< Ayyukan Manzanni 4 >

1 Yayin da Bitrus da Yahaya suna kan magana da mutanen, sai firistoci da shugaban masu tsaron Haikali da kuma Sadukiyawa suka afko masu.
یَسْمِنْ سَمَیے پِتَرَیوہَنَو لوکانْ اُپَدِشَتَسْتَسْمِنْ سَمَیے یاجَکا مَنْدِرَسْیَ سیناپَتَیَح سِدُوکِیگَنَشْچَ
2 Sun damu sosai domin Bitrus da Yahaya suna koyar da mutane game da Yesu kuma suna shelar tashinsa daga matattu.
تَیورْ اُپَدیشَکَرَنے کھْرِیشْٹَسْیوتّھانَمْ اُپَلَکْشْیَ سَرْوّیشاں مرِتانامْ اُتّھانَپْرَسْتاوے چَ وْیَگْراح سَنْتَسْتاوُپاگَمَنْ۔
3 Suka kama su suka jefa kurkuku sai washegari, domin yamma ta riga ta yi.
تَو دھرِتْوا دِناوَسانَکارَناتْ پَرَدِنَپَرْیَّنَنْتَں رُدّھوا سْتھاپِتَوَنْتَح۔
4 Amma mutane da yawa da suka ji sakon suka ba da gaskiya; kimanin mazaje dubu biyar ne kuwa suka ba da gaskiya.
تَتھاپِ یے لوکاسْتَیورُپَدیشَمْ اَشرِنْوَنْ تیشاں پْرایینَ پَنْچَسَہَسْرانِ جَنا وْیَشْوَسَنْ۔
5 Washegari, da shugabaninsu, da dattawansu, da Marubuta suka taru a Urushalima.
پَرےہَنِ اَدھِپَتَیَح پْراچِینا اَدھْیاپَکاشْچَ ہانَنَناما مَہایاجَکَح
6 Anas babban firist, yana nan, da Kayafa, da Yahaya da Iskandari, da dukan dangin babban firist
کِیَپھا یوہَنْ سِکَنْدَرَ اِتْیادَیو مَہایاجَکَسْیَ جْناتَیَح سَرْوّے یِرُوشالَمْنَگَرے مِلِتاح۔
7 Da suka kawo Bitrus da Yahaya a tsakiyarsu sai suka tambaye su, “Da wanne iko, ko cikin wanne suna k ka yi haka?”
اَنَنْتَرَں پْریرِتَو مَدھْیے سْتھاپَیِتْواپرِچّھَنْ یُواں کَیا شَکْتَیا وا کینَ نامْنا کَرْمّانْییتانِ کُرُتھَح؟
8 Sai Bitrus, cike da Ruhu Mai Tsarki, ya ce, “Ku shugabanni da dattawan jama'a,
تَدا پِتَرَح پَوِتْریناتْمَنا پَرِپُورْنَح سَنْ پْرَتْیَوادِیتْ، ہے لوکانامْ اَدھِپَتِگَنَ ہے اِسْراییلِییَپْراچِیناح،
9 idan mu yau ana tuhumarmu saboda aikin kirki da aka yi ga wannan mara lafiya - ta yaya wannan mutum ya sami lafiya?
ایتَسْیَ دُرْبَّلَمانُشَسْیَ ہِتَں یَتْ کَرْمّاکْرِیَتَ، اَرْتھاتْ، سَ یینَ پْرَکارینَ سْوَسْتھوبھَوَتْ تَچّیدْ اَدْیاواں پرِچّھَتھَ،
10 Bari ku da dukan mutanen Isra'ila, ku san wannan, cikin sunan Yesu Almasihu Banazare, wanda kuka giciye, wanda Allah ya tayar daga matattu ta dalilinsa ne wannan mutumin yake tsaye a gaban ku lafiyayye.
تَرْہِ سَرْوَّ اِسْرایےلِییَلوکا یُویَں جانِیتَ ناسَرَتِییو یو یِیشُکھْرِیشْٹَح کْرُشے یُشْمابھِرَوِدھْیَتَ یَشْچیشْوَرینَ شْمَشانادْ اُتّھاپِتَح، تَسْیَ نامْنا جَنویَں سْوَسْتھَح سَنْ یُشْماکَں سَمُّکھے پْروتِّشْٹھَتِ۔
11 Yesu Almasihu ne dutsen da ku magina kuka ki, amma an mai da shi kan gini.
نِچیترِبھِ رْیُشْمابھِرَیَں یَح پْرَسْتَرووَجْناتوبھَوَتْ سَ پْرَدھانَکونَسْیَ پْرَسْتَروبھَوَتْ۔
12 Babu ceto daga kowanne mutum, domin babu wani suna da aka bayar karkashin sama, a cikin mutane wanda ta wurinsa za a iya samu ceto.''
