< Ayyukan Manzanni 27 >

1 Bayan da aka amince zamu tafi Italiya, sun mika Bulus tare da wadansu daurarru a hanun wani jarumi mai suna Yuliyas, daga batalian Agustas.
Ie linily te hiondrañe an-dakañe mb’e Italia mb’eo, le nasese ami’ ty mpifehe zato atao Jolio, firimboña’ Aogosto t’i Paoly naho ty mpirohy ila’e.
2 Muka shiga Jirgin ruwa daga Adramatiya, wanda ke shirin tashi zuwa kusa da gefen tekun Asiya. Sai muka je teku. Aristakus mutumin Tasalonika a Makidoniya ya tafi tare damu.
Nijon-daka’ i Adramitiome zahay, ie homb’ an-tane añolo’ i Asia añe, le nionjoñe mb’eo rekets’ i Aristarko, nte Makedonia hirik’e Tesalonika.
3 Washegari muka sauka birnin Sidon, inda Yuliyas ya nuna wa Bulus karamci ya kuma yarda abokansa su bi shi don ya kula da su.
Ie nidosy e Sidona amy loak’ àndroy, le nitretreze’ i Jolio t’i Paoly vaho nenga’e homb’ amo rañe’eo mb’eo hatraheñe.
4 Daga wurin, muka bi teku muka tafi ta Tsibirin Kubrus, domin matsananciyar iska da ke gaba damu.
Ie nijon-dakañe boak’ ao le nanehake mb’ atimo’ i Kiprosy amy te niatre tioke.
5 Sa'adda muka ketare ruwa zuwa sassan Kilikiya da Bamfiliya, muka zo Mira ta birnin Lisiya.
Le ni­tsake i riakey nañolotse i Kilkia naho i Pamfilia vaho nipok’e Maira-Likia ao.
6 Anan, jarumin ya sami jirgin ruwa daga Iskandariya wanda za shi Italiya. Ya samu cikinsa.
Teo ty nanjoa’ i mpifehe zatoy ty laka’ i Aleksandria hiondrañe mb’e Italia añe, vaho nampijoñe’e ama’e zahay.
7 Kwana da kwanaki muna tafiya a hankali a karshe da kyar muka sauka kusa da Sinidus, iska ta hana mu tafiya, sai muka ratsa ta Karita, kusa da Salmina.
Ie nizenjèñe ey avao andro maro le tsy nimora ty niharinea’ay i Kinido fa tsy nimete i tiokey, le niary ambane’ i Kreta tandrife i Salmona,
8 Da wahala muka bi ta makurda har muka zo wani wuri da ake kira Mafaka Mai Kyau wanda ke kusa da birnin Lasiya.
naho nifanehake mafe nañolotse vaho nipok’ an-toetse atao Fipaliran-tsoa, marine’ ty rova atao Lasea.
9 Yanzu mun dauki dogon lokaci, gashi lokacin azumin Yahudawa ya wuce, tafiyar kuma ta zama da hatsari. Bulus ya gargade su,
Ie tambatse eo andro maro, mbore niharaty ty fijoñañe fa añe i Fililirañey, le hoe ty hatahata’ i Paoly:
10 ya ce, “Jama'a, na gane tafiyarmu zata zamar mana da barna da asara mai yawa, ba ga kaya da jirgin kadai ba amma har da rayukan mu.”
O ‘ndatireo, apotako te ho liàm-baràta an-joy naho fianto itoy, tsy o kilankañeo naho i lakañey avao, fa o fiain-tikañeo.
11 Amma jarumin ya fi mai da hankali ga maganar shugabansa da mai jirgin ruwan, fiye da abubuwan da Bulus ya fadi.
Fe niantoke i kapiteniy mandikoatse ty saontsi’ i Paoly i mpifehe zatoy naho i tompo’ i lakañeiy.
12 Da shike tashar ba za ta yi dadin zama da hunturu ba, mafi yawa sun ba da shawara a bar wurin, in maiyiwuwa ne muga mun kai birnin Finikiya, don mu yi hunturu a can. Finikiya tashar jirgin ruwa ce a Karita, tana fuskantar arewa maso gabas da kudu maso gabas.
Aa kanao tsy soa fitofàñe ami’ty asotry i fipalirañey, le nilahatse hanonjohy i liay i màroy, hera mete ho takareñe ty Foiniksa, fipalira’ i Kreta, hiasotry añe, ie ankalo’ o tiok’ atimo-ahandrefa naho avarats’ ahandrefa.
13 Sa'adda iska daga kudu ta huro a hankali, sun tsammaci bukatarsu ta biya. Sai suka janye linzamin jirgin ruwan sukabi ta Karita kusa da gaba.
Ie nitiotioke boak’ atimo, natao’ iareo t’ie i tamañey, le naonjoñe i vato-fatsikey, vaho nañolotse marine’ i Kreta.
