< Ayyukan Manzanni 17 >
1 Bayan sun wuce biranen Amfibolis da Aboloniya, sun iso birnin Tasalunika, in da akwai wata majami'ar Yahudawa a wurin.
Linu haba hita mwi tolope ya Anfipolisi ni Apolonia, ni beeza kwi tolopo ya Tesalonoka, ku beena i sinagoge ya Majuda.
2 Bulus, kamar yadda ya saba, ya nufi wurinsu, yana tattaunawa da su har Asabaci uku, daga cikin littattafai.
Paulusi, ka chizo chakwe, naya kubali, mi mu mazuba o tatwe e nsabata na li kumbulusa nabo ku zwilila muma ñolo.
3 Bulus ya bude littattafai yana bayyana masu cewa, dole ne Almasihu ya sha wahala, ya kuma tashi daga matattu. Ya ce, ''Wannan Yesu kuwa da nake sanar maku, shine Almasihu''.
Abali kwi yalula mañolo ni ku toloka kuti kubali kwa bu tokwa kuti Kilisite a nyande ni kubuka hape kuzwa kwaa bana bafwile. Nacho, “Uzu Jesu uni wamba kwenu njeye Kilisite.
4 Wasu Yahudawa sun yarda, sun bi Bulus da Sila, da wadansu Helenawa, da Shugabannin Mata da jama'a da yawa.
Ba mwi Majuda baba zumini ni kuli kopanya ni Paulusi ni Silasi, mane ni Ma gelike babali tombwele kwali, bungi bwa banakazi baba hitile ni chichaba chikando.
5 Yahudawan da basu ba da gaskiya ba suka cika da kishi, suka dauki wadansu 'yan ta'adda daga cikin kasuwa, suka tada tarzoma cikin birnin, mutane da yawa na bin su. Sun kai hari a gidan Yason, da niyyar fitar da Bulus da Sila a gaban jama'a.
Kono Majuda basana bali kuzumina, chaku yendiswa muuna, na hinda ba nakwame ba sena sinde muma uzikizo, na kunganya chicaba hamwina, mi na bika i tolopo mwi laata li lyanganisa. Ni ba ngundunganya i nzubo ya Jasoni. Babali kusaka kuleta Paulusi ni Silasi hanze ku bantu.
6 Amma da ba su ga Bulus da Sila ba, suka ja Yason da wasu 'yan'uwa masu bi zuwa gaban mahukuntar birnin, suna cewa, ''Wadannan ne fa masu ta da zaune tsaye, gashi sun zo mana.
Kono haba sana baba bawani, ni ba tundanisa Jasoni ni bamwi bakwame habusu bwa ba sepahali be tolopo, kulila, “Aba bakwame ba chiba futumuna inkanda beeza kunu nabo.
7 Wadannan mutane da Yason ya marabta, sun saba wa dokokin Kaisar; Suna cewa akwai wani sarki mai suna - Yesu.''
A baba kwame Jason baba tambuli ba tenda chaku sandukila intaelo ya Sesare, ba cho kuti kwina zumwi simwine- Jesu.”
8 Da taron jama'a, da mahukuntan birnin suka ji haka, sun damu.
Linu chichaba ni ba sepahali be tolopo haba zuwa izi zintu, baba katazehete.
9 Bayan da sun amshi kudi daga wurin Yason da sauran 'yan'uwan, sai suka sake su.
Haba mana kuhinda intuwelo ye nsilelezo kwa Jasoni ni bamwi, ni baba lekeza kuti baliyendeze.
10 A wannan daren, 'yan'uwa masu bi suka fitar da Bulus da Sila, suka aike su garin Biriya. Da isar su can, su ka nufa majami'ar Yahudawa.
Ubo busiku ba mwakwe ni ba tumina Paulusi ni Silasi kwa Beria. Haba sika kwateni, ni be njila mu masinagoge a Majuda.
11 Mutanen Biriya daban suke da na Tasalunika, sun yarda da sakon Bulus da zuciya daya, suna kuma binciken littattafai kowace rana domin su tabbatar da sakon Bulus, ko gaskiya ne.
Linu a ba bantu babali ku sepahala kuhita abo bamwa Teselonika, mukuti baba tambuli inzwi ca maano a litukiseze, ku tatuba mañolo mwi zuba kubona kapa izi zintu muzibekalile.
