< Ayyukan Manzanni 21 >

1 Da muka rabu da su, muka shiga jirgin ruwa muka mike hanya zuwa birnin Kos, washegari sai birnin Rodusa, daga nan sai kuma zuwa birnin Batara.
Hatukahuhana kuvali ni twazuha, tuvahindi inzila iya kumuleñi wa Koso, mi halizwa nitwaya kumuleñi wa Rode, mi hatuzwa aho nitwaya kumuleñi wa Patara.
2 Da muka sami jirgi mai hayewa zuwa Fonisiya sai muka shiga.
Linu hatuwana chikepe chibali kuya kwa Fenisia nitwechila kuchili ni kuzuha.
3 Da muka hango tsibirin Kubrus muka bar shi a hagun mu muka nufi Suriya, muka sauka a birnin Taya domin a nan ne jirgin ruwan zai sauke kayansa.
Linu hatusika muchida cha Sipera, nitwavola kuvumonso, nitwazuha kuya kwa Siria, mi nitwakasikila kumuleñi wa Tire, mukuti njoko chikepe kuchivali kulukela kukalongwela zivya.
4 Bayan mun sami almajirai sai muka zauna can kwana bakwai. Al'majiran suka ce ma Bulus, ta wurin Ruhu, kada ma ya je Urushalima.
Hatuwana valutwana, nitwekala mazuva amana iyanza ni obele. Ava valutwana ni vati kwa Paulusi chenzila ya Luhuho Lunjolola kuti senzi akalyatiki itende lyakwe mwa Jerusalema.
5 Bayan 'yan kwanaki muka cigaba da tafiyarmu. Dukansu da matansu da 'ya'yansu suka raka mu har bayan birnin. Sa'annan muka durkusa a bakin gacci muka yi addu'a muka yi sallama da juna.
Linu hatumana mazuba, nitwakatuka ni kuyenda mumusipili wetu. Vonse ni banakazi ni bana vabo, ni vatusindikeza mane ulu hatukazwa mumuleñi.
6 Sai muka shiga jirgin ruwa, su kuma suka koma gida.
Linu nitwakuvama helizo kulapela ni kulilaeza navo. Nitwakechila muchikepe abo havavola kumunzi.
7 Da muka gama tafiyarmu a Taya muka iso Talamayas. A nan ne muka gaisa da 'yan'uwa, muka zamna kwana daya da su.
Linu hatumana musipili wetu wa kwa Tire, chitwakasika kwa Ptolemaisi. Uko nitwakalumelisa vaakwakwetu ni kwikala nabo izuva lyonke.
8 Washegari muka tashi muka tafi Kaisariya. Muka shiga gidan Filibus mai shaida bishara, daya daga cikin bakwai din, muka zauna da shi.
Izuba lichilila nitwayenda kwa Sesarea. Mi nitwakenjila munzuvo ya Filipi, yo kutaza iñusa ilotu lya Jesus, yabali zumwi wavantu vamana iyanza ni vuvele, imi nitwekala naye.
9 Wannan mutum yana da 'ya'ya hudu mata, budurwai masu yin annabci.
Linu uzu mukwame avena vana vone vavakazana vaseni kwiziva kale vakwame vavali vatanikizi.
10 Sa'anda muka zauna can 'yan kwanaki, wani annabi ya zo daga Yahudiya mai suna Agabus.
Sina hatuvena hateni mazuva alikene, chikwakeza mutanikizi yavali kuzwa kwa Judea yavali kusumpwa Agabusi.
11 Ya zo wurinmu ya dauki damarar Bulus ya daure tasa kafar da hannayensa ya ce, “Ruhu Mai Tsarki ya ce, 'Haka Yahudawa za su daure mai wannan damarar, zasu kuma bashe shi ga al'ummai.'”
Nakeza kwetu mi nahinda lutunga lwa Paulusi. Chalisumina mayanza ni matende akwe, “Vovulyo muluwambila Luhoho Lujolola, “mi vovulyo mweti nivamusuminine vantu vamwa Jerusalem solunu lutunga, mi muva mutamvike mumayaza avantu vamasi angi.”'
12 Da muka ji wannan sakon, sai dukanmu da mazaunan wurin muka roki Bulus kada ya tafi Urushalima.
Linu hatuzuwa izi zintu, tuvonse ni vantu vavakuhala mwe cho chivaka nitwa kumbila Paulusi kuti sanziayendi kwa Jerusalema.
13 Sai Bulus ya amsa ya ce, “Me kuke yi, kuna kuka kuna karya mani zuciya? Bama a shirye don dauri kadai nake ba har ma da mutuwa a Urushalima, sabili da sunan Ubangiji Yesu.”
Imi Paulusi cheteva, “Mukwete mutenda nzi, kulila ni kuni nicisa kunkulo? Mukuti nilitukiseze, isiñi kusuminwa bulyo, kono ni kufwila izina lya Simwine Jesu mwa Jerusalema.”
