< Ayyukan Manzanni 13 >
1 A cikin iklisiyar da take Antakiya, akwai annabawa da malamai. Sune su Barnabas, Saminu (wadda ake kira Baki) da Lukiya Bakurame da Manayin (wanda aka yi renon su tare da sarki Hiridus mai mulki) da Shawulu.
Mu mubungano waku Antiyokeya mwalikuba bashinshimi ne beshikwiyisha aba; Banabasi ne Shimoni walikukwiweti muntu mushipa, ne Lusiya waku Kulene, ne Manaeni uyo walalelwa pamo ne Mwami Helode, kayi ne Saulo.
2 Sa'adda suke bauta wa Allah tare da azumi, sai Ruhu Mai Tsarki ya ce, “Ku kebe mani Barnaba da Shawulu domin aikin da na kiraye su”.
Busuba nabumbi mpobalabungana kwambeti bamutembaule Lesa, ne kwambeti balikanishe kulya cakulya, Mushimu Uswepa walabambileti, “Kamumbikilani palubasu Banabasi ne Saulo, kwambeti benga basebense ncito njendalabakuwila.”
3 Bayan taron sun yi addu'a da azumi, sai suka sa masu hannu, su suka sallame su.
Lino panyuma pakulikanisha kulya ne kupaila ne kubika makasa palyendibo, balabatuma.
4 Sai Shawulu da Barnabas suka yi biyayya da Ruhu Mai Tsarki suka tafi Sulukiya; daga nan suka ketare zuwa tsibirin Kuburus.
Banabasi ne Saulo, balatumwa ne Mushimu Uswepa, balaya ku Selukeya. Kufuma uko balatanta bwato ne kuya kushika pansumbu ya Saipulasi.
5 Sa'adda suke garin Salami, suka koyar da maganar Ubangiji a majami'un Yahudawa, suna kuma tare da Yahaya Markus mai taimakonsu.
Mpobalashika mu munshi wa Salamu, balakambauka maswi a Lesa mu manda akupaililamo a Bayuda. Balikuba ne Yohane uyo walikubanyamfwilisha.
6 Bayan sun zaga tsibirin duka har Bafusa, nan suka iske wani Bayahude mai suna Bar-yeshua mai tsafi kuma annabin karya.
Balendana pansumbu ponse, mpaka balashika ku munshi wa Pafosi. Uko nkobalacana mung'anga, lina lyakendi, Bala-yesu Muyuda, mushinshimi mubepeshi.
7 Wannan mai tsafin wanda ke tare da Makaddas, shi Sarjus Bulus mutum mai basira ne. Wannan kuwa ya kira Shawulu da Barnaba domin yana so ya ji maganar Allah.
Uyu muntu walikuba munendi Mwendeleshi Selegiyo Paulo, muntu wacenjela. Uyu Selegiyo Paulo, walakuwa Banabasi ne Saulo, pakwinga walikuyandishisha kunyumfwa maswi a Lesa.
8 Amma Elimas “mai tsafi” (fasarar sunansa kenan) ya yi adawa da su; yana so ya baudar da Makaddashin daga bangaskiya.
Elimasi mung'anga usa, Elimasi nilina nalimbi lya Bala-Yesu mu Cigiliki. Walatotekana nabo, kwelekesha kushinkilisha mwendeleshi kwambeti katashoma muli Yesu.
9 Amma Shawulu wanda ake ce da shi Bulus yana cike da Ruhu Mai Tsarki ya kafa masa ido.
Nomba Saulo, uyo walikukwiweