< Ayyukan Manzanni 4 >
1 Yayin da Bitrus da Yahaya suna kan magana da mutanen, sai firistoci da shugaban masu tsaron Haikali da kuma Sadukiyawa suka afko masu.
Men medens de talte til Folket, kom Præsterne og Høvedsmanden for Helligdommen og Saddukæerne over dem,
2 Sun damu sosai domin Bitrus da Yahaya suna koyar da mutane game da Yesu kuma suna shelar tashinsa daga matattu.
da de harmedes over, at de lærte Folket og i Jesus forkyndte Opstandelsen fra de døde.
3 Suka kama su suka jefa kurkuku sai washegari, domin yamma ta riga ta yi.
Og de lagde Hånd på dem og satte dem i Forvaring til den følgende Dag; thi det var allerede Aften.
4 Amma mutane da yawa da suka ji sakon suka ba da gaskiya; kimanin mazaje dubu biyar ne kuwa suka ba da gaskiya.
Men mange af dem, som havde hørt Ordet, troede, og Tallet på Mændene blev omtrent fem Tusinde.
5 Washegari, da shugabaninsu, da dattawansu, da Marubuta suka taru a Urushalima.
Men det skete Dagen derefter, at deres Rådsherrer og Ældste og skriftkloge forsamlede sig i Jerusalem,
6 Anas babban firist, yana nan, da Kayafa, da Yahaya da Iskandari, da dukan dangin babban firist
ligeså Ypperstepræsten Annas og Kajfas og Johannes og Alexander og alle, som vare af ypperstepræstelig Slægt.
7 Da suka kawo Bitrus da Yahaya a tsakiyarsu sai suka tambaye su, “Da wanne iko, ko cikin wanne suna k ka yi haka?”
Og de stillede dem midt iblandt sig og spurgte: "Af hvad Magt eller i hvilket Navn have I gjort dette?"
8 Sai Bitrus, cike da Ruhu Mai Tsarki, ya ce, “Ku shugabanni da dattawan jama'a,
Da sagde Peter, fyldt med den Helligånd, til dem: "I Folkets Rådsherrer og Ældste!
9 idan mu yau ana tuhumarmu saboda aikin kirki da aka yi ga wannan mara lafiya - ta yaya wannan mutum ya sami lafiya?
Når vi i Dag forhøres angående denne Velgerning imod en vanfør Mand, om hvorved han er bleven helbredt;
10 Bari ku da dukan mutanen Isra'ila, ku san wannan, cikin sunan Yesu Almasihu Banazare, wanda kuka giciye, wanda Allah ya tayar daga matattu ta dalilinsa ne wannan mutumin yake tsaye a gaban ku lafiyayye.
da skal det være eder alle og hele Israels Folk vitterligt, at ved Jesu Kristi Nazaræerens Navn, hvem I have korsfæstet, hvem Gud har oprejst fra de døde, ved dette Navn er det, at denne står rask her for eders Øjne,
11 Yesu Almasihu ne dutsen da ku magina kuka ki, amma an mai da shi kan gini.
Han er den Sten, som blev agtet for intet af eder, I Bygningsmænd, men som er bleven til en Hovedhjørnesten.
12 Babu ceto daga kowanne mutum, domin babu wani suna da aka bayar karkashin sama, a cikin mutane wanda ta wurinsa za a iya samu ceto.''
Og der er ikke Frelse i nogen anden; thi der er ikke noget andet Navn under Himmelen, givet iblandt Mennesker, ved hvilket vi skulle blive frelste."
13 Sa'adda, suka ga karfin halin Bitrus da Yahaya, suka gane mutane ne talakawa marasa ilimi, sai suka yi mamaki, suka kuma lura suka gane Bitrus da Yahaya sun kasance tare da Yesu.
Men da de så Peters og Johannes Frimodighed og kunde mærke, at de vare ulærde Mænd og Lægfolk, forundrede de sig, og de kendte dem, at de havde været med Jesus.
14 Da yake suna ganin mutumin nan da aka warkar tare da su, sai suka rasa abin yi.
Og da de så Manden, som var helbredt, stå hos dem, havde de intet at sige derimod.
15 Amma bayan sun fitar da manzannin daga majalisa sai suka tattauna a tsakaninsu.
Men de bøde dem at træde ud fra Rådet og rådførte sig med hverandre og sagde:
16 Suka ce, “Yaya za mu yi da wadannan mutane? Babu shakka aikin al'ajibi ya faru ta wurinsu, kuma sananne ne ga dukan mazauna Urushalima, kuma ba mu da iko mu musanci haka.
"Hvad skulle vi gøre med disse Mennesker? thi at et vitterligt Tegn er sket ved dem, det er åbenbart for alle dem, som bo i Jerusalem, og vi kunne ikke nægte det.
17 Amma saboda kada ya cigaba da yaduwa cikin mutane, bari mu yi masu kashedi kada su kara magana da kowa cikin wannan suna.''
Men for at det ikke skal komme videre ud iblandt Folket, da lader os true dem til ikke mere at tale til noget Menneske i dette Navn."
18 Suka kira Bitrus da Yahaya suka dokace su kada su kara magana ko kuma koyarwa ko kadan a cikin sunan Yesu.
Og de kaldte dem ind og forbøde dem aldeles at tale eller lære i Jesu Navn.
19 Amma Bitrus da Yahaya suka amsa suka ce, ''Ko ya yi daidai a gaban Allah mu yi maku biyayya fiye da shi, ku hukunta.
Men Peter og Johannes svarede og sagde til dem: "Dømmer selv. om det er ret for Gud at lyde eder mere end Gud.