14 Tun da Bulus bashi da niyyar a rinjaye shi, muka daina kuka muka ce, “Bari nufin Ubangiji ya tabbata.”
Sina Paulusi kanaavalikusaka kukukuwezwa, nitwasiya mi nitwati, “Kutendwe chisakwa ni Simwine.”
15 Bayan wadannan kwanaki, muka dauki jakkunanmu muka haura Urushalima.
Aa mazuva hamana, nitwahinda zivya zetu ni kuya kwa Jerusalema.
16 Wadansu almjirai daga Kaisariya suka bi mu. Sun zo ne tare da wani ana ce da shi Manason, mutumin Kuburus mai bi na farko, wanda za mu zauna da shi.
Linuhe vamwi valutwana vavali kuzwa kwa Sesara nivayenda naswe. Nivaleta ni mukwame yosumpwa Mnason, mukweme uzwa kwa Sipera, mi nivakeza ni mukwame, mulutwana wamatangilo utuola kwikala naye.
17 Da muka isa Urushalima, 'yan'uwa suka marabce mu da farin ciki.
Ha chitusika mwa Jerusama, vaakwakwe ni vatutamvula chakusanga.
18 Washegari Bulus ya tafi tare da mu zuwa wurin Bitrus, dukan dattawa kuma suna nan.
Izuva lichilila Paulusi na yenda naswe kwa Jakobo, ni bakulwana bonse babena hateni.
19 Bayan ya gaishe su, sai ya shaida masu daya bayan daya abubuwan da Allah ya yi cikin al'ummai ta wurin hidimarsa.
Ha chivamana kuvalumelisa, navavihela chimwi ni chimwi chintu chava tendendwa ni Ireez muvamasi angi cha mutendo wakwe.
20 Da suka ji haka, suka yabi Ubangiji suka ce masa, “Ka gani, dan'uwa, dubban Yahudawa sun bada gaskiya suna kuma da niyyar kiyaye shari'a.
Linu hava izuwa, ni vatemba Ireeza, mi nibati kwali, “Ubwene muukwetu, zikiti zongai ziva zumini mukati ka Majuda. Vonse vava kozeze kuvika mulao.
21 An kuma gaya masu a kanka cewa, kana koya wa Yahudawan da suke zaune cikin al'ummai su yi watsi da Musa. Kana koya masu kada su yi wa 'ya'yansu kaciya, kada kuma su bi tsofaffin al'adu.
Vava wambilwa chako, kuti uluta Majuda vonse vahala mumasi angi kuti va kane Mushe, nikuti uvava wambila kuti kanzi batwali vana vavo kumupato ni kuse chilila chisiyankulu chetu.
22 Me ya kamata mu yi? Hakika za su ji ka zo.
Tuwola kutendanzi? Mavazuwe chokusima kuti uvakezi.
23 Sabo da haka ka yi abin da muka fada maka yanzu. Muna da maza hudu da suka dauki wa'adi.
Mukuti utende zitu kuwambila hanu: Twina vakwame vone vava likonki chakuha isepiso.
24 Tafi da wadannan ka tsarkake kanka tare da su, ka dauki dukan dawainiyar su dana askin kai. Ta haka kowanne mutum zai sani abubuwan da ake fadi a kanka karya ne. Za su sani cewa kai mai kiyaye shari'a ne.
Hinde ava vakwame ni kulijoloza navo vulyo, ni kuva lihila insinyehelo zavo, nikuti vangunke mitwi yavo. Kokuti vezive kuti zintu zivava wambilwa chako kazina vuniti. Muvalitute kuti nawe vulyo mwichilila mulao.
25 Game da al'umman da suka bada gaskiya mun yi masu wasika, mun bada umarni su kaurace kansu daga sadakokin da aka mika wa gumaku, da jini, da abin da aka makare da kuma fasikanci.
Kono kuamana ni vamasi angi vavazumini, tuvañoli ni kuvaha intayelo kuti vali zwise kuzintu zihailwe vazimu, kumalaha, niziva siniwa, niza vuliyendezi.”
26 Sai Bulus ya dauki mazannan, washegari ya tsarkake kansa tare da su, suka shiga haikali, domin ya sanar da cikar ranakun tsarkakewarsu, wato ranar ba da sadaka domin kowanne dayansu.
Linu Paulusi nahinda vakwame, imi izuva lichilila nalijoloza iyemwine ni kujoloza avo vakwame, nikuya mwi templele, kukatumusa mazuva akulijoloza, kukasikila hakuka hewa chitavelo kuzumwi ni zumwi wavo.
27 Da kwanakin nan bakwai suka yi gab da cika, wadansu Yahudawa daga Asiya suka ga Bulus a haikali, sai suka zuga taro, suka danke shi.
Linu mazuva akwana iyanza ni obele havena hafihi ni ku hamana, vamwi Majuda vazwa kwa Asia ni vavona Paulusi mwi temple, imi niya sangisa chinavungi chonse, niva vika mayanza avo hali.