تَدْبھِنّادَپَراتْ کَسْمادَپِ پَرِتْرانَں بھَوِتُں نَ شَکْنوتِ، یینَ تْرانَں پْراپْییتَ بھُومَنْڈَلَسْیَلوکاناں مَدھْیے تادرِشَں کِمَپِ نامَ ناسْتِ۔
13 Sa'adda, suka ga karfin halin Bitrus da Yahaya, suka gane mutane ne talakawa marasa ilimi, sai suka yi mamaki, suka kuma lura suka gane Bitrus da Yahaya sun kasance tare da Yesu.
تَدا پِتَرَیوہَنوریتادرِشِیمْ اَکْشیبھَتاں درِشْٹْوا تاوَوِدْواںسَو نِیچَلوکاوِتِ بُدّھوا آشْچَرْیَّمْ اَمَنْیَنْتَ تَو چَ یِیشوح سَنْگِنَو جاتاوِتِ جْناتُمْ اَشَکْنُوَنْ۔
14 Da yake suna ganin mutumin nan da aka warkar tare da su, sai suka rasa abin yi.
کِنْتُ تابھْیاں سارْدّھَں تَں سْوَسْتھَمانُشَں تِشْٹھَنْتَں درِشْٹْوا تے کامَپْیَپَرامْ آپَتِّں کَرْتَّں ناشَکْنُنْ۔
15 Amma bayan sun fitar da manzannin daga majalisa sai suka tattauna a tsakaninsu.
تَدا تے سَبھاتَح سْتھانانْتَرَں گَنْتُں تانْ آجْناپْیَ سْوَیَں پَرَسْپَرَمْ اِتِ مَنْتْرَنامَکُرْوَّنْ
16 Suka ce, “Yaya za mu yi da wadannan mutane? Babu shakka aikin al'ajibi ya faru ta wurinsu, kuma sananne ne ga dukan mazauna Urushalima, kuma ba mu da iko mu musanci haka.
تَو مانَوَو پْرَتِ کِں کَرْتَّوْیَں؟ تاویکَں پْرَسِدّھَمْ آشْچَرْیَّں کَرْمَّ کرِتَوَنْتَو تَدْ یِرُوشالَمْنِواسِناں سَرْوّیشاں لوکاناں سَمِیپے پْراکاشَتَ تَچَّ وَیَمَپَہْنوتُں نَ شَکْنُمَح۔
17 Amma saboda kada ya cigaba da yaduwa cikin mutane, bari mu yi masu kashedi kada su kara magana da kowa cikin wannan suna.''
کِنْتُ لوکاناں مَدھْیَمْ ایتَدْ یَتھا نَ وْیاپْنوتِ تَدَرْتھَں تَو بھَیَں پْرَدَرْشْیَ تینَ نامْنا کَمَپِ مَنُشْیَں نوپَدِشَتَمْ اِتِ درِڈھَں نِشیدھامَح۔
18 Suka kira Bitrus da Yahaya suka dokace su kada su kara magana ko kuma koyarwa ko kadan a cikin sunan Yesu.
تَتَسْتے پْریرِتاواہُویَ ایتَداجْناپَیَنْ اِتَح پَرَں یِیشو رْنامْنا کَداپِ کامَپِ کَتھاں ما کَتھَیَتَں کِمَپِ نوپَدِشَنْچَ۔
19 Amma Bitrus da Yahaya suka amsa suka ce, ''Ko ya yi daidai a gaban Allah mu yi maku biyayya fiye da shi, ku hukunta.
تَتَح پِتَرَیوہَنَو پْرَتْیَوَدَتامْ اِیشْوَرَسْیاجْناگْرَہَنَں وا یُشْماکَمْ آجْناگْرَہَنَمْ ایتَیو رْمَدھْیے اِیشْوَرَسْیَ گوچَرے کِں وِہِتَں؟ یُویَں تَسْیَ وِویچَناں کُرُتَ۔
20 Baza mu iya daina magana game da abubuwan da muka ji kuma muka gani ba.''
وَیَں یَدْ اَپَشْیامَ یَدَشرِنُمَ چَ تَنَّ پْرَچارَیِشْیامَ ایتَتْ کَداپِ بھَوِتُں نَ شَکْنوتِ۔
21 Bayan sun sake yi wa Bitrus da yahaya kashedi, sai suka sake su, su tafi. Domin ba su iya samu wata hujja da za su hore su a kai ba, domin dukan mutane suna yabon Allah saboda abin da ya faru.
