< Kolossiyawa 3 >

1 Idan dai Allah ya tashe ku tare da Almasihu, ku nemi abubuwan da ke sama, inda Almasihu ke zaune a hannun dama na Allah.
Ngakho uba livuswe loKristu, dingani okwaphezulu, lapho akhona uKristu ehlezi ngakwesokunene sikaNkulunkulu.
2 Yi tunanin a kan abubuwan da ke sama, ba a kan abubuwan da ke kasa ba.
Nakanani ngezinto eziphezulu, kungeyisikho ngezinto ezisemhlabeni.
3 Gama ku kun mutu, ranku kuma yana boye tare da Almasihu cikin Allah.
Ngoba lifile, lempilo yenu ifihlwe loKristu kuNkulunkulu.
4 Sa'anda Almasihu ya bayyana, wanda shine ranku, sa'anan ku kuma zaku bayyana tare da shi cikin daukakarsa.
Nxa ebonakaliswa uKristu, oyimpilo yethu, ngalesosikhathi lani lizabonakaliswa laye enkazimulweni.
5 Ku kashe sha'awacce-sha'awaccen da suke a duniya - zina da fasikanci, rashin tsarki, muguwar sha'awa, mummunar buri, da kuma kwadayi, wadda shine bautar gumaka.
Ngakho bulalani amalunga enu asemhlabeni, ukuphinga, ukungcola, inkanuko embi, ukufisa okubi, lomhawu, oyikukhonza izithombe,
6 Saboda wandannan abubuwa ne fushin Allah ke zuwa a kan marasa biyayya.
okwehla ngalezizinto ulaka lukaNkulunkulu phezu kwabantwana bokungalaleli;
7 A cikin wadannan abubuwa ne kuka yi rayuwa a da da kuke zauna a cikinsu.
elake lahamba kuzo lani, lapho lalihlezi phakathi kwazo.
8 Amma yanzu dole ku kawar da wadannan - zafin rai, fushi, mugayen manufofi, zage-zage, da kazamar magana daga bakinku.
Kodwa khathesi lani khuphani konke lokhu, ulaka, ukuthukuthela, inzondo, inhlamba, ukukhuluma amanyala emlonyeni wenu;
9 Kada ku yi wa juna karya, domin kun tube tsohon mutumin da ayyukansa,
lingaqambelani amanga, lokhu selimhlubule umuntu omdala lezenzo zakhe,
10 kun kuma yafa sabon mutum, wanda ake sabontawa cikin sani bisa ga surar wannan da ya hallice shi.
selembethe omutsha, owenziwa kutsha elwazini njengomfanekiso walowo owamdalayo;
11 A nan ne inda babu Baheline da Bayahude, mai kaciya da marar kaciya, bare, baubawa, ko Basikitiye, bawa ko yantacce, amma Almasihu shine duka, yana kuma cikin duka.
okungekho umGriki lomJuda, ukusoka lokungasoki, owezizweni, umSikethiya, isigqili, okhululekileyo; kodwa uKristu uyikho konke lakukho konke.
12 A matsayin ku na zababbun Allah, masu tsarki da kaunatattu sai ku yafa jinkai, ayyukan kirki, saukin kai, kamewa da hakuri.
Ngakho yembathani, njengabakhethiweyo bakaNkulunkulu, abangcwele labathandekayo, imihelo yesihawu, ububele, ukuzithoba, ubumnene, ukubekezela;
13 Yi hakuri da juna. Ku yi wa juna alheri. Idan wani na da damuwa da wani, ku gafarta kamar yadda Ubangiji ya gafarta maku.
libekezelelane, lithethelelane uba umuntu elensolo komunye; njengoba loKristu walithethelela, ngokunjalo lani;
14 Fiye da wadanan abubuwa duka, ku kasance da kauna, wanda itace cikakkiyar kammalla.
phezu kwakho konke-ke yembathani uthando, oluyisibopho sokuphelela.
15 Bari salamar Almasihu ta mallaki zukatanku. Sabili da wannan salama ce aka kiraye ku cikin jiki daya. Ku yi godiya.
Lokuthula kukaNkulunkulu kakubuse enhliziyweni zenu, elibizelwa kukho lani emzimbeni munye; futhi banini ngababongayo.
16 Ku bar maganar Almasihu ta zauna a cikinku a yalwace. Da dukan hikima, ku koyar, ku kuma gargadi juna da zabura, wakoki, da wakokin yabo na ruhaniya. Kuna rairawa tare da godiya cikin zukatanku ga Allah.
Ilizwi likaKristu kalihlale phakathi kwenu ngokwenotho enhlakanipheni yonke; lifundisane lilayane, ngezihlabelelo, lamahubo odumo, lengoma zomoya, lihlabelela lilomusa enhliziyweni zenu eNkosini.
17 Kuma duk abin da zaku yi cikin magana ko aiki ku yi duka cikin sunan Ubangiji Yesu. Kuna yin godiya ga Allah Uba ta wurinsa.
Njalo konke loba yini eliyenzayo, elizwini loba esenzweni, konke kwenzeni ebizweni leNkosi uJesu, libonge uNkulunkulu loBaba ngaye.
18 Mata, ku yi biyayya ga mazajenku, yadda yakamata a cikin Ubangiji.
Bafazi, zehliseleni ngaphansi kwawenu amadoda, njengokufanele eNkosini.
19 Mazaje, ku kaunaci matayenku, kada ku muzguna masu.
Madoda, thandani omkenu, lingabi lokubaba kubo.
20 Yaya, ku yi wa iyayen ku biyayya cikin dukan komai, domin wannan yana faranta wa Ubangiji rai.
Bantwana, lalelani abazali ezintweni zonke; ngoba lokhu kuyayithokozisa iNkosi.
21 Ku Ubanni, kada ku cakuni 'ya'yanku domin kada su karaya.
Bobaba, lingabathukuthelisi abantwana benu, ukuze bangadani.
22 Bayi, ku yi wa iyayengijinku na jiki biyayya cikin kowane abu, ba tare da bautan ganin ido ba don faranta wa mutane rai, amma da sahihiyar zuciya. Ji tsoron Ubangiji.
Zisebenzi, lalelani ezintweni zonke labo abangamakhosi njengokwenyama, kungeyisikho ngenkonzo yamehlo njengabathokozisa abantu, kodwa ngobuqotho benhliziyo, lisesaba uNkulunkulu;
23 Duk abin da kuke yi, ku yi aiki daga zuci domin Ubangiji ba domin mutane ba.
njalo yonke loba yini eliyenzayo, yenzeni ngenhliziyo, njengeNkosini, njalo kungeyisikho ebantwini;
24 Kun san cewa, zaku karbi sakamako na gado daga wurin Ubangiji. Domin Ubangiji Almasihu kuke bauta wa.
lisazi ukuthi eNkosini lizakwemukela umvuzo welifa; ngoba likhonza iNkosi uKristu.
25 Domin kowa ya yi rashin adalci zai karbi sakamakon rashin adalcin da ya yi, kuma babu son kai.
Kodwa owenza okubi uzazemukelela okubi akwenzileyo; njalo kakukho ukubandlulula umuntu.

< Kolossiyawa 3 >