< Ayyukan Manzanni 8 >

1 Bulus ya amince da mutuwarsa. A wannan rana tsanani mai zafi ya fara tasowa akan Iklisiya da take a Urushalima, sai masu bangaskiya duka suka bazu ko ina a cikin garuruwan Yahudiya da Samariya, sai manzannin kadai aka bari.
تَسْیَ ہَتْیاکَرَنَں شَولوپِ سَمَمَنْیَتَ۔ تَسْمِنْ سَمَیے یِرُوشالَمْنَگَرَسْتھاں مَنْڈَلِیں پْرَتِ مَہاتاڈَنایاں جاتایاں پْریرِتَلوکانْ ہِتْوا سَرْوّےپَرے یِہُوداشومِرونَدیشَیو رْناناسْتھانے وِکِیرْناح سَنْتو گَتاح۔
2 Amintattun mutane suka bizne Istifanus suka yi babban makoki game da shi.
اَنْیَچَّ بھَکْتَلوکاسْتَں سْتِپھانَں شْمَشانے سْتھاپَیِتْوا بَہُ وْیَلَپَنْ۔
3 Amma Shawulu ya yi wa Iklisiya mugunta kwarai, ya dinga shiga gida gida yana jawo mutane maza da mata, kuma yana kulle su cikin kurkuku.
کِنْتُ شَولو گرِہے گرِہے بھْرَمِتْوا سْتْرِیَح پُرُشاںشْچَ دھرِتْوا کارایاں بَدّھوا مَنْڈَلْیا مَہوتْپاتَں کرِتَوانْ۔
4 Duk da haka masu bangaskiyar nan da suka warwatsu suka tafi suka dinga yada wa'azin maganar.
اَنْیَچَّ یے وِکِیرْنا اَبھَوَنْ تے سَرْوَّتْرَ بھْرَمِتْوا سُسَںوادَں پْراچارَیَنْ۔
5 Filibus ya tafi can Samariya ya yi shelar Almasihu.
تَدا پھِلِپَح شومِرونْنَگَرَں گَتْوا کھْرِیشْٹاکھْیانَں پْراچارَیَتْ؛
6 Da taron mutane suka ji kuma suka ga alamun da Filibus yake yi, sai suka mai da hankali dukansu domin su ji abinda yake fadi.
تَتوشُچِ-بھرِتَگْرَسْتَلوکیبھْیو بھُوتاشْچِیتْکرِتْیاگَچّھَنْ تَتھا بَہَوَح پَکْشاگھاتِنَح کھَنْجا لوکاشْچَ سْوَسْتھا اَبھَوَنْ۔
7 Domin kazaman ruhohi sun fito daga cikin mutane da yawa da suka saurare shi suna kuka da kururuwa; nakasassun mutane dayawa da guragu suka warke.
تَسْماتْ لاکا اِیدرِشَں تَسْیاشْچَرْیَّں کَرْمَّ وِلوکْیَ نِشَمْیَ چَ سَرْوَّ ایکَچِتِّیبھُویَ تینوکْتاکھْیانے مَناںسِ نْیَدَدھُح۔
8 Kuma aka yi farin ciki mai girma a birnin.
تَسْمِنَّگَرے مَہانَنْدَشْچابھَوَتْ۔
9 Amma akwai wani mutum a cikin birnin da ake kira Siman, wanda tun farko shi masafi ne da kuma dan dabo, yana yi wa mutanen Samariya abubuwan ban mamaki, yayin da yake kiran kansa wani mai muhimmanci.
تَتَح پُورْوَّں تَسْمِنَّگَرے شِمونّاما کَشْچِجَّنو بَہْوِی رْمایاکْرِیاح کرِتْوا سْوَں کَنْچَنَ مَہاپُرُشَں پْروچْیَ شومِرونِییاناں موہَں جَنَیاماسَ۔
10 Dukan Samariyawa, manya da yara, suna sauraronsa, su kan ce, ''Wannan mutum shine ikon Allahn nan wanda ake kira mai girma.''
تَسْماتْ سَ مانُشَ اِیشْوَرَسْیَ مَہاشَکْتِسْوَرُوپَ اِتْیُکْتْوا بالَورِدّھَوَنِتاح سَرْوّے لاکاسْتَسْمِنْ مَناںسِ نْیَدَدھُح۔
11 Suna sauraron sa, domin ya dade yana yi masu abubuwan mamaki da tsafe-tsafensa.
سَ بَہُکالانْ مایاوِکْرِیَیا سَرْوّانْ اَتِیوَ موہَیانْچَکارَ، تَسْماتْ تے تَں مینِرے۔
12 Amma da suka yi bangaskiya da wa'azin bisharar da Filibus yake yi game da mulkin Allah da sunan Yesu Almasihu, sai aka yi masu Baftisma dukansu maza da mata.
