< Ayyukan Manzanni 5 >
1 Sai wani mai suna Hananiya da matarsa Safiratu, suka sayar da filinsu,
Kodwa indoda ethile uAnaniya ngebizo, loSafira umkakhe, bathengisa impahla,
2 Hananiya kuwa ya boye wasu daga cikin kudin filin, (kuma da sanin matarsa), sa'annan suka kawo ragowar kudin a gaban manzannin.
yagodla entengweni, lomkakhe ekwazi, yaletha ingxenye ethile yayibeka enyaweni zabaphostoli.
3 Amma Bitrus ya ce, ''Hananiya don me shaidan ya cika zuciyarka, har ka yi wa Ruhu Mai Tsarki karya? Har ka boye wasu daga kudin filin?
Kodwa uPetro wathi: Ananiya, kungani uSathane egcwalise inhliziyo yakho, uqambe amanga kuMoya oyiNgcwele, njalo ugodle entengweni yesiqinti?
4 Sa'adda ba ka sayar da filin ba, ba mallakarka bane? Bayan da ka sayar ma, ba naka bane? Don me kayi irin wannan tunanin a zuciyarka? To ba mutane ka yi wa karya ba, Allah ka yi wa.”
Sisekhona besingesiso esakho, sesithengisiwe besingekho emandleni akho yini? Kungani ukuthi ubeke lesisenzo enhliziyweni yakho? Kawuqambanga amanga ebantwini kodwa kuNkulunkulu.
5 Nan take da jin haka, Hananiya ya fadi ya ja numfashinsa na karshe. Dukan mutanen da suka ji labarin kuwa tsoro mai girma ya afko masu
Kwathi uAnaniya esizwa lamazwi, wawela phansi waphela; lokwesaba okukhulu kwehlela phezu kwabo bonke abazizwayo lezizinto.
6 Matasa suka zo suka nannade gawarsa, suka fitar da shi waje suka binne shi.
Lamajaha asuka amgoqela asemthwalela ngaphandle amngcwaba.
7 Bayan wajen sa'a uku, sai matarsa ta iso, ba tare da sanin abin da ya faru ba.
Kwasekusithi sekungaba ngamahola amathathu kwedlule, lomkakhe wangena engakwazi okwenzakeleyo.
8 Sai Bitrus ya ce mata, ''ki gaya mini ko nawa kuka sayar da filin?'' Sai ta amsa, ''ta ce kaza ne.”
UPetro wasemphendula wathi: Ngitshele ukuthi isiqinti lisithengise ngokungaka. Wasesithi: Yebo, ngokungaka.
9 Sa'annan Bitrus ya ce mata, ''Don me kuka shirya wannan makidar tare da mijinki don ku gwada Ruhun Ubangiji? Kiji tafiyar wadanda suka bizne mijinki a bakin kofa, kuma za su dauke ki yanzu.''
UPetro wasesithi kuye: Kungani ukuthi livumelane ukulinga uMoya weNkosi? Khangela, inyawo zabangcwabe indoda yakho zisemnyango, lawe bazakuthwalela ngaphandle.
10 Nan take sai ta fadi a gabansa, ta ja numfashinta na karshe, matasan kuwa suka zo suka same ta ta mutu; sai suka dauki gawarta suka kai waje suka kuma bizne ta kusa da mijinta.
Njalo wahle wawela phansi enyaweni zakhe, wasephela; lamajaha engena amfica esefile, asemthwalela ngaphandle amngcwaba eduze kwendoda yakhe.
11 Tsoro mai girma kuwa ya afko wa iklisiyar gaba daya da dakan wadanda suka ji wadan nan al'amura.
Lokwesaba okukhulu kwehlela phezu kwebandla lonke, lakubo bonke abazizwayo lezizinto.
12 Ayyukan alamu da ban mamaki masu yawa kuwa sun faru ga mutane, ta hannun manzannin. Dukansu kuma suna nan tare a dakalin Sulaimanu,
Njalo ngezandla zabaphostoli kwenziwa izibonakaliso lezimangaliso ezinengi ebantwini; babenhliziyonye bonke ekhulusini likaSolomoni.
13 Sai dai babu mai karfin halin ya hada kai tare dasu; amma suna da kwarjini sosai a gaban jama'a.
Kodwa kwabanye kwakungekho olesibindi sokuzihlanganisa labo, kodwa abantu babebahlonipha kakhulu;
14 Har wa yau aka rika samun karin masu ba da gaskiya, dinbin jama'a, maza da mata,
njalo abakholwayo bengezelelwa banda eNkosini, amaxuku womabili amadoda labesifazana;
15 har sukan dauki marasa lafiya su kai su bakin titi, suna kwantar da su a bisa gadaje da shinfidu, domin idan Bitrus ya zo wucewa ko da inuwarsa ma ta taba wasunsu.
baze bathwalela phandle emigwaqweni abagulayo, basebebabeka ezinhlakeni lemacansini, ukuze kuthi lapho uPetro esiza ngitsho isithunzi sibasibekele abanye babo.
16 Mutane dayawa kuwa sukan zo daga garuruwan da ke kewaye da Urushalima, suna kuma kawo masu rashin lafiya, da wadanda aljannu ke damunsu, aka kuma warkar da su duka.
Njalo lamaxuku avela emizini ezingelezeleyo babuthana ndawonye eJerusalema, beletha abagulayo labahlutshwa ngomoya abangcolileyo, basiliswa bonke.
17 Amma babban firist ya taso tare da duk wadanda ke tare da shi (wato 'yan darikar Sadukiyawa); suka cika da kishi matuka
Kwasekusukuma umpristi omkhulu labo bonke ababelaye abangabehlelo labaSadusi, bagcwala umona,
18 suka kama manzannin suka kuma jefasu a kurkuku.
babadumela abaphostoli ngezandla zabo, basebebafaka esitokisini sabantu.
19 A cikin dare sai mala'ikan Ubangiji ya bude kofofin kurkukun ya kuma fito da su waje, ya ce,
Kodwa ebusuku ingilosi yeNkosi yavula iminyango yentolongo yabakhupha yathi:
20 “Kuje ku tsaya a gaban haikali ku kuma gaya wa mutane maganar wannan rai.”
Hambani, njalo lime likhulume ethempelini ebantwini wonke amazwi alimpilo.
21 Sa'adda suka ji haka, sai suka tafi haikalin da wayewar gari suka yi koyarwa. Amma babban firist da jama'arsa suka zo suka kuma kira taro da kuma dukan yan majalisa, da dattawan jama'ar Isra'ilawa suka fito suka kuma ba da umarni, a fito masu da manzannin.
Kwathi sebezwile, bangena ethempelini emadabukakusa, bafundisa. Kodwa kwasekufika umpristi omkhulu lalabo ababelaye, babizela ndawonye umphakathi labo bonke abadala babantwana bakoIsrayeli, bathumela entolongweni ukubaletha.
22 Amma ma'aikatan da suka je kurkukun basu sami kowa, a kurkukunba, sai suka dawo suka ba da rahoto,
Kodwa kwathi abancedisi befika kababaficanga entolongweni; babuyela emuva babika,
23 Su ka ce kurkukun a rufe gam da masu gadi suna nan a tsaye a bakin kofar amma da muka shiga, bamu sami kowa a ciki ba.
besithi: Intolongo siyifice ivaliwe konke kuqinile, labalindi bemi phandle phambi kweminyango; kodwa sesivulile, phakathi kasificanga muntu.
24 Yanzu sa'adda shugaban haikalin da manyan firistoci suka ji wadannan kalamai, sai suka rikice sosai game da su, suka ce yanzu me wannan zai haifar.
Njalo kwathi umpristi lenduna yethempeli labapristi abakhulu bezwe lamazwi, badideka kakhulu ngabo, ukuthi lokhu kuzakuba yini.
25 Sai wani ya zo ya ce masu, ''Wadannan mutanen da kuka jefa a kurkuku suna can a cikin haikali suna koyar da jama'a.''
Kwasekufika omunye wabatshela wathi: Khangelani, amadoda ebeliwafake entolongweni ami ethempelini afundisa abantu.
26 Sai shugaban haikalin ya je da ma'aikatansa suka kawosu, ba tare da tashin hankali ba, domin gudun kada jama'a su jejjefesu.
Yasihamba induna labancedisi babaletha, kungeyisikho ngamandla, ngoba babesesaba abantu, ukuze bangakhandwa ngamatshe.
27 Da suka kawo su, sai suka gabatar da su gaban majalisa, babban firist kuwa ya tuhume su,
Sebebalethile babamisa phambi komphakathi. Umpristi omkhulu wasebabuza,
28 cewa ''Ba mun yi maku kashedi da karfi kada ku yi koyarwa cikin wannan sunan ba? Amma ga shi duk kun cika Urushalima da koyarwarku, kuna kuma neman kusa jinin mutumin nan ya sauko kanmu.”
esithi: Kasililayisisanga yini ukuthi lingafundisi ngalelibizo? Kodwa khangelani seligcwalise iJerusalema ngemfundiso yenu, liqonde ukwehlisela igazi lalumuntu phezu kwethu.
29 Amma Bitrus da manzannin suka amsa suka ce, ''Dole mu yi wa Allah biyayya ba mutane ba.
Kodwa uPetro labaphostoli baphendula bathi: Kumele ukulalela uNkulunkulu kulabantu.
30 Allah na ubanenmu ya ta da Yesu, wanda kuka kashe, ta wurin rateye shi a bisa itace,
UNkulunkulu wabobaba bethu wamvusa uJesu, elambulala lina, limphanyeka esihlahleni.
31 Allah kuwa ya daukaka shi a hannun damarsa, domin ya zama sarki da kuma mai ceto, ya ba Isra'ila tuba da gafarar zunubai.
Yena lo, uNkulunkulu wamphakamisa ngesandla sakhe sokunene, abe nguMkhokheli loMsindisi, ukunika uIsrayeli ukuphenduka lothethelelo lwezono.
32 Mu kuwa shaidu ne ga wadannan al'amura, haka ma Ruhu Mai Tarki, wanda Allah ya bayar ga dukan wadanda suka yi biyayya a gareshi.''
Njalo thina singabafakazi bakhe balezizinto, njalo loMoya oyiNgcwele, uNkulunkulu amnike labo abamlalelayo.
33 Da yan majalisa suka ji haka sai suka fusata kwarai da gaske, har suka nemi su kashe manzannin.
Kwathi sebezwile lokhu bathukuthela kakhulu, benza icebo lokubabulala.
34 Amma wani Bafarise mai suna Gamaliel, malami ne kuma na attaura wanda dukan jama'a suna martabawa, sai ya mike ya ba da umarni cewa a fid da manzannin waje na dan lokaci.
Kwasekusukuma umFarisi othile emphakathini, uGamaliyeli ngebizo, umfundisi womlayo, ohlonitshwa yibo bonke abantu, walaya ukuthi bakhuphele phandle abaphostoli okwesikhatshana.
35 Sai ya ce masu ''Ya ku mutanen Isra'ila, ku lura sosai da a binda kuke niyyar yi wa mutanen nan,
Wasesithi kubo: Madoda maIsrayeli, ziqapheleni mayelana lalababantu, elizakwenza.
36 A kwanakin baya wani ya zo mai suna Tudas ya dauki kansa wani abu, kimanin mutane dari hudu ne suka bishi, amma da aka kashe shi jama'arsa baki daya sai suka watse, ba wanda ya kara jin labarinsu.
Ngoba ngaphambi kwalezinsuku kwasuka uTewuda, esithi yena ngokwakhe ungumuntu, lahlanganyela laye inani lamadoda angaba ngamakhulu amane; wabulawa, labo bonke ababemlalela bachitheka baphela.
37 Bayansa kuma, aka yi wani mai suna Yahuza na Galili wanda a kwanakin kidaya, ya zo ya rinjayi mutane da yawa, shima ya lalace, duk wadanda suka bi shi kuwa suka watse.
Emva kwakhe kwasuka uJudasi umGalili ensukwini zokubalwa, wadonsela abantu abanengi ngemva kwakhe; laye wabhubha, lalabo bonke ababemlalela bachitheka.
38 Don haka ina gaya maku ku rabu da mutanen nan, domin idan shirinsu ko kuma ayyukansu na mutane ne za su lalace.
Njalo khathesi ngithi kini: Dedani kulababantu, libayekele; ngoba uba lelicebo kumbe lumsebenzi ungowabantu, uzachitheka;
39 Amnma idan abin nan daga Allah yake baza ku iya lalata su ba; kada ya zama kuna gaba da Allah.'' Sai suka rinjayu.
kodwa uba ungokaNkulunkulu, lingeke lawuchitha, hlezi lificwe ngitsho lingabalwayo loNkulunkulu.
40 Da suka kira manzannin ciki suka yi masu duka, sai suka umarce su da cewa kada su sake koyarwa a cikin sunan Yesu, sai suka barsu suka tafi.
Basebemlalela; sebebabizele kubo abaphostoli babatshaya, babalaya ukuthi bangakhulumi ngebizo likaJesu, basebebakhulula.
41 Suka fita daga cikin majalisar, suna murna domin sun cancanta su sha wulakanci saboda sunan.
Ngakho basuka ebusweni bomphakathi, bethokoza ukuthi kwakubafanele ukudunyazwa ngenxa yebizo lakhe.
42 Bayan haka kullayomin suna zuwa haikali, suna bi gida gida, suna wa'azi, suna kuma koyarwa ba fasawa cewa Yesu shine Almasihu.
Njalo insuku zonke, ethempelini lakundlu ngendlu, kabayekelanga ukufundisa lokutshumayela uJesu Kristu.