یَدَگھَٹَتَ تَدْ درِشْٹا سَرْوّے لوکا اِیشْوَرَسْیَ گُنانْ اَنْوَوَدَنْ تَسْماتْ لوکَبھَیاتْ تَو دَنْڈَیِتُں کَمَپْیُپایَں نَ پْراپْیَ تے پُنَرَپِ تَرْجَیِتْوا تاوَتْیَجَنْ۔
22 Mutumin da ya sami wannan al'ajibi na warkarwa yana sama da shekara arba'in.
یَسْیَ مانُشَسْیَیتَتْ سْواسْتھْیَکَرَنَمْ آشْچَرْیَّں کَرْمّاکْرِیَتَ تَسْیَ وَیَشْچَتْوارِںشَدْوَتْسَرا وْیَتِیتاح۔
23 Bayan an sake su, Bitrus da Yahaya suka zo cikin mutanensu suka ba da rahoton duk abin da manyan firistoci da dattawa suka fada masu.
تَتَح پَرَں تَو وِسرِشْٹَو سَنْتَو سْوَسَنْگِناں سَنِّدھِں گَتْوا پْرَدھانَیاجَکَیح پْراچِینَلوکَیشْچَ پْروکْتاح سَرْوّاح کَتھا جْناپِتَوَنْتَو۔
24 Da suka ji haka, suka daga muryarsu tare ga Allah suka ce, ''Ubangiji, kai da ka yi sama da duniya da teku da duk abin da ke cikinsu,
تَچّھرُتْوا سَرْوَّ ایکَچِتِّیبھُویَ اِیشْوَرَمُدِّشْیَ پْروچَّیریتَتْ پْرارْتھَیَنْتَ، ہے پْرَبھو گَگَنَپرِتھِوِیپَیودھِیناں تیشُ چَ یَدْیَدْ آسْتے تیشاں سْرَشْٹیشْوَرَسْتْوَں۔
25 kai wanda ta wurin Ruhu Mai Tsarki ta bakin ubanmu Dauda bawanka, ya ce, 'Me ya sa al'ummai suka tunzura, kuma mutane suke tunanin abubuwan banza?
تْوَں نِجَسیوَکینَ دایُودا واکْیَمِدَمْ اُوَچِتھَ، مَنُشْیا اَنْیَدیشِییاح کُرْوَّنْتِ کَلَہَں کُتَح۔ لوکاح سَرْوّے کِمَرْتھَں وا چِنْتاں کُرْوَّنْتِ نِشْپھَلاں۔
26 Sarakunan duniya sun hada kansu tare, kuma shugabanninsu sun taru don su yi gaba da Ubangiji, da kuma Almasihunsa.'
پَرَمیشَسْیَ تینَیوابھِشِکْتَسْیَ جَنَسْیَ چَ۔ وِرُدّھَمَبھِتِشْٹھَنْتِ پرِتھِوْیاح پَتَیَح کُتَح۔۔
27 Hakika, Hiridus da Buntus Bilatus, tare da al'ummai da mutanen Isra'ila, sun taru a wannan birni domin su yi jayayya da bawanka mai tsarki Yesu, shafaffe.