کِنْتْوِیشْوَرَسْیَ راجْیَسْیَ یِیشُکھْرِیشْٹَسْیَ نامْنَشْچاکھْیانَپْرَچارِنَح پھِلِپَسْیَ کَتھایاں وِشْوَسْیَ تیشاں سْتْرِیپُرُشوبھَیَلوکا مَجِّتا اَبھَوَنْ۔
13 Har shima Siman da kansa ya ba da gaskiya. Bayan an yi masa Baftisma ya cigaba da bin Filibus, da ya ga ana nuna alamu da manyan ayyuka, sai ya yi mamaki.
شیشے سَ شِمونَپِ سْوَیَں پْرَتْیَیتْ تَتو مَجِّتَح سَنْ پھِلِپینَ کرِتامْ آشْچَرْیَّکْرِیاں لَکْشَنَنْچَ وِلوکْیاسَمْبھَوَں مَنْیَمانَسْتینَ سَہَ سْتھِتَوانْ۔
14 Da manzannin da ke Urushalima suka ji labarin Samariya ta karbi maganar Allah, sai suka aika masu Bitrus da Yahaya.
اِتّھَں شومِرونْدیشِییَلوکا اِیشْوَرَسْیَ کَتھامْ اَگرِہْلَنْ اِتِ وارْتّاں یِرُوشالَمْنَگَرَسْتھَپْریرِتاح پْراپْیَ پِتَرَں یوہَنَنْچَ تیشاں نِکَٹے پْریشِتَوَنْتَح۔
15 Da suka iso, suka yi masu addu'a, domin su karbi Ruhu Mai Tsarki.
تَتَسْتَو تَتْ سْتھانَمْ اُپَسْتھایَ لوکا یَتھا پَوِتْرَمْ آتْمانَں پْراپْنُوَنْتِ تَدَرْتھَں پْرارْتھَییتاں۔
16 Domin har wannan lokaci, Ruhu Mai Tsarki bai sauko kan kowannensu ba; an dai yi masu baftisma ne kadai cikin sunan Ubangiji Yesu.
یَتَسْتے پُرا کیوَلَپْرَبھُیِیشو رْنامْنا مَجِّتَماتْرا اَبھَوَنْ، نَ تُ تیشاں مَدھْیے کَمَپِ پْرَتِ پَوِتْرَسْیاتْمَنَ آوِرْبھاوو جاتَح۔
17 Sai Bitrus da Yahaya suka dora masu hannuwansu, sai suka karbi Ruhu Mai Tsarki.
کِنْتُ پْریرِتابھْیاں تیشاں گاتْریشُ کَریشْوَرْپِتیشُ سَتْسُ تے پَوِتْرَمْ آتْمانَمْ پْراپْنُوَنْ۔
18 Sa'adda Siman yaga ana bayar da Ruhu Mai Tsarki ta wurin dorawar hannuwan manzanni, ya basu kudi.
اِتّھَں لوکاناں گاتْریشُ پْریرِتَیوح کَرارْپَنینَ تانْ پَوِتْرَمْ آتْمانَں پْراپْتانْ درِشْٹْوا سَ شِمونْ تَیوح سَمِیپے مُدْرا آنِییَ کَتھِتَوانْ؛
19 Ya ce, “Ku bani wannan iko, ni ma, don duk wanda na dora wa hannu ya karbi Ruhu Mai Tsarki.''
اَہَں یَسْیَ گاتْرے ہَسْتَمْ اَرْپَیِشْیامِ تَسْیاپِ یَتھیتّھَں پَوِتْراتْمَپْراپْتِ رْبھَوَتِ تادرِشِیں شَکْتِں مَہْیَں دَتَّں۔
20 Amma Bitrus yace masa, ''Azurfarka ta lalace tare da kai, saboda kana tunanin za ka malaki baiwar Ubangiji da kudi.
کِنْتُ پِتَرَسْتَں پْرَتْیَوَدَتْ تَوَ مُدْراسْتْوَیا وِنَشْیَنْتُ یَتَ اِیشْوَرَسْیَ دانَں مُدْرابھِح کْرِییَتے تْوَمِتّھَں بُدّھَوانْ؛
21 Baka da wani rabo a wannan al'amari, domin zuciyarka ba daidai take da Allah ba.
اِیشْوَرایَ تاوَنْتَحکَرَنَں سَرَلَں نَہِ، تَسْمادْ اَتْرَ تَواںشودھِکارَشْچَ کوپِ ناسْتِ۔
22 Saboda haka ka tuba daga wannan muguntarka, ka kuma yi addu'a ga Ubangiji, domin mai yiwuwa ya gafarta maka game da manufar zuciyarka.
