< Ayyukan Manzanni 24 >

1 Bayan kwanaki biyar, sai Ananiyas babban firist, Wasu dattawa da wani masanin shari'a mai suna Tartilus, sun tafi can. Suka kai karar Bulus gaban gwamna.
Sa tiye uchibi ta aka Hananiya una katima kadandang wan are ananu nan anu rusa utize tini kubu una niza Tartilus wa dusa abirko. Wa han Bulus aje ugumna.
2 Lokacin da Bulus ya tsaya gaban gwamna, Tartilus ya fara zarginsa yace wa gwamnan, “Saboda kai mun sami zaman lafiya; sa'annan hangen gabanka ya kawo gyara a kasarmu;
Uganiya me sa Bulus ma tonno aje ugumna, Tartilus ma tubi uniza ume tiyari magun unu gumna me. ''Barki hume ta kem ticukum tihuma, urasa uwe me wa barka manyanga maru.
3 don haka duk abin da ka yi mun karba da godiya, ya mai girma Filikus.
Barki anime vat imumme sa wa wuza takaba inna puru arum, hu unu dang Filikus.
4 Domin kada in wahalsheka, ina roko a yi mani nasiha don in yi magana kadan.
Barki kati imnyawe ijasi, inyara a gbarikam bati in buki tize cingilin.
5 An iske mutumin nan yana barna irir iri, yana kuma zuga jama'ar Yahudawa a dukan duniya su yi tayarwa.
Akem unu ugeme unu caran sassas, mazin unu tura ayahudawa nan unee we nyari abanga.
6 Har ma ya yi kokarin kazantar da haikali; saboda haka muka kama shi. [Mun so mu shari'anta masa bisa ga dokarmu.]
Ma soki nice ucara udenga Asere, barki anime ca timeki me. (Tahem ti wekime tize rep nannu inko utize turu.)
7 Amma Lisiyas jami'i ya zo ya kwace shi da karfi daga hannunmu.
Anime Lisiyas unudang ma ē ma buri me ini kara atari turu.
8 Idan ka binciki Bulus game da wadannan al'amura, kai ma, zai tabbatar maka abin da muke zarginsa a kai.
Inge igizo me timum tigeme udi kadundura me ahira ame.
9 Dukan Yahudawa suna zargin Bulus cewa wadannan abubuwa gaskiya ne.
Vat ayahudawa wa boome Bulus unu guna, maguna timum tigeme kadundura kani.
10 lokacin da gwamnan ya alamta wa Bulus ya yi magana sai yace, “Yanzu na fahimci cewar da dadewa kana mulkin kasarnan, don haka da farin ciki zan yi maka bayani.
Sa ugumna me ma hem Bulus uguna ma buki tize magu, ''aname mahem uguna wa daddankino unti gomo tima nyanga ma geme, barki anime indi buki we tize ina puru arum.
11 Zaka iya tabbatarwa cewa bai kai kwana sha biyu ba tun da nake zuwa Urushalima don yin sujada.
Udi hem unu guna daki ya biki tiye ukirau intire sa eze urushalima abiringara.
12 Da suka same ni a haikali, ban yi jayayya ko kawo rudami a tsakanin jama'a ba.
Sa wa kem udenge Asere, daki ma hunguko nani ma hara anabu ba.
13 Don haka ba su da tabbas akan abinda suke zargina a kansa yau.
Barki anime wazowen kadura kimumme sa wazin nubo anice num kane ba.
14 Amma na sanar da kai, bisa ga abin da suke kira darika, haka ni ma nake bautawa Allah na kakanninmu. Na yi aminci wajen kiyaye dukan abin da ke a rubuce a Attaurat da litattafan annabawa.
Ma buka we, barki una me sa tarsa anime ani min tarsa Asere acokoro aru. Ma wuza iririn utarsa unyettike u Musa nan ma takarda manu kurzuzo utize ta ASere.
15 Ina sa bege ga Allah, kamar yadda za a yi tashin matattu, masu adalci da miyagu;
Ma inko iruba Asere, kasi inda be sa adi hirza anu wijo, anu iruba ubenki nan anu abur.
