< Ayyukan Manzanni 9 >
1 Amma Shawulu, ya cigaba da maganganun tsoratarwa har ma da na kisa ga almajiran Ubangiji, ya tafi wurin babban firist
Saulo usa walapitilisha kuyosha sha kushina bantu balikukonkela kwiyisha kwa Yesu. Walaya kuli Mukulene wa Beshimilumbo,
2 kuma ya roke shi wasiku zuwaga majami'un da ke Dimashku, domin idan ya sami wani da ke na wannan hanya, maza ko mata, ya kawo su Urushalima a daure.
kuya kusenga makalata akumusuminisha kuyanawo ku manda akupaililamo ku Damasiko, kwambeti acanako nabambi bantu bacikonkela kwiyisha kwa Yesu, babe batuloba, nambi batukashi abasunge ne kubaleta ku Yelusalemu.
3 Yayin da yana tafiya, ya kasance da ya iso kusa da Dimashku, nan da nan sai ga wani haske daga sama ya haskaka kewaye da shi;
Mpobalashika pepi ne ku Damasiko mu bulwendo bwakendi, mwakutengashila mumuni watuba tuu walafuma kwilu ne ku mushinguluka.
4 Sai ya fadi a kasa kuma yaji wata murya na ce da shi, ''Shawulu, Shawulu, me yasa kake tsananta mani?''
Walawa panshi ne ku nyumfwa liswi lya kwambeti, “Saulo, Saulo, ulampenshelenga cani?”
5 Shawulu ya amsa, ''Wanene kai, Ubangiji?'' Ubangiji ya ce, ''Nine Yesu wanda kake tsanantawa;
Saulo walepusheti, “Inga njamwe bani Mwami?” Liswi lyalamukumbuleti, “Njame Yesu ngolapenshenga.
6 amma ka tashi, ka shiga cikin birnin, kuma za a gaya maka abinda lallai ne kayi.
Nyamuka, koya wingile mu munshi uwu, ni bakwambile ca kwinsa.”
7 Mutanen da ke tafiya tare da Shawulu suka tsaya shiru sun rasa abin fada, suna sauraron muryar, amma ba su ga kowa ba.
Bantu mbwalikuba nabo balemana, babula ca kwambapo, maswi awo bali kwanyumfwa, nsombi nkabalikumubona muntu walikwamba.
8 Shawulu ya tashi daga kasa, kuma daga ya bude idanunsa, baya ganin komai; sai suka kama hannuwansa suka yi masa jagora suka kawo shi cikin birnin Dimashku.
Saulo walanyamuka, nsombi mpwalakapula menso, calala kubona cili conse. Neco banendi mbwalikuba nabo balengila nendi mu munshi wa Damasiko kabali bamwikatilila ku cikasa.
9 Har kwana uku ba ya kallo, kuma ba ya ci balle sha.
Walekala masuba atatu katabono, katali cakulya, nambi kunwa cili conse.
10 Akwai wani almajiri a Dimashku mai suna Hananiya; sai Ubangiji ya yi magana da shi cikin wahayi, ya ce, ''Hananiya.'' Sai ya ce, ''Duba, gani nan Ubangiji.''
Lino mu Damasiko mwalikuba shikwiya naumbi lina lyakendi Hananiya. Uyo walabona mucimbonimboni Mwami kamukuweti, “Hananiya!” Nendi walakumbuleti, “Mwami!”
11 Ubangiji ya ce masa, ''Tashi, ka tafi titin da ake kira Mikakke, kuma a gidan wani mai suna Yahuza ka tambaya mutum daga Tarsus mai suna Shawulu; gama yana addu'a;
Lino Mwami wala mwambileti, “Nyamuka, wenga kunshila njobakute kukuweti, ‘Nshila ya Tandabala.’ Washika ku ng'anda ya Yuda, wenga wipusheko muntu wa ku Taliso, lina lyakendi ni Saulo. Lapailinga pacino cindi.
12 kuma ya gani cikin wahayi mutum mai suna Hananiya na shigowa kuma ya daura masa hannu, domin idanunsa su bude.''
Mucimbonimboni walabona muntu lina lyakendi ni Hananiya walesa ku bika makasa akendi palyendiye kwambeti akonshe kubona kayi.”
13 Amma Hananiya ya amsa, ''Ubangiji, na ji labari daga wurin mutane da yawa game da mutumin nan, da irin muguntar da ya aikata ga tsarkakan mutanenka da ke Urushalima.
Mpwalanyumfweco Hananiya walambeti, “Mwami, bantu bangi balang'ambili sha muntuyu, walabenshila bintu byaipa bantu benu ku Yelusalemu.
14 An bashi izini daga babban firist domin ya kama dukan wanda ke kira bisa sunanka.''
Lino kayi uli kuno pakusuminishiwa ne beshimilumbo bamakulene kwambeti ese abasunge abo bonse bakute kukambilila amwe.”
15 Amma Ubangiji ya ce masa, ''Jeka, gama shi zababben kayan aiki na ne, wanda zai yada sunana ga al'ummai da sarakuna da 'ya'yan Isra'ila;
Nsombi nendi Mwami Yesu walamwambileti, “Koya, pakwinga muntuyu ndamusala, ni musebenshi wakame eshakakambaukile mishobo imbi sha Lina lyakame, bami ne bene Islayeli.
16 Domin zan nuna masa irin wahalar da zai sha sabo da sunana.''
Ame nindimuboneshe bishikubaba bingi mbyeshi akanyumfwe pacebo ca lina lyakame.”
17 Sai Hananiya ya tafi, ya shiga gidan. Ya dora masa hannu a kai, ya ce, ''Dan'uwa Shawulu, Ubangiji Yesu, wanda ya bayyana a gareka a hanya sa'adda kake zuwa, ya aiko ni domin ka sami ganin gari ka kuma cika da Ruhu Mai Tsarki.''
Popelapo Hananiya walanyamuka ne kuya kwingila mu ng'anda umo mwalikuba Saulo. Walabika makasa pali Saulo ne kwambeti, “Mwanse wame Saulo, Mwami Yesu uyo wakubonekela pa nshila mpo wesanga kuno, lantumu. Layandangeti utatike kubona, kayi eti wisulilwe ne Mushimu Uswepa.”
18 Nan take wani abu kamar bawo ya fado daga idanun Shawulu, kuma ya sami ganin gari; ya tashi aka yi masa baftisma;
Popelapo mu menso mwa Saulo mwalafuma bintu bilyeti mamba answi. Walatatika kubona kayi, walanyamuka ne kubatishiwa.
19 kuma ya ci abinci sai aka karfafa shi. Ya zauna tare da almajirai a Dimashku kwanaki da yawa.
Panyuma pakulya cakulya, walaba ne ngofu. Saulo walekala ne beshikwiya baku Damasiko kwa masuba ang'ana.
20 Nan take ya fara shellar Yesu cikin haikali, yana cewa shine dan Allah.
Mwakutataya cindi, Saulo walatatika kukambauka mu manda akupaililamo a Bayuda, kwambeti Yesu ni Mwanendi Lesa.
21 Dukan wadanda suka saurare shi suka yi mamaki suka ce ''Ba wannan mutumin ne yake hallaka mutanen Urushalima da ke kira bisa ga wannan suna ba? Ya kuma zo nan domin ya ba da su a daure ga manyan firistoci.''
Bantu bonse balikumunyumfwa balakankamana ne kwipushana bene, “Sena uyu nteyo usa walikushina bantu bashoma Yesu ku Yelusalemu? Sena kuno nte leshili kwisa kusunga bantu bamushobo uwu bonse ne kubatwala kuli beshimilumbo bamakulene?”
22 Amma Shawulu kuwa ya sami iko sosai, kuma yana haddasa damuwa tare da rinjaya tsakanin Yahudawan dake zama a Dimashku ta wurin tabbatar da Yesu shine Almasihu.
Ngofu sha Saulo sha kukambauka shali kuya kukonempa, walapwisha mano Bayuda balikwikala mu Damasiko, ne kubashinineti Yesu endiye Mupulushi Walaiwa.
23 Bayan kwanaki da yawa, sai Yahudawan suka yi shiri domin su kashe shi.
Mpopalapita cindi citali, Bayuda balapanganeti bamushine Saulo.
24 Amma shirin su ya zama sananne ga Shawulu. Suna fakkon sa ta wurin tsaron kofar birnin dare da rana domin su kashe shi.
Bantu balikuyanda kumushina bali kumupembelela munshi ne mashiku pacishinga ca mushi kwambeti bamushine. Nomba nabambi bantu balaya kumwambila nshebalapangana.
25 Amma da tsakar dare almajiransa suka daukeshi a kwando, suka zurara shi ta katanga.
Neco pacindi ca mashiku beshikwiya bakendi balamubika mu mutanga ne kumupulishila pa cibwanko ca lubumbu lwa lilinga.
26 Sa'adda ya zo Urushalima, Shawulu ya yi niyyar hada kai da almajirai, amma dukansu suna tsoronsa, domin ba su yarda cewa shima ya zama almajiri ba.
Mpwalashika ku Yelusalemu, Saulo walelekesha kusankana pamo ne beshikwiya. Nomba bonse balikuba ne buyowa, balikutonshanya kwambeti neye ni shikwiya.
27 Amma Barnaba ya dauke shi ya kawo shi wurin manzannin. Ya kuwa gaya musu yadda Shawulu ya sadu da Ubangiji a hanya, har Ubangiji ya yi magana da shi, kuma yadda Shawulu ya yi wa'azi cikin sunan Yesu gabagadi a Dimashku.
Popelapo Banabasi, walamumanta Saulo ne kumutwala kuli batumwa. Banabasi walabambila batumwa mbuli Saulo mwalabonena Mwami Yesu pa nshila ya ku Damasiko, ne Mwami ncalamwambila, kayi walabambila ncali kukambauka Saulo mulina lya Yesu mwakubula buyowa ku Damasiko.
28 Ya sadu da su lokacin shigar su da fitar su a Urushalima. Ya yi wa'azi gabagadi cikin sunan Ubangiji Yesu
Neco Saulo walekala nabo, walendana mu Yelusalemu monse kaya ku kambauka mulina lya Mwami Yesu mwakubula buyowa.
29 kuma yana muhawara da Yahudawan Helenanci; amma sun ci gaba da kokarin kashe shi.
Saulo walikwamba ne kutotekeshana nabo Bayuda bali kwamba Cigiliki. Pacebo ico, naboyo balelekesha kumushina.
30 Da 'yan'uwa suka gane haka, sai suka kawo shi Kaisariya, suka kuwa tura shi zuwa Tarsus.
Beshikwiya mpobala nyumfweco, balaya pamo nendi ku Kaisaleya, ne kumutuma ku Taliso.
31 Sa'annan iklisiya dake dukan kasar Yahudiya, Galili da kuma Samariya suka sami salama da kuma ginuwa; suka kuwa ci gaba da tafiya cikin tsoron Ubangiji, da kuma ta'aziyar Ruhu Mai Tsarki, iklisiyar kuwa ta karu da yawan mutane.
Mibungano yonse yaku Yudeya, ne ku Galileya, kayi ne ku Samaliya yalekala mubote. Kayi yalayumayuma, bantu balafula, pakwinga bantu cindi conse balikupa bulemu Mwami. Kayi Mushimu Uswepa walikubayuminisha.
32 Har ta kai, yayin da Bitrus ya zaga dukan yankin kasar, ya dawo wurin masu bi dake zama a garin Lidda.
Petulo mpwali kwendana uku ne uku, walakekala pamo ne bantu ba Lesa baku Lida.
33 A can kuwa ya sami wani mutum mai suna Iniyasu, wanda yake shanyayye ne, yana kwance har tsawon shekara takwas a kan gado.