اَتَ ایتَتْپاپَہیتوح کھیدانْوِتَح سَنْ کیناپِ پْرَکارینَ تَوَ مَنَسَ ایتَسْیاح کُکَلْپَنایاح کْشَما بھَوَتِ، ایتَدَرْتھَمْ اِیشْوَرے پْرارْتھَناں کُرُ؛
23 Domin na gane kana cikin bacin rai da kuma cikin daurin zunubi.''
یَتَسْتْوَں تِکْتَپِتّے پاپَسْیَ بَنْدھَنے چَ یَدَسِ تَنْمَیا بُدّھَمْ۔
24 Siman ya amsa ya ce, ''Kayi addu'a ga Ubangiji domina, kada wani daga cikin abubuwan nan da ka fada ya faru da ni.''
تَدا شِمونْ اَکَتھَیَتْ تَرْہِ یُوابھْیامُدِتا کَتھا مَیِ یَتھا نَ پھَلَتِ تَدَرْتھَں یُواں مَنِّمِتَّں پْرَبھَو پْرارْتھَناں کُرُتَں۔
25 Sa'anda Bitrus da Yahaya suka bada shaida kuma suka fadi maganar Ubangiji, sun koma Urushalima; akan hanya, suka yi wa'azin bishara a kauyukan samariyawa da yawa.
اَنینَ پْرَکارینَ تَو ساکْشْیَں دَتّوا پْرَبھوح کَتھاں پْرَچارَیَنْتَو شومِرونِییانامْ اَنیکَگْرامیشُ سُسَںوادَنْچَ پْرَچارَیَنْتَو یِرُوشالَمْنَگَرَں پَراورِتْیَ گَتَو۔
26 Yanzu kuwa Mala'ikan Ubangiji ya yi wa Filibus magana cewa, ''Tashi ka tafi ta kudu da hanyar da ta yi kasa daga Urushalima zuwa Gaza'' (wannan hanyar yana cikin hamada.)
تَتَح پَرَمْ اِیشْوَرَسْیَ دُوتَح پھِلِپَمْ اِتْیادِشَتْ، تْوَمُتّھایَ دَکْشِنَسْیاں دِشِ یو مارْگو پْرانْتَرَسْیَ مَدھْیینَ یِرُوشالَمو سانَگَرَں یاتِ تَں مارْگَں گَچّھَ۔
27 Ya kuwa tashi ya tafi. Sai ga wani mutum daga Habasha, baba ne mai babban matsayi a karkashin Kandakatu, sarauniyar Habasha. Shine yake mulkin dukan dukiyarta. Ya zo Urushalima domin ya yi ibada.
تَتَح سَ اُتّھایَ گَتَوانْ؛ تَدا کَنْداکِینامْنَح کُوشْلوکاناں راجْنْیاح سَرْوَّسَمْپَتّیرَدھِیشَح کُوشَدیشِییَ ایکَح شَنْڈو بھَجَنارْتھَں یِرُوشالَمْنَگَرَمْ آگَتْیَ
28 Yana komawa zaune cikin karussarsa, kuma yana karanta Littafin annabi Ishaya.
پُنَرَپِ رَتھَمارُہْیَ یِشَیِیَنامْنو بھَوِشْیَدْوادِنو گْرَنْتھَں پَٹھَنْ پْرَتْیاگَچّھَتِ۔
29 Ruhun ya ce wa Filibus, ''Ka je kusa da karussar nan.''
ایتَسْمِنْ سَمَیے آتْما پھِلِپَمْ اَوَدَتْ، تْوَمْ رَتھَسْیَ سَمِیپَں گَتْوا تینَ سارْدّھَں مِلَ۔
30 Sai Filibus ya gudu ya same shi, kuma ya ji shi yana karanta littafin annabi Ishaya, sai ya ce, ''Ka fahimci abin da kake karantawa?''
تَسْماتْ سَ دھاوَنْ تَسْیَ سَنِّدھاوُپَسْتھایَ تینَ پَٹھْیَمانَں یِشَیِیَتھَوِشْیَدْوادِنو واکْیَں شْرُتْوا پرِشْٹَوانْ یَتْ پَٹھَسِ تَتْ کِں بُدھْیَسے؟
31 Bahabashen ya ce. ''Yaya zan iya, idan ba wani ya bishe ni ba?'' Ya roki Filibus ya shigo cikin karussar ya zauna tare da shi.
تَتَح سَ کَتھِتَوانْ کینَچِنَّ بودھِتوہَں کَتھَں بُدھْیییَ؟ تَتَح سَ پھِلِپَں رَتھَماروڈھُں سْوینَ سارْدّھَمْ اُپَویشْٹُنْچَ نْیَویدَیَتْ۔
32 Wannan kuwa shine nassin da Bahabashen yake karantawa, ''An kai shi kamar tunkiya zuwa mayanka; shiru kuma, kamar dan rago a hannun masu sosayarsa, bai bude baki ba.
