< Ayyukan Manzanni 17 >
1 Bayan sun wuce biranen Amfibolis da Aboloniya, sun iso birnin Tasalunika, in da akwai wata majami'ar Yahudawa a wurin.
Paulo ne Sailasi pakuya balapitila mu minshi ya Amfipoli ne Apoloniya, balashika ku Tesalonika uko kwalikuba ng'anda yakupaililamo ya Bayuda.
2 Bulus, kamar yadda ya saba, ya nufi wurinsu, yana tattaunawa da su har Asabaci uku, daga cikin littattafai.
Kwelana ne cinga ncalikukute Paulo, walengila mung'anda yakupaililamo ne kubandika nabo makani amu Mabala a Lesa kwa nsondo shitatu.
3 Bulus ya bude littattafai yana bayyana masu cewa, dole ne Almasihu ya sha wahala, ya kuma tashi daga matattu. Ya ce, ''Wannan Yesu kuwa da nake sanar maku, shine Almasihu''.
Walabasansulwila cena makani amu Mabala a Lesa, ne kubalesheti Mupulushi Walaiwa usa welela kupenga ne kupundushiwa kubafu. Paulo walambeti, “Yesuyu ngondamukambaukilinga e Mupulushi Wasalwa ne Lesa.”
4 Wasu Yahudawa sun yarda, sun bi Bulus da Sila, da wadansu Helenawa, da Shugabannin Mata da jama'a da yawa.
Nabambi balashoma ne kukonkela Paulo ne Sailasi. Naboyo Bagiliki bangi balikukambilila Lesa, pamo ne batukashi bangi bayampuwo naboyo balashoma.
5 Yahudawan da basu ba da gaskiya ba suka cika da kishi, suka dauki wadansu 'yan ta'adda daga cikin kasuwa, suka tada tarzoma cikin birnin, mutane da yawa na bin su. Sun kai hari a gidan Yason, da niyyar fitar da Bulus da Sila a gaban jama'a.
Nomba Bayuda nabambi balanyumfwa minyono, neco balayungaula bantu bamalofwa balikwendanowa munshila, bantu abo pamo ne Bayuda ebalatatika mipyopyongano mu munshi umo. Balabundumukila ne kuya kutoba ng'anda ya Yasoni, kuya kulangaula Paulo ne Sailasi, kwambeti babapulishe mung'andomo ne kubaleta ku bantu.
6 Amma da ba su ga Bulus da Sila ba, suka ja Yason da wasu 'yan'uwa masu bi zuwa gaban mahukuntar birnin, suna cewa, ''Wadannan ne fa masu ta da zaune tsaye, gashi sun zo mana.
Mpobalanyala pakubula kucanako Paulo ne Sailasi, balekata Yasoni pamo ne bashoma nabambi ne ku bakwelanya kubatwala kubendeleshi bamu munshi, uko nkobalabilikisheti, “Basa bantu baletenga mipyopyongano kulikonse, lelo balesa kumunshi kwetu,
7 Wadannan mutane da Yason ya marabta, sun saba wa dokokin Kaisar; Suna cewa akwai wani sarki mai suna - Yesu.''
Yasoni labatambulu. Mbyobalenshinga bonse nkabyekatana ne milawo ya mwami waku Loma sobwe, balambangeti kuli Mwami naumbi lina lyakendi Yesu.”
8 Da taron jama'a, da mahukuntan birnin suka ji haka, sun damu.
Maswi awa alakalalisha likoto lya bantu pamo ne bendeleshi bamu munshi.
9 Bayan da sun amshi kudi daga wurin Yason da sauran 'yan'uwan, sai suka sake su.
Nomba Yasoni ne banendi basa mpobalalipila mali angi a mulanduwo, bendeleshi ba munshi balabasungulula.
10 A wannan daren, 'yan'uwa masu bi suka fitar da Bulus da Sila, suka aike su garin Biriya. Da isar su can, su ka nufa majami'ar Yahudawa.
Mpokwalashipuluka mansailo, banse balatuma Paulo ne Sailasi ku Beleya. Mpobalashikowa balengila mu ng'anda yakupaililamo ya Bayuda.
11 Mutanen Biriya daban suke da na Tasalunika, sun yarda da sakon Bulus da zuciya daya, suna kuma binciken littattafai kowace rana domin su tabbatar da sakon Bulus, ko gaskiya ne.
Bayuda balikuba ku Beleya balikukute myoyo ishikuyanda kunyumfwishisha, kupita bantu baku Tesalonika. Pakwinga balo balatambula maswi a Lesa ne moyo umo, kayi busuba ne busuba balikubwelulukamo mu Mabala a Lesa kwambeti babone na nicakubinga ncambanga Paulo ne Sailasi.