28 Suna ta kururuwa, “Mutanen Isra'ila ku taimaka mana. Wannan shine mutumin da ke koya wa dukan mutane ko'ina abubuwa gaba da mutane, da shari'a da kuma wannan wurin. Banda haka ya kawo Helenawa cikin haikalin nan ya kazantar da wannan wuri tsatsarka.”
Vavali kuhuwa, “Vakwame va Isilaele, mutu tuse. Uzu njimukwame yoluta vaantu vonse kumwi ni kumwi zintu zilwisana vaantu, mulao ne chinu chivaka. Kwandahezo, avaleti Magerike mwi Tempele imi vava silafazi ichi chivaka chijolola.”
29 Domin dama sun ga Tarofimas mutumin Afisa tare da Bulus cikin birni, suka yi zaton ya kawo shi cikin haikali.
Mukuti chivava vwene kale Trofimosi Mufalisi naye mumuleneñi, imi nivazeza kuti Paulusi waka muleta mwi tempele.
30 Sai duk gari ya rude, mutane suka runtuma suka danke Bulus. Suka ja shi waje daga cikin haikalin, nan da nan aka rufe kofofin.
Onse muleneñi uba sangite, imi vonse vantu nivatiya hamwina ni kukakwata Paulusi. Chivaka mukwitulwila kunze ye temple, mi ziyazo nize yaliwa haho.
31 Suna kokarin kashe shi kenan, sai labari ya kai wurin hafsan sojoji cewa Urushalima duk ta yamutse da tarzoma.
Sina havava kulika kumwihaya, iñusa nilyeza ku muyendisi wa vaganteli kuti Jerusalema yonse nyungana.
32 Nan take ya dauki mayaka da jarumawa, suka sheka da gudu wurin taron. Da mutane suka ga hafsan sojoji da rundunansa sai suka daina dukan Bulus.
Haho vulyo nahinda masole ni balauli wa masole niku tilila hansi kuchi navungi chonse.
33 Sai hafsan ya tafi ya danke Bulus ya sa aka daure shi da sarkoki biyu. Ya tambaya ko shi wanene da kuma laifinsa.
Linu vantu hava vona muyendisi wa masole ni masole, niva siya kundama Paulusi. Linu muyendisi wa masole cheza kuwonda Paulusi, imi nalaela kuti a suminiwe ni mawenge obele. Chavuza kuti njini imi chinzi chava tendinzi.
34 Wadansu cikin taron suna ta kururuwa wadansu su ce wannan, wadansu su ce, wancan. Tunda hafsan bai fahimci abin da suke fadi ba, sabo da ihunsu, ya dokaci a shigar da Bulus farfajiyar sojoji.
Bamwi muchina vungi vava kuhuleza chintu chimwi. Sina muyendisi kana ava kuwola kuwamba chimwi chevaka lyelata, nalaela kuti Paulusi aletwa munzubo ikolete.
35 Da suka kai matakala, sojoji suka dauki Bulus sabo da tsananin husatar taron jama'a.
Linu heza kutantilwa, Masole vava mukatwile kakuti chinavungi chiva kalihite.
36 Domin taron suka biyo baya suna ihu suna cewa, “A kashe shi.”
Mukuti chinavangi cha vantu chiva ve chilile niva kuhuweleza. “Muzwe mumusiye!”
37 An kusa shigar da shi farfajiyan kenan sai Bulus ya ce wa babban hafsan, “Ko ka yarda inyi magana da kai?” Hafsan ya ce, “Ka iya Helenanci?
Linu Paulusi havena hafwihi ni kwi njizikwa munzubo ikolete, chati ku muyendisi yomanisa, “Ni woli kuwamba chimwi kwako?” Muyendisi chati, “U wamba chigerike?
38 Ashe ba kai ne Bamasaren nan da kwanakin baya ka haddasa tawaye, ka dauki 'yan ta'adda dubu hudu ka kai su jeji ba?”
Kena njewe zuna Muegepita, yaba letete inkondo imi uva hindi zikiti kiti zonee zava sandukili kuzitwala munkaanda?”
39 Bulus ya ce, “Ni Ba'ibrane ne daga birnin Tarsus a Kilikiya. Ni dan kasar babban birni ne. Ka amince mani in yi magana da mutanen.”
Paulusi chati, “Ni Mujuda, ni zwa mumuleneñi wa Tarese mwa Silisia. Ni muzaki wa muleneñi u sepahala, niku kumbila, kuti uni zuminine ni wambe ku vantu.”
40 Da hafsan ya bashi izni, Bulus ya mike a kan matakala ya daga hannayensa sama ya yi nuni su yi shuru. Da wuri ya yi tsit, Bulus ya yi masu magana da Ibraniyanci. Ya ce,
Lina muyendisi hamuha chivaka, Paulusi cha zimana hatantilwa ni kusovola vantu cheyanza, Hakuva tontwile ahulu, nawamba kuvali muchi Heberu, chati,

< Ayyukan Manzanni 21 >