16 a kan haka kuma, nake kokarin zama mara abin zargi a gaban Allah da mutane ina yin haka cikin dukan al'amura.
Anime ani nyara in cukuno unu imum uzatu ubo ahira ASere nan anu anyimo uvat utimum.
17 Bayan wadansu shekaru na zo in kawo wasu sadakoki da baikon yardar rai.
Ma ē atiwe sa ta aki unu saddiga nan unya uhem iruba.
18 Cikin kudurin yin haka, sai wasu Yahudawa daga kasar Asiya suka iske ni a cikin ka'idodin tsarkakewa a haikali, ba da taro ko ta da hargitsi ba.
Anyimo iruba uwana anime, are ayahudawa ama nyanga mu Asiya wa kem anyimo ati na tuisa udenge Asere, inzo inni ori nani unu bukurko ahira ba.
19 Yakamata wadannan mutanen su zo gabarka a yau, har idan suna da wani zargi a kai na.
Irizi anu agino me ē ahira aweme kanime, ingi wazin ini mum ubo anice.
20 In kuwa ba haka ba bari mutanennan su fada in sun taba iske ni da wani aibu a duk lokacin da na gurfana a gaban majalisar Yahudawa;
Ingi inzo anime ba ca anu ageme wa buki nani wamu kem ini mum ibur uganiya sa ma hana aje anu ira wa yahudawa;
21 sai dai ko a kan abu daya da na fada da babbar murya sa'adda na tsaya a gabansu, 'Wato batun tashin matattu wanda ake tuhumata ake neman yi mani hukunci yau.'”
Senke nani imu inde sa ma buki ini myirang nidandang uganiya sa ma tonno aje awe, abanga uhira anu wijo sa anyara uweki um tizen kani me.
22 Filikus yana da cikakken sanin tafarkin Hanyar, shi yasa ya daga shari'ar. Yace da su, “Duk sa'anda Lisiyas mai ba da umarni ya zo daga Urushalima, zan yanke hukunci.”
Filikus ma zin nurusa ukang una me, ine ini ma yeze tize ma gunan we, ''vat uganiya sa Lisiyas unya utize ma ē usuro urushalima, indi weki tize.''
23 Sa'annan ya umarci jarumin ya lura da Bulus, amma ya yi sassauci, kada ya hana abokansa su ziyarce shi ko su taimake shi.
Ma wu anani kara wa hiri Bulus, ma kaska, kati ma karti aroni uhana ahira ame nani ubenki ume.
24 Bayan wadansu kwanaki, Filikus da mai dakinsa Druskila, ita Bayahudiya ce, ya kuma aika a kira Bulus ya saurare shi game da bangaskiya cikin Kristi Yesu.
Sa tire tiye ta aka, Filikus nan une me Druskila, uca wa yahudawa mani, ma tumi atiti Bulus ma kunna uhem ume anyimo vana Asere Yeso.
25 Amma sa'adda Bulus yake bayyana zancen adalci, kamunkai, da hukunci mai zuwa, Filikus ya firgita ya ce, “Yanzu ka tafi. Amma idan na sami zarafi an jima, zan sake neman ka.”
Uganiya sa Bulus ma buka abanga iruba ubenki, umeki unice nan imumme sa ize idi kem we, Filikus ma kunna biyau magu, ''Ana me dusa ingi makem masa indi kuri inyari we.''
26 A wannan lokacin, yasa zuciya Bulus zai bashi kudi, yayi ta nemansa akai-akai domin yayi magana da shi.
Uganiya ma inki iruba Bulus madi nya me ikirfi, ma nyari me karere bati ma buki tize nan me.
27 Bayan shekaru biyu, Borkiyas Festas ya zama gwamna bayan Filikus, domin neman farin jini a wurin Yahudawa, ya ci gaba da tsaron Bulus a gidan yari.
Sa awuna tiwe tire Borkiyas Festas ma cukuno ugumna sa Filikus ma tuno, barki unyara ukaba ahira ayahudawa mari aje unu UBulus akura anirere.

< Ayyukan Manzanni 24 >