20 Baza mu iya daina magana game da abubuwan da muka ji kuma muka gani ba.''
Thi vi kunne ikke lade være at tale om det, som vi have set og hørt."
21 Bayan sun sake yi wa Bitrus da yahaya kashedi, sai suka sake su, su tafi. Domin ba su iya samu wata hujja da za su hore su a kai ba, domin dukan mutane suna yabon Allah saboda abin da ya faru.
Men de truede dem end mere og løslode dem, da de ikke kunde udfinde, hvorledes de skulde straffe dem, for Folkets Skyld; thi alle priste Gud for det, som var sket.
22 Mutumin da ya sami wannan al'ajibi na warkarwa yana sama da shekara arba'in.
Thi den Mand, på hvem dette Helbredelsestegn var sket, var mere end fyrretyve År gammel.
23 Bayan an sake su, Bitrus da Yahaya suka zo cikin mutanensu suka ba da rahoton duk abin da manyan firistoci da dattawa suka fada masu.
Da de nu vare løsladte, kom de til deres egne og fortalte dem alt, hvad Ypperstepræsterne og de Ældste havde sagt til dem.
24 Da suka ji haka, suka daga muryarsu tare ga Allah suka ce, ''Ubangiji, kai da ka yi sama da duniya da teku da duk abin da ke cikinsu,
Men da de hørte dette, opløftede de endrægtigt Røsten til Gud og sagde: "Herre, du, som har gjort Himmelen og Jorden og Havet og alle Ting, som ere i dem,
25 kai wanda ta wurin Ruhu Mai Tsarki ta bakin ubanmu Dauda bawanka, ya ce, 'Me ya sa al'ummai suka tunzura, kuma mutane suke tunanin abubuwan banza?
du, som har sagt ved din Tjener Davids Mund: "Hvorfor fnyste Hedninger, og Folkeslag oplagde forfængelige Råd?
26 Sarakunan duniya sun hada kansu tare, kuma shugabanninsu sun taru don su yi gaba da Ubangiji, da kuma Almasihunsa.'
Jordens Konger rejste sig, og Fyrsterne samlede sig til Hobe imod Herren og imod hans Salvede."
27 Hakika, Hiridus da Buntus Bilatus, tare da al'ummai da mutanen Isra'ila, sun taru a wannan birni domin su yi jayayya da bawanka mai tsarki Yesu, shafaffe.
Ja, de have i Sandhed forsamlet sig i denne Stad imod din hellige Tjener Jesus, hvem du har salvet, både Herodes og Pontius Pilatus tillige med Hedningerne og Israels Folkestammer
28 Sun taru domin su aiwatar da dukan abin da hannunka da nufinka ya shirya zai faru.
for at gøre det, som din Hånd og dit Råd forud havde bestemt skulde ske.
29 Yanzu, Ya Ubangiji ka dubi kashedin su, ka ba bayin ka ikon furta maganar ka gabagadi.
Og nu, Herre! se til deres Trusler, og giv dine Tjenere at tale dit Ord med al Frimodighed,
30 Sa'adda ka mika hannunka domin warkarwa, alamu da al'ajibai su faru ta wurin sunan bawanka mai tsarki Yesu.”
idet du udrækker din Hånd til Helbredelse, og der sker Tegn og Undere ved din hellige Tjeners Jesu Navn."
31 Bayan sun gama addu'a, wurin da suka taru ya girgiza, suka cika da Ruhu Mai Tsarki, suka furta maganar Allah gabagadi.
Og da de havde bedt, rystedes Stedet, hvor de vare forsamlede; og de bleve alle fyldte med den Helligånd, og de talte Guds Ord med Frimodighed.
32 Babban taron da suka ba da gaskiya kansu hade yake; kuma ba wanda ya ce da abinda ya mallaka nasa ne; maimakon haka, komai na su daya ne.
Men de troendes Mængde havde eet Hjerte og een Sjæl; og end ikke een kaldte noget af det, han ejede, sit eget; men de havde alle Ting fælles.
33 Da iko mai karfi manzannin suka yi shelar shaidarsu game da tashin Yesu Ubangiji daga matattu, babban alheri kuma na bisansu.
Og med stor Kraft aflagde Apostlene Vidnesbyrdet om den Herres Jesu Opstandelse, og der var stor Nåde over dem alle.
34 Babu wani a cikinsu wanda ya rasa komai, domin masu filaye da gidaje suka sayar suka kawo kudin abin da suka sayar
Thi der var end ikke nogen trængende iblandt dem; thi alle de, som vare Ejere af Jordstykker eller Huse, solgte dem og bragte Salgssummerne
35 sai suka kawo kudin gaban manzanni. Aka rarraba wa kowanne mutum bisa ga bukatarsa.
og lagde dem for Apostlenes Fødder; men der blev uddelt til enhver, efter hvad han havde Trang til.
36 Yusufu, Balawi, mutumin tsibirin Kubrus, wanda manzannisu ka yi wa lakani da suna Barnaba. (wato, mai karfafa zuciya).
Og Josef, som af Apostlene fik Tilnavnet Barnabas, (det er udlagt: Trøstens Søn), en Levit, født på Kypern
37 Yana da fili sai ya sayar da shi ya kawo kudin gaban manzanni.
som ejede en Jordlod, solgte den og bragte Pengene og lagde dem for Apostlenes Fødder.