12 Saboda haka mutane da yawa cikin su sun ba da gaskiya, tare da wadansu sannanun mata Helenawa da maza da yawa.
Kuzwaho bungi bwabo baba zumini, ku bika ni basusuwezi ba Ma Gelike ba bana kazi mane ni bungi bwa bakwame.
13 Amma da Yahudawan Tasalunika suka ji cewa Bulus yana wa'azin kalmar Allah a Biriya, sun haura can, sun tada hankulan jama'a.
Kono ma Juda ba Teselonika habeziba kuti Paulusi naye abali kuwamba inzwi lye Ireeza kwa Berea, ba ba yendi ko ni kubusa musunga ni ku kataza bungi bwa bantu.
14 Nan da nan, masu bi na Biriya sun dauki Bulus sun aika shi zuwa teku, an bar Sila da Timoti a Biriya tukuna.
Linu haho bulyo, ba mwaakwe ni ba tuma Paulusi kuya kwi iwate, kono Silasi ni Timetea abo niba shala kwateni.
15 Wadanda sun fitar da Bulus, sun kai shi har zuwa birnin Atina. Bulus ya ba su sako, su fada wa Sila da Timoti suyi hanzari su same shi.
Abo baba sotweze Paulusi ni bamu twala uko kwi tolopo ya Anseni. Ha basiya Paulusi kwateni, ni ba tambula intaelo yakwe ya Silasi ni Timotea ya kwiza kwali cha kuhwela muku wolekela.
16 Sa'anda Bulus yana jiran zuwan Sila da Timoti a Atina, ya yi fushi a ransa, da ya ga birnin cike da gumakai.
Linu mukuti Paulusi haba kuba lindile mwa Anseni, luuho lwakwe ni lwa katazeha mwali ha bona i tolopo i zwiile ziswaniso zi lapelwa.
17 Ya tattauna da Yahudawa a cikin majami'a tare da masu yin sujada ga Allah, da kuma wadanda yake samu a kowace rana, a kasuwa.
Mi na zeza zeza mwa sinagoge ni Majuda na bo ba bali ku lumbeka Ireeza mi mane na bo ba bali ku likopanya nabo izuba ni zuba mu cibaka ca musika.
18 Amma wadan su Abikuriyawa da masana sun yi karo da shi. Wadansun su na cewa, ''Menene wannan sakaren ke cewa?'' Wadansu kuma sun ce, ''Da alama mai wa'azi ne na wasu alloli dabam,'' domin yana wa'azin Yesu da tashin sa daga matattu.
Kono hape bamwi ba li tutite ba Ma epikulia ni ma Sitoiki ni bali kopanya naye. Mi bamwi nibati, “Uzu yo wamba ahulu u lika ku tii nzi? Bamwi ni bati,” Uboneka kuba muluti wa milimu iseni kubonwa, “kakuti abali kuluta za Jesu ni za ku buuka.
19 Suka dauki Bulus zuwa Tudun Arasa, suna cewa, ''Ko za ka sanar mana da wannan sabuwar koyaswar taka?
Ni bahinda Paulusi ni kumu leta kwa Areopagusi, ni bati, Tusaka kwi ziba uwu mulutilo seke wo wamba?
20 Abubbuwan da kake fadi, baki ne a gare mu. Muna so mu san ma'anar su.''
Ka kuti u leta zintu zi seni kubonwa mu matwi etu. Linu tusaka kwiziba kuti izi zintu zi talusa nzi.”
21 (Atiniyawa da bakin da ke cikinsu, suna ba da lokacin su ga fadin sabobbin abubuwa da sauraron su).
(Linu bonse ma Ansenia ni mabuu kwenda babali kuhala mwa teni ni be kaala ni kusena ziba tenda kwanda ku wamba ni ku tekeleza zimwi zihya.)
22 Bulus ya tsaya a tsakiyar Tudun Arasa ya ce, ''Ku mutanen Atiniya na lura masu kwazon addini ne ku.
Kuzwa aho Paulusi na zimana mukati ka ma Aeropagusi mi nacho, “Inwe muba kwame ba Anseni, ni bwene kuti mwi zwile ahulu bu mulimu mwi nzila zonse.