14 Amma bayan wani dan lokaci sai iska mai karfi da ake kira Yurokilidon, ta fara bugun mu daga tsibirin.
Tsy tampetampetse izay, kinabokabo’ ty tio bey nizotso boak’ amy tokonosey, ty rivo-doza atao faok’ atiñana,
15 Sa'adda Jirgin ruwan ya kasa fuskantar iskar, sai muka bi inda iskar ta nufa.
le tsinepa’e i lakañey, ie tsy nahasoroke i tiokey fa nadoñe haronje’e avao.
16 Sai muka bi ta inda muka sami kariya kusa da wani dan tsibiri wanda ake kira Kauda; kuma da wahala muka daure karamin jirgin a jikin babban.
Ie nioza añ’ alo’ ty tokonose atao Klaoda, le nifanehafe’ay ty hitam­bozòtse i lakan-dozay.
17 Bayanda suka daga shi, sun yi amfani da igiyoyi don su daure jirgin don gudun fadawa kan yashin Sirtis, suka bar jirgin yana ta korarsu.
Aa ie tafa-onjoñe, le vinandibanditse taly i lakam-beiy hamihiñe aze, amy te nihakahakaeñe ke hivariñe mb’ am-pasen-kevo ao, naho nazotso o laio vaho napoke hisiotsiotse mb’eo.
18 Mun yi ta fama da hadari ba kadan ba, da gari ya waye ma'aikatan jirgin suka fara zubar da kaya daga jirgin.
Ie loho navoamboa’ i faokey te loak’andro, le namototse nañary kilankañe iereo.
19 A rana ta uku, ma'aikatan jirgi suka jefar da kaya daga cikin jirgin da hannuwansu.
Amy andro faha­teloy ka navokovoko’ iereo am-pitàñe ty harao’ i lakañey.
20 Kwanaki dayawa ba mu ga hasken rana da taurari a bisan mu ba. Babban hadari kadai ke dukanmu, duk mun fidda zuciya zamu tsira.
Ie andro maro tsy niboak’ i àndroy ndra o vasiañeo, naho tsy atao tio-kede ty nikobokoboke, le ndra loli’e ty fisalala’ay te ho rombake.
21 Sa'adda sun dade basu ci abinci ba, sai Bulus ya tashi a gaban ma'aikatan jirgi yace, “Jama'a, da kun saurare ni, da bamu tashi daga Karita ba, balle mu fuskanci wannan barna da asarar.
Ie songa nifeake tsy aman-kane, le niongak’ añivo’ iereo t’i Paoly nanao ty hoe: Ry ondaty reo, ho nisoa naho nihaoñe’ areo i tarokoy, te tsy ho vinotsotse ty Kreta, vaho tsy ho nizo ty fijoy naho fianto toy.
22 Yanzu fa ina karfafa ku kuyi karfin hali, domin ba wanda zai rasa ransa a cikinku, sai dai jirgin kadai za a rasa.
F’ie henaneo, osiheko hirearea amy te tsy ama’ areo ty ho motso fiaiñe, fa ty lakañe toy avao.
23 Domin daren da ya gabata mala'ikan Allah wanda ni nasa ne, wanda kuma nake bautawa -mala'ikansa ya tsaya kusa dani
Toe nijohañe añilako eo aniankale i anjelin’ Añahare mpametrek’ ahy naho itoroñakoy,
24 ya ce, “Kada ka ji tsoro, Bulus, dole ka tsaya gaban Kaisar, duba kuma, Allah cikin jinkansa ya baka dukan wadannan da ke tafiya tare da kai.
nanao ty hoe: Ko hembañe Paoly, amy te tsi-mahay tsy hatrefe’o t’i Kaisara, vaho ingo, tinolon’ Añahare azo o mindre lia ama’o iabio.
25 Domin haka, jama'a, kuyi karfin hali, domin na gaskanta da Allah, kamar yadda aka fada mani haka zai faru.
Aa le manintsiña, ry ondatio, fa atokisako t’i Andria­nañahare te ho zoeñe do’e amy tsinara amakoy.
26 Amma lallai dole ne a jefa mu kan wani tsibiri”.
Ie amy zao, tsi-mete tsy hitoañe an-tokonose tika.
27 Sa'adda dare na goma sha hudu ya yi, ana ta tura mu nan da can a cikin tekun Adriyat, wajen tsakar dare, ma'aikatan jirgin sun tsammaci sun kusanci wata kasa.
Aa ie amy haleñe fahafolo-efats’ ambiy, le nasiotsiotse an-driak’ Adria ey avao, le amy ante­tsaleñey, natao’ o mpiandakañeo t’ie nañarine tane.
28 Da suka gwada sai suka iske kamu ashirin; bayan dan lokaci kadan, sun sake aunawa sai suka iske kamu sha biyar ne.
Nitsoke iereo, le nanjo roapolo tratra; niveve kedekedeke le nitsoke indraike, nanjo folo lim’ amby tratra.
29 Tsoro ya kama su ko watakila a jefar da mu kan duwatsu, sai suka jefa linzami hudu daga karshen jirgin suka yi addu'a don gari ya waye da sauri.
Aa ie nihembañe te hidasiñe am-bato, le nanjotso vato-fatsike efatse amboho’ i lakañey, vaho nisalala ty manjirik’ andro.