سَ شاسْتْرَسْییتَدْواکْیَں پَٹھِتَوانْ یَتھا، سَمانِییَتَ گھاتایَ سَ یَتھا میشَشاوَکَح۔ لومَچّھیدَکَساکْشاچَّ میشَشْچَ نِیرَوو یَتھا۔ آبَدھْیَ وَدَنَں سْوِییَں تَتھا سَ سَمَتِشْٹھَتَ۔
33 Cikin kaskancinsa aka yi masa shari'a da rashin adalci: Wa zai bada tarihin tsararsa? Domin an dauke ransa daga duniya.''
اَنْیایینَ وِچارینَ سَ اُچّھِنّو بھَوَتْ تَدا۔ تَتْکالِینَمَنُشْیانْ کو جَنو وَرْنَیِتُں کْشَمَح۔ یَتو جِیوَنّرِناں دیشاتْ سَ اُچّھِنّو بھَوَتْ دھْرُوَں۔
34 Sai baban ya tambayi Filibus, ya ce, ''Na roke ka, gaya mani, game da wa annabin yake magana? Da kansa, ko kuwa wani mutum dabam?''
اَنَنْتَرَں سَ پھِلِپَمْ اَوَدَتْ نِویدَیامِ، بھَوِشْیَدْوادِی یامِماں کَتھاں کَتھَیاماسَ سَ کِں سْوَسْمِنْ وا کَسْمِںشْچِدْ اَنْیَسْمِنْ؟
35 Filibus ya fara magana; akan littafin Ishaya, ya kuwa yi masa wa'azi akan Yesu.
تَتَح پھِلِپَسْتَتْپْرَکَرَنَمْ آرَبھْیَ یِیشورُپاکھْیانَں تَسْیاگْرے پْراسْتَوتْ۔
36 Yayin da suke tafiya akan hanya, sai suka iso bakin wani kogi; Baban ya ce, “Duba, ga ruwa anan; me zai hana ayi mani baftisma?”
اِتّھَں مارْگینَ گَچّھَنْتَو جَلاشَیَسْیَ سَمِیپَ اُپَسْتھِتَو؛ تَدا کْلِیبووادِیتْ پَشْیاتْرَ سْتھانے جَلَماسْتے مَمَ مَجَّنے کا بادھا؟
37 Filibus ya ce,” Idan ka gaskanta da zuciya daya, ana iya yi maka baftisma.” Sai Bahabashen ya ce, “Na gaskata Yesu Almasihu shine Dan Allah.”
تَتَح پھِلِپَ اُتَّرَں وْیاہَرَتْ سْوانْتَحکَرَنینَ ساکَں یَدِ پْرَتْییشِ تَرْہِ بادھا ناسْتِ۔ تَتَح سَ کَتھِتَوانْ یِیشُکھْرِیشْٹَ اِیشْوَرَسْیَ پُتْرَ اِتْیَہَں پْرَتْییمِ۔
38 Sai Bahabashen ya umarta a tsai da karussar. Sai suka zo wurin ruwa dukan su biyu, Filibus da baban, Filibus kuwa yayi masa baftisma.
تَدا رَتھَں سْتھَگِتَں کَرْتُّمْ آدِشْٹے پھِلِپَکْلِیبَو دْوَو جَلَمْ اَوارُہَتاں؛ تَدا پھِلِپَسْتَمْ مَجَّیاماسَ۔
39 Yayin da suka fito daga cikin ruwan, Ruhun Ubangiji ya dauke Filibus; baban bai sake ganin shi ba, sai ya ci gaba da tafiyar sa yana murna.
تَتْپَشْچاتْ جَلَمَدھْیادْ اُتّھِتَیوح سَتوح پَرَمیشْوَرَسْیاتْما پھِلِپَں ہرِتْوا نِیتَوانْ، تَسْماتْ کْلِیبَح پُنَسْتَں نَ درِشْٹَوانْ تَتھاپِ ہرِشْٹَچِتَّح سَنْ سْوَمارْگینَ گَتَوانْ۔
40 Amma Filibus ya bayyana a Azotus. Ya ratsa wannan yankin yana wa'azin bishara a dukan garuruwan, har sa'anda ya iso Kaisariya.
پھِلِپَشْچاسْدودْنَگَرَمْ اُپَسْتھایَ تَسْماتْ کَیسَرِیانَگَرَ اُپَسْتھِتِکالَپَرْیَّنَتَں سَرْوَّسْمِنَّگَرے سُسَںوادَں پْرَچارَیَنْ گَتَوانْ۔

< Ayyukan Manzanni 8 >