23 Na lura da abubuwan sujadar ku yayin da nake zagawa, amma na ga wani bagadi da rubutu a kansa mai cewa, ''Ga Allah wanda ba a sani ba.” Abin da kuke bauta wa cikin rashin sani, shi nake sanar maku.
Sina ha ni bali ku hitite ni ba boni zintu zi mu lumbeka, Ni ba wani kataala kena uwu miñolo, “Kwa Ireeza ya se zibenkene.” Icho linu chimu lapela mu kuseziba, ni chi mi wambila.
24 Allahn da ya yi duniya da kome da ke cikinta, tun da ya ke shine Ubangijin sama da kasa, ba ya zama a haikalin da mutane suka gina da hannu.
Ireeza ya ba bumbi i nkanda ni zonse zina mwateni, mukuti njeye simwine we iwulu ni hansi, ka haali mwi i tempele i ba bumbwa ni mayanza.
25 Ba ya neman taimakon kowa, babu kuma wanda ya isa ya ba shi. Shine ke ba da rai, da numfashi da kowanne abu.
Nandi ku sebelezwa cha mayanza a muntu, mane ubu kwina cha saka, mukuti iye mwine njo ha bantu bu halo ni luhuho ni zintu zonse.
26 Daga mutum daya ya hallici dukan al'umman duniya, ya rarraba, ya kuma sanya kowa a inda ya shirya masa.
Mi kuzwa ku muntu yenke a ba pangi cisi cha bantu ba hala hansi, mi ni ku akaleza ku ketwa kwe nako ni museto wa zibaka mu bahala.
27 Domin su nemi Allah ko za su iya kaiwa zuwa gareshi su same shi, ga shi kuwa ba ya nesa da kowannenmu.
Kuzwa aho, ba lukela ku gana Ireeza mukuti pona chiba sika kwali ni ku muwana, mi luli, kena kule ni yense wa kwetu.
28 A cikinsa muke rayuwa, muna walwala, kamar yadda wani daga cikin masananku yace, 'Mu 'ya'yansa ne'.
Mi mwali tuhala ni ku yenda ni kuba ni buntu bwetu, sina mu iti imwi i mpwetele yenu i ba cho, “Cho kuti naswe tu ba luzubo lwakwe.
29 Idan mu 'ya'yan Allah ne, bai kamata mu danganta Allah da zinariya ko azurfa, ko kuma duwatsu da itatuwa da an sassaka ba.
Kuzwa aho, sina hatuli tu ba luzubo lwakwe, katu swaneli ku zeza kuti bulimu bu swana ni gauda, kapa chilivela, kapa mabwe, zi bezetwe ni ka bu ma pangapanga ni kuzeza kwa muntu.
30 Saboda haka ne, Allah ya kawar da kwanakin jahilci, amma ya ba da umarni kowa a ko'ina ya tuba.
Kuzwa ho Ireeza na shila cha menso i nako ya ku li lyanganisa, kono hanu a ba laeli bantu bonse konse konse ku baka.
31 Akwai ranar da ya shirya zai yi wa duniya shari'a cikin adalci, ta wurin mutumin da ya zaba. Allah ya nuna wannan mutumin, ta wurin ta da shi daga matattu''.
Ichi cha kuti aba bakanyi izuba lwete na atule inkanda mu kuluka ca muntu yaba keeti. I reeza aba hi bupaki bozu muntu ku yense cha ku mu busa kwabana ba fwile.”
32 Da mutanen Atina sun ji batun tashi daga matattu, wadansu suka yi wa Bulus ba'a; amma wadansu kuma sun ce, ''Za mu saurare ka kuma, a kan wannan maganar.''
Linu bantu ba Ansena ha bazuwa za ku buka kwa ba fwile, bamwi ni ba sheununa Paulusi; kono bamwi ni bati, “mutu te keeleze kwako hape kwa amana niyi indaba.”
33 Bayan haka, Bulus ya bar su.
Kuzwa aho, Paulusi, na ba siya.
34 Amma wasu maza a cikinsu sun yarda da bisharar, sun ba da gaskiya, hade da Diyonisiyus dan Majalisar Tudun Arasa da wata mace mai suna Damaris, da wadansu tare da su.
Kono bamwi bantu ni ba likopanya naye ni kuzumina, mane bulyo ni Dionisuisi wa kwa Areopagite, mwanakazi ya bali ku sumpwa Damaris, mi ni bamwi ba bena na bo.