< Ayyukan Manzanni 14 >
1 A lokacin da Bulus da Barnaba sun shiga garin Ikoniya suka shiga majami'an Yahudawa suka yi wa'azi yadda har mutane da yawa daga cikin Yahudawa da Hellinawa suka ba da gaskiya.
Ie te Ikonioma añe le nindre nizilik’ am-pitontona’ o Jiosio, le akore ty lañona’ iareo kanao maro amo Jiosio naho o Grikao ro niantoke.
2 Amma Yahudawa da basu yi biyayya ba, suka zuga al'umman har suka yi fushi da 'yan'uwan.
Fe trinobo’ o Jiosy tsy niantokeo ty arofo’ o kilakila ‘ndatio vaho vinore’ iareo afero-añ’ate ty amo mpiroahalahio.
3 Suka zauna a wurin na tsawon lokaci, suna yni maganarsu gabagadi da ikon Ubangiji, yana kuma shaidar sakon alherinsa. Ya yi wannan ta wurin alamu da al'ajibai ta hannun Bulus da Barnaba.
F’ie nitambatse ao andro maro, nitalily i Talè am-pahasibehañe, ie namente i tsaray ami’ty hasoa’e, nanolotse viloñe naho halatsàñe nanoeñe am-pità’ iareo.
4 Saboda haka mutanen garin sun rabu: wadansun su suka bi ra'ayin Yahudawa, wasu kuwa sun bi manzannin.
Fe nifañambake ondati’ i rovaio; atia o mpiamo Jiosioo, le etia o nimpiamo Firàheñeoo.
5 Al'umman garin da Yahudawa sun nemi jan hankali shugabanninsu, don su wulakanta Bulus da Barnaba, su jajjefe su,
Nikilily ty ila’ o Tehodao miharo amo kilakila’ ondaty ila’eo naho o bei’ iareoo, ty hijoy iareo am-pametsaham-bato,
6 da suka gane haka suka gudu zuwa biranen Likoniya, Listira da Darbe, da garuruwa wadanda ke kewaye da su,
ie naharendreke le nibolititse mb’e Derbe naho mb’e Listra, rova i Likaonia naho mb’am-paripari’e ao,
7 a can suka yi wa'azin bishara.
nitolom-pitaroñe i talili-soay.
8 A Listira akwai wani wanda ke zaune bai taba tashi da kafafunsa ba, don shi gurgu ne tun daga haihuwa.
Te Listra ao ty lahilahy nikonenake avao, naleme fandia, kepeke boak’ an-kovin-drene’e, mb’e lia’e tsy ninokitse.
9 Wannan mutumin ya ji Bulus yana magana. Bulus ya kafa masa ido, ya gane mutumin na da bangaskiya da za a warkar da shi. Sai ya ce masa da murya mai karfi, “Tashi ka tsaya akan kafafunka”
Tsinendre’e ty saontsi’ i Paoly, le hinare’ i Paoly naho nioni’e te nahatsàke hañahàñ’ aze i fatokisa’ey,
10 Sai mutumin ya yi tsalle ya fara tafiya da kafafunsa, yana yawo.
le napaza’e ty hoe: Miongaha am-pandia’oo! Aa le nitsamboan-dre naho nanjotike.
11 Da jama'an garin sun ga abin da Bulus ya yi, suka tada muryarsu suna cewa da Likoniyanci, “Ai alloli sun ziyarce mu daga sama, da kamanin mutane.”
Ie nioni’ i lahialeñey i nanoe’ i Paoliy, le songa nikontsiañe an-tsaontsy Likaonia, ami’ty hoe: Fa totsak’ aman-tikañ’ atoy o ndrañahareo misare ondaty!
12 Suna kiran Barnaba da sunan “Zafsa,” Bulus kuwa suka kira shi da sunan “Hamisa” domin shine yafi yin magana.
Natao’ iereo Jopitera t’i Barnabasy, naho Hermese t’i Paoly amy t’ie ty talèn-tsara.
13 Sai firist din zafsa wanda dakin yin masa sujada na kofar birni; ya kawo bijimai biyu da furannin da aka saka su kamar gammo; shi da jama'arsa suna so su yi masa hadaya.
Nanese añombelahy naho voñe firavahañe mb’ an-dalam-bey mb’eo ty talèm-pisoro’ i Jopitera mpimoneñe amy anjomba’e miavake aolo’ i rovay eiy, Ie naho i lahialeñey ho nisoroñe.
14 Amma da manzannin, wato Barnaba da Bulus, su ka ji labarin, suka yage rigunansu, suka hanzarta zuwa gun taron mutanen.