12 Saboda haka mutane da yawa cikin su sun ba da gaskiya, tare da wadansu sannanun mata Helenawa da maza da yawa.
Neco Bayuda bangi balashoma. Kayi ne batukashi ba Cigiliki ne batuloba bangi bayampuwo nabo balashoma.
13 Amma da Yahudawan Tasalunika suka ji cewa Bulus yana wa'azin kalmar Allah a Biriya, sun haura can, sun tada hankulan jama'a.
Nomba mpobalanyumfwa Bayuda baku Tesalonika basa, kwambeti Paulo lakambaukunga maswi a Lesa ku Beleya, nakoyo balayako ne kutatika kuyungaula bantu kwambeti batatike mipyopyongano.
14 Nan da nan, masu bi na Biriya sun dauki Bulus sun aika shi zuwa teku, an bar Sila da Timoti a Biriya tukuna.
Pacindi copeleco banse balatuma bantu nabambi kwambeti bashindikile Paulo ku lwenje. Nomba Sailasi ne Timoti balashalila ku Beleya.
15 Wadanda sun fitar da Bulus, sun kai shi har zuwa birnin Atina. Bulus ya ba su sako, su fada wa Sila da Timoti suyi hanzari su same shi.
Bantu basa balamushindikila Paulo balashika nendi ku Atene. Panyuma pakendi balabwelela ku Beleya, ne kuya kwambila Sailasi ne Timoti kwambeti Paulo layandangeti bamukonke bwangu bwangu.
16 Sa'anda Bulus yana jiran zuwan Sila da Timoti a Atina, ya yi fushi a ransa, da ya ga birnin cike da gumakai.
Cindi Paulo ncalikupembelela Sailasi ne Timoti ku Atene, walapenga mumoyo pakuboneti munshi wonse walikuba wesula ne tumbwanga ntobali kukambilila.
17 Ya tattauna da Yahudawa a cikin majami'a tare da masu yin sujada ga Allah, da kuma wadanda yake samu a kowace rana, a kasuwa.
Lino Paulo walabandika ne Bayuda mung'anda ya kupaililamo pamo ne bantu bamishobo naimbi balikukambilila Lesa. Kayi walabandika ne bantu mbwalikukumanya pamusena wa makwebo busuba ne busuba.
18 Amma wadan su Abikuriyawa da masana sun yi karo da shi. Wadansun su na cewa, ''Menene wannan sakaren ke cewa?'' Wadansu kuma sun ce, ''Da alama mai wa'azi ne na wasu alloli dabam,'' domin yana wa'azin Yesu da tashin sa daga matattu.
Bantu ba mano nabambi bamulikoto lyalikukwiweti Epikuleya, neba Sitoyiki, balatotekeshana ne Paulo, nabambi balikwambeti, “Inga mbutuma iyi yapamulomo cisa ilelekeshenga kwamba cani?” Nabambi kayi balikwambeti, “Uyu lanyumfwikingeti lakambaukunga sha balesa bensu mbotuteshi kuno.” Balikwambeco pakwinga Paulo, walikukambauka Mulumbe Waina ulambanga sha Yesu ne shakupunduka kubafu.
19 Suka dauki Bulus zuwa Tudun Arasa, suna cewa, ''Ko za ka sanar mana da wannan sabuwar koyaswar taka?
Neco balamutwala Paulo ku nkuta yalikukwiweti Aleopagi ne kumwambileti, “Mutusansulwile afwe cishikunyumfwika sha ciyisho calinolino ici ncomuleyishinga.
20 Abubbuwan da kake fadi, baki ne a gare mu. Muna so mu san ma'anar su.''
Pakwinga bintu nabimbi mbyomulatwiyishinga, nkatuna tubinyumfwapo, neco tulayandanga kubinshiba cena.”
21 (Atiniyawa da bakin da ke cikinsu, suna ba da lokacin su ga fadin sabobbin abubuwa da sauraron su).
Bantu bonse balikwikala mu Atene, pamo ne bensu, balikukute cinga cakutaya cindi cabo, ne kuyandowa kutonda tonda ne kunyumfwa bintu byalinolino.
22 Bulus ya tsaya a tsakiyar Tudun Arasa ya ce, ''Ku mutanen Atiniya na lura masu kwazon addini ne ku.
Paulo walemana pakati pa nkuta ya Aleopagi ne kwambeti, “Amwe bantu bene Atene, ndabononga kwambeti mwashimpa cena mu kukambilila kwenu.
23 Na lura da abubuwan sujadar ku yayin da nake zagawa, amma na ga wani bagadi da rubutu a kansa mai cewa, ''Ga Allah wanda ba a sani ba.” Abin da kuke bauta wa cikin rashin sani, shi nake sanar maku.