Uko nkwalacana mutuloba naumbi lina lyakendi Eneya, walikuba watontola biso bya mubili, walikonowa pampasa kwa byaka bisanu ne bitatu, kwakubula kupunduka.
34 Bitrus ya ce masa, ''Iniyasu, Yesu Almasihu ya warkar da kai. Tashi ka nade shimfidarka.'' Nan take sai ya mike.
Petulo walamwambileti, “Eneya, Yesu Klistu lakusengulunga. Punduka, yansula mpasa yakobe.” Popelapo walapunduka.
35 Sai duk mazauna kasar Lidda da kasar Sarona suka ga mutumin, suka kuma juyo ga Ubangiji.
Mpobalamubona bantu bonse bekala mu Lida, ne mu Saloni, balashoma Mwami.
36 Yanzu kuwa a Yafa akwai wata almajira, mai suna Tabita, ma'ana ''Dokas.'' Wannan matar kuwa tana chike da ayyukan nagarta da halin tausayi da take yi ga mabukata.
Ku Yopa kwalikuba shikwiya naumbi mutukashi, lina lya kendi Tabita mu Cigiliki ni Dolika. Wali kwinsa ncito shingi shaina, wali kunyamfwa bapenshi.
37 Ya kai ga cewa a kwanakin can ta yi rashin lafiya har ta mutu; da suka wanke gawar ta suka kwantar da ita a bene.
Pacindico Dolika walakolwa ne kufwa. Bantu balasambisha citumbi, ne kuconeka mu cipinda capelu mu ng'anda.
38 Da shike Lidda na kusa da Yafa, almajiran kuma sun ji cewa Bitrus yana can, suka aika mutane biyu wurinsa. Suna rokansa, ''Ka zo garemu ba tare da jinkiri ba.''
Ku Yopa kwalikuba pepi ne ku Lida, neco beshikwiya mpobalanyumfweti Petulo uli ku Lida, balatuma bantu babili kuya kumwambileti, “Tulapapata, kamwisani kuno lino lino.”
39 Bitrus ya tashi ya tafi da su, da isowar sa, suka kai shi benen. Sai dukan gwamrayen suka tsaya kusa da shi suna kuka, sai suka dauko riguna da sutura da Dokas ta dinka lokacin da take tare da su.
Petulo walanyamuka ne kuya nabo. Mpwalashika, balamushindikila mu cipinda ca pelu cisa. Walacanamo batukashi bangi bamukalubingi kabalila, balamushinguluka Petulo ne kumulesha minjila ne byakufwala nabimbi mbyali kutunga Dolika, cindi ncalikuba muyumi.
40 Bitrus ya fitar da su duka daga cikin dakin, ya durkusa, ya yi addu'a; sai, ya juya wurin gawar, ya ce, ''Tabita, tashi.'' Ta bude idanunta, da ta ga Bitrus ta zauna,
Petulo walasenga bonse mwa bulemu kwambeti benga pansa. Walasuntama panshi ne kupaila. Walacebukila kwalikuba citumbi cisa ne kwambeti, “Tabita, punduka!” Tabita walakapula, mpwalabona Petulo, walekala ne kwikala.
41 Bitrus kuwa ya mika hannunsa ya tashe ta; sa'annan ya kira masu bi da gwamrayen, ya mika ta a raye garesu.
Petulo walamwikata kucikasa ne kumunyamfwilisha kwimana. Petulo walakuwa bantu bonse, bashoma Lesa, ne basa batukashi bamukalubingi, ne kumutwala Tabita kulyendibo kali muyumi ntaa!
42 Wannan al'amari ya zama sananne cikin dukan Yafa, kuma mutane da yawa suka bada gaskiya ga Ubangiji.
Makani awa mpwalanyumfwika ku Yopa, bantu bangi balashoma Mwami Lesa.
43 Ya kasance, cewa, Bitrus ya zauna kwanaki da dama a Yafa tare da wani mutum mai suna Saminu, majemi.
Petulo walekala masuba angi ku Yopa ku ng'anda ya muntu naumbi lina lyakendi Shimoni, kanyuka mpaya.