30 Ma'aikatan jirgin ruwan suna neman hanyar da za su rabu da jirgin kuma sun jefa karamin jirgin a cikin teku. Suka yi kamar zasu jefa wasu linzamai daga gaban jirgin.
Ie nimane hipotitsike amy lakañey o mpiandriakeo, naho fa nazotso’ iareo an-driak’ ao i ana-dakañey vaho nanao sare hampijoñe vato-fatsike antondoha’e ao,
31 Amma Bulus ya ce ma jarumi da sojojin, “Idan mutanen nan ba zasu tsaya cikin jirgin ba, ba zaku tsira ba”.
le hoe t’i Paoly amy mpifehe zatoy naho amo lahin-defoñeo: Naho tsy midoñe an-dakañe atoy iereo, le tsy ho rombaheñe ka nahareo.
32 Sai sojojin suka yanke igiyoyin jirgin suka kuma barshi ya fadi.
Aa le pinoto’ o lahin-defoñeo ty tali’ i anan-dakañey vaho napoke hihintsañe añe.
33 Da gari ya fara wayewa, Bulus ya roke su duka su dan ci abinci, ya ce, “Yau kwana goma sha hudu kenan ba ku ci kome ba.
Ie nangarañe i àndroy le songa nosihe’ i Paoly ondatio hikama, ami’ty hoe: Fa nifeake naho nitolom-pililitse andro folo-efats’ amby tika, tsy nitendre inoñ’ inoñe.
34 Saboda haka na roke ku ku ci abinci, domin wannan saboda lafiyarku ne; kuma ko gashin kanku daya baza ku rasa ba”.
Aa le iboliboliako hikama fa rombak’ay toy, amy te leo raik’ ama’ areo tsy ho po-maròy raike ty añambone’e.
35 Da ya fadi haka sai ya dauki gurasa ya yi godiya ga Allah a idanun kowa. Sai ya gutsutsura gurasa ya fara ci.
Ie nanao izay, le nandrambe mofo, nañandriañe an’ Andrianañahare añatrefa’ iareo iaby, naho finola’e vaho nikama.
36 Sai dukansu suka karfafu suka kuma ci abinci.
Hene nazava-troke vaho nangalake mahakama;
37 Mu mutane 276 (dari biyu da saba'in da shida) ne cikin jirgin.
aa ie natontoñe le roanjato-tsi-fitom-polo-eneñ’ amby ro amy lakañey.
38 Da suka ci suka koshi, suka zubar da alkamar cikin teku domin su rage nauyin jirgin.
Ie niànjañe, le nampaivañe’ iereo i lakañey am-pañariañe i tsakoy an-driak’ ao.
39 Da gari ya waye, basu fahimci kasar ba, amma suka hangi wani lungu a gacci, sai suka yi shawara tsakaninsu ko su tuka jirgin zuwa cikin lungun.
Ie nazava i àndroy, nialik’ am’ iereo i taney, f’ie nahatalake vinañe naho faseñe añ’olots’ey ze mete’ i lakañey hitoañeñe.
40 Sai suka yanke linzaman suka bar su cikin tekun. Cikin lokaci guda suka kwance igiyoyin da ke juya jirgin, suka saki filafilan goshin jirgi suka nufi gabar tekun.
Aa le nampipitsoheñ’ añe o vato-fatsikeo, naho napok’ an-driak’ ao, naho binatsa’ iareo o talim-panehafan-dakañeo, naho naonjoñe amy tiokey ty lai-aolo, vaho nigodañe mb’ añ’ olotse ey.
41 Da suka iso inda ruwa biyu suka hadu, sai jirgin ya tsaya kasa. Gaban jirgin ya kafe a nan, ba damar matsawa, sai kuma kurar jirgin ta fara kakkaryewa saboda haukan rakuman ruwa.
Fe nidoñe am-pifanampean-driake roe eo i lakañey, le nidevoke naho nijihetse am-paseñe ao ty loha’e, tsy nitroetroe, vaho dinorodemo’ ty fivalitaboa’ o onjao i voli’ey.
42 Shirin sojojin ne su kashe 'yan kurkukun domin kada su yi iyo su tsere.
Fisafirie’ o lahin-defoñeo ty hanjamañe o mpirohio kera hilaño vaho hibotitsike.
43 Amma shi hafsan ya so ya ceci Bulus, sai ya tsai da shirin su, ya ba da umarni, duk masu iya iyo su yi tsalle su fada ruwa su kai gacci.
Fe te handrombake i Paoly i mpifehe zatoy, le tsy nimea’e henefeñe i kililiy, vaho linili’e te hijoñe an-drano aolo ze nahay nilaño, hita­kare’e i taney.
44 Sa'annan sauran mazajen su biyo baya, wadansu a kan karyayyun katakai, wadansu akan abubuwan da ke a jirgin. Ta haka ne dukanmu muka kai gacci lafiya.
Nandrambe varamba o ila’eo naho potepoten-dakañe ka ty ila’e vaho songa ni-tra-drombak’ an-tamboho eo.

< Ayyukan Manzanni 27 >