Fe jinanji’ i Barnabasy naho i Paoly izay, le nandriatse saroñe vaho nilay anteñateña’ i lahialeñey ao nikoike ty hoe:
15 Suna ta cewa, “Kuji! Ku mutane don me kuke wannan abin? Mu fa mutane ne kamarku. Mun kawo maku labari mai dadi ne, da cewa, ku rabu da abubuwa marar amfani, ku koma ga Allah mai rai, wanda ya hallici sama da kasa da teku da dukan abubuwa da ke cikinsu.
O roandriañeo, akore ty anoa’ areo zao? Ondaty hambam-bintañe ama’ areo zahay, minday talily soa ho anahareo, hitaroñe ty hiambohoa’ areo o raha tsy jefa’e retiañe ho mb’aman’ Añahare veloñe, i namboatse i likerañey naho ty tane toy naho i riakey vaho ze he’e ama’e ao.
16 A da dai ya bar mutane su yi abinda suka ga dama.
Toe nado’e hañavelo amy ze homba’e o mpirofoko amo tariratse taoloo.
17 Duk da haka, bai bar kansa ba tare da shaida ba, don yana bada abubuwa masu kyau, yana ba ku ruwan sama, lokatai masu albarka, ya cika ranku da abinci da farin ciki.”
Fe tsy nenga’e tsy ho amam-pitalily, le tolora’e hasoa naho ampahavia’e orañe boak’ andindìñe ao naho vole an-tsam-pamokarañe vaho anjotsoa’e mahakama naho hafaleañe mahaeneñe amo arofon-tikañeo.
18 Duk da wadannan kalmomin da kyar, Bulus da Barnaba suka iya tsayar da su daga yi masu hadaya.
Fe didý tsy nahasebañe i lahialeñey hisoroñe am’ iereo i saontsy zay.
19 Amma wasu Yahudawa daga Antakiya da wasunsu daga Ikoniya suka rinjayi tarun jama'ar. Suka jajjefi Bulus suka ja shi zuwa wajen garin, suna ganin kamar ya mutu.
Lonea amy zao ty Jiosy ila’e boak’ Antiokia naho e Ikaonioma nitrobo i lahialeñey, nametsa-bato amy Paoly le kinovovo’ iereo alafe’ i rovay ey, fa natao t’ie nivetrake.
20 Duk da haka da almajirai suka kewaye shi a tsaitsaye, sai ya tashi ya koma cikin garin. Washegari, ya tafi Darba tare Barnaba.
Aa naho niarikoboña’ o mpiama’eo, le niongake re nizilik’ an-drova ao. Ie amy loak’ àndroy, nienga rekets’ i Barnabasy le nomb’e Derbe mb’eo,
21 Bayan sun yi wa'azin bishara a wannan birnin suka kuma sami almajirai da yawa, suka dawo Listira, da Ikoniya da Antikiya.
nitaroñe i talili-soay amy rovay, nampivangongo o mpiòkeo, le nibalike mb’e Listra naho e Ikaonioma vaho Antiokia mb’eo,
22 Suna karfafa zuciyar almajiran su rike bangaskiyarsu, su ci gaba da ita, suna ce masu, “Ta wurin jimrewa mai yawa zamu shiga mulkin Allah, don haka dole ne mu sha wahala.”
nañafatratse ty arofo’ o mpiòkeo, nandrisike iareo hitoloñe am-patokisañe, ami’ty hoe: Lako hasotry ty hisorohañe hahafizilihan-tika amy Fifehean’ Añaharey.
23 Da suka zabar masu dattawa a kowace iklisiya, sai suka yi addu'oi da azumi, suka mika su ga Ubangiji, ga wanda suka gaskanta a gareshi.
Le nanendre mpifehe amy Fivory iaby rey naho nihalaly an-dilitse, ie nonjone’ iareo amy Talè natokisa’ iareoy.
24 Sa'annan sun bi ta Bisidiya suka kai Bamfiliya.
Niranga i Pisidia iereo, le nipok’ e Pamfilià añe;
25 Da suka yi maganarsu a Biriya, sun wuce zuwa har Italiya.
nitaroñe i tsaray e Perga vaho nizotso mb’e Atalìa mb’eo.
26 Ta jirgin ruwa zuwa Antakiya, a nan ne aka mika su ga alherin Allah don aikin da suka gama a yanzu.
Hirik’ ao le nijon-dakañe mb’e Antiokia añe, amy nanolorañe iareo an-kasoan’ Añahare i fitoroñañe nihenefa’ iareoiy.
27 Da isowarsu Antakiya sun tara 'yan iklisiya a wuri daya, sun ba da labarin dukan abin da Allah ya yi ta wurinsu. Da yadda Ya bude kofa a wurin al'ummai ta bangaskiya.
Ie nivotrak’eo, le natonto’ iareo i Fivoriy vaho nitalily ze hene nanoen’ Añahare añam’ iereo naho ty nanokafa’e lalañe amo kilakila ondatio.
28 Sun zauna tare da almajiran na tsawon lokaci.
Aa le nitambatse ela amo mpiokeo iereo.