu magono goha ndi yikumganisa Bambu.
21 Ku Ubanni, kada ku cakuni 'ya'yanku domin kada su karaya.
Vadadi na vanyina nyenye, mkoto kuvakitila luhonda vana vinu, nambu yati videnyeka mtima.
22 Bayi, ku yi wa iyayengijinku na jiki biyayya cikin kowane abu, ba tare da bautan ganin ido ba don faranta wa mutane rai, amma da sahihiyar zuciya. Ji tsoron Ubangiji.
Vavanda nyenye muvayuwanila vakulu vinu mugoha, lepi pevakuvalola ndu mwigana mulolekanayi vabwina nambu mkita genago kwa mtima woha ndava ya kumlumba Bambu.
23 Duk abin da kuke yi, ku yi aiki daga zuci domin Ubangiji ba domin mutane ba.
Kila chemwihenga muhenga kwa mtima winu woha, ndava ya kumuhengela Bambu lepi ndava ya kumuhengela mundu.
24 Kun san cewa, zaku karbi sakamako na gado daga wurin Ubangiji. Domin Ubangiji Almasihu kuke bauta wa.
Mukumbuka kuvya Bambu yati akuvapela njombi yila yeavavikili vandu vaki. Ndava munu mwemukuhegela ndi Kilisitu Bambu!
25 Domin kowa ya yi rashin adalci zai karbi sakamakon rashin adalcin da ya yi, kuma babu son kai.
Mweikita gahakau yati ipokela kulandana na uhakau waki, Chapanga ibagula lepi.

< Kolossiyawa 3 >