Pakwinga pacindi ncondendananga mu munshi wenu uwu, ndabona misena ingi njomukute kupaililamo, pa nteme napambi mpomukute kupaililapo palembwa cisa, ‘Kuli Lesa wabula kwinshibikwa. Epeloyo ngomukute kukambilila kamutamwinshi, endiye ngondamwambilinga pacino cindi.
24 Allahn da ya yi duniya da kome da ke cikinta, tun da ya ke shine Ubangijin sama da kasa, ba ya zama a haikalin da mutane suka gina da hannu.
Uyo endiye Lesa walalenga cishi ne bintu byonse bilimo, e Mwami lendeleshenga kwilu ne cishi capanshi. Neco nkakute kwikala mu manda ebakwa ne bantu sobwe.
25 Ba ya neman taimakon kowa, babu kuma wanda ya isa ya ba shi. Shine ke ba da rai, da numfashi da kowanne abu.
Cakubinga paliya bantu ncobelela kumusebensela ne makasa abo, pakwinga paliya ncabulilwa. Endiye Lesa ukute kutupa buyumi ne muya ngotukute kuyoya, pamo ne bintu byonse.
26 Daga mutum daya ya hallici dukan al'umman duniya, ya rarraba, ya kuma sanya kowa a inda ya shirya masa.
cakutanguna Lesa walalenga muntu umo, kufuma mu muntu umo ngwalalenga, emwalafuma mishobo yonse ya bantu, kwambeti bekalenga kulikonse pacishi capacishi. Walababambilalimo cindi ca buyumu bwabo kayi ne nyinsa ya misena yabo.
27 Domin su nemi Allah ko za su iya kaiwa zuwa gareshi su same shi, ga shi kuwa ba ya nesa da kowannenmu.
Walenseco kwambeti bantu bakamulangaule, mpani ngabamwinshiba mukumulangaula. Nsombi Lesa nkalipo kutali ne njafwe twense sobwe.”
28 A cikinsa muke rayuwa, muna walwala, kamar yadda wani daga cikin masananku yace, 'Mu 'ya'yansa ne'.
Mbuli muntu naumbi ncalambeti, endiye ukute kutupa ngofu sha kuba ne buyumi, shakwenda kayi kuba mbuli ncetubele. Mbuli bakalaka maimbo benu ncobalalembeti, ne njafwe tobana bendi.
29 Idan mu 'ya'yan Allah ne, bai kamata mu danganta Allah da zinariya ko azurfa, ko kuma duwatsu da itatuwa da an sassaka ba.
Pakwinga tobana bendi Lesa, nkatwelela kuyeyeti bulesa bwakendi bwakoshana ne kambwanga kagolide nambi ka silifa nambi ka libwe lyapangwa cena ne mano a muntu.
30 Saboda haka ne, Allah ya kawar da kwanakin jahilci, amma ya ba da umarni kowa a ko'ina ya tuba.
Kaindi Lesa walikubalekelela bantu bintu byaipa mbyobalikwinsa, pakwinga nkabalikumwinshiba, nsombi lino labambilinga bantu kulikonse kwambeti basanduke.
31 Akwai ranar da ya shirya zai yi wa duniya shari'a cikin adalci, ta wurin mutumin da ya zaba. Allah ya nuna wannan mutumin, ta wurin ta da shi daga matattu''.
Lesa wasalapo busuba bumo, bwa kwisakombolosha bantu pacishi capanshi mubululami, kupitila mu muntu uyo ngwalasala. Ici walacibonesha ku bantu bonse, pakumupundusha kubafu muntuyo.
32 Da mutanen Atina sun ji batun tashi daga matattu, wadansu suka yi wa Bulus ba'a; amma wadansu kuma sun ce, ''Za mu saurare ka kuma, a kan wannan maganar.''
Nabambi bantu mpobalanyumfwa makani akupunduka kubafu ngalikwamba Paulo, balamuseka. Nsombi nabambi balambeti, tulayandanga kwambeti ukese busuba nabumbi kwisa kutwambila makani awa.
33 Bayan haka, Bulus ya bar su.
Popelapo Paulo walafumako ku nkuta.
34 Amma wasu maza a cikinsu sun yarda da bisharar, sun ba da gaskiya, hade da Diyonisiyus dan Majalisar Tudun Arasa da wata mace mai suna Damaris, da wadansu tare da su.
Nabambi bantu balakonkela Paulo balashoma. Pakati pa bantu abo palikuba Diyonisiya, wa mulikoto lyankuta ya Aleopagi, pamo ne mutukashi lina lyakendi Damalisi, ne nabambi.