پھَلَتَسْتَوَ ہَسْتینَ مَنْتْرَنَیا چَ پُورْوَّ یَدْیَتْ سْتھِرِیکرِتَں تَدْ یَتھا سِدّھَں بھَوَتِ تَدَرْتھَں تْوَں یَمْ اَتھِشِکْتَوانْ سَ ایوَ پَوِتْرو یِیشُسْتَسْیَ پْراتِکُولْیینَ ہیرودْ پَنْتِییَپِیلاتو
28 Sun taru domin su aiwatar da dukan abin da hannunka da nufinka ya shirya zai faru.
نْیَدیشِییَلوکا اِسْراییلّوکاشْچَ سَرْوَّ ایتے سَبھایامْ اَتِشْٹھَنْ۔
29 Yanzu, Ya Ubangiji ka dubi kashedin su, ka ba bayin ka ikon furta maganar ka gabagadi.
ہے پَرَمیشْوَرَ اَدھُنا تیشاں تَرْجَنَں گَرْجَنَنْچَ شرِنُ؛
30 Sa'adda ka mika hannunka domin warkarwa, alamu da al'ajibai su faru ta wurin sunan bawanka mai tsarki Yesu.”
تَتھا سْواسْتھْیَکَرَنَکَرْمَّنا تَوَ باہُبَلَپْرَکاشَپُورْوَّکَں تَوَ سیوَکانْ نِرْبھَیینَ تَوَ واکْیَں پْرَچارَیِتُں تَوَ پَوِتْرَپُتْرَسْیَ یِیشو رْنامْنا آشْچَرْیّانْیَسَمْبھَوانِ چَ کَرْمّانِ کَرْتُّنْچاجْناپَیَ۔
31 Bayan sun gama addu'a, wurin da suka taru ya girgiza, suka cika da Ruhu Mai Tsarki, suka furta maganar Allah gabagadi.
اِتّھَں پْرارْتھَنَیا یَتْرَ سْتھانے تے سَبھایامْ آسَنْ تَتْ سْتھانَں پْراکَمْپَتَ؛ تَتَح سَرْوّے پَوِتْریناتْمَنا پَرِپُورْناح سَنْتَ اِیشْوَرَسْیَ کَتھامْ اَکْشوبھینَ پْراچارَیَنْ۔
32 Babban taron da suka ba da gaskiya kansu hade yake; kuma ba wanda ya ce da abinda ya mallaka nasa ne; maimakon haka, komai na su daya ne.
اَپَرَنْچَ پْرَتْیَیَکارِلوکَسَمُوہا ایکَمَنَسَ ایکَچِتِّیبھُویَ سْتھِتاح۔ تیشاں کیپِ نِجَسَمْپَتِّں سْوِییاں ناجانَنْ کِنْتُ تیشاں سَرْوّاح سَمْپَتّیَح سادھارَنْیینَ سْتھِتاح۔
33 Da iko mai karfi manzannin suka yi shelar shaidarsu game da tashin Yesu Ubangiji daga matattu, babban alheri kuma na bisansu.
اَنْیَچَّ پْریرِتا مَہاشَکْتِپْرَکاشَپُورْوَّکَں پْرَبھو رْیِیشورُتّھانے ساکْشْیَمْ اَدَدُح، تیشُ سَرْوّیشُ مَہانُگْرَہوبھَوَچَّ۔
34 Babu wani a cikinsu wanda ya rasa komai, domin masu filaye da gidaje suka sayar suka kawo kudin abin da suka sayar
تیشاں مَدھْیے کَسْیاپِ دْرَوْیَنْیُونَتا نابھَوَدْ یَتَسْتیشاں گرِہَبھُومْیادْیا یاح سَمْپَتَّیَ آسَنْ تا وِکْرِییَ
35 sai suka kawo kudin gaban manzanni. Aka rarraba wa kowanne mutum bisa ga bukatarsa.
تَنْمُولْیَمانِییَ پْریرِتاناں چَرَنیشُ تَیح سْتھاپِتَں؛ تَتَح پْرَتْییکَشَح پْرَیوجَنانُسارینَ دَتَّمَبھَوَتْ۔
36 Yusufu, Balawi, mutumin tsibirin Kubrus, wanda manzannisu ka yi wa lakani da suna Barnaba. (wato, mai karfafa zuciya).
وِشیشَتَح کُپْروپَدْوِیپِییو یوسِنامَکو لیوِوَںشَجاتَ ایکو جَنو بھُومْیَدھِکارِی، یَں پْریرِتا بَرْنَبّا اَرْتھاتْ سانْتْوَنادایَکَ اِتْیُکْتْوا سَماہُویَنْ،
37 Yana da fili sai ya sayar da shi ya kawo kudin gaban manzanni.
سَ جَنو نِجَبھُومِں وِکْرِییَ تَنْمُولْیَمانِییَ پْریرِتاناں چَرَنیشُ سْتھاپِتَوانْ۔

< Ayyukan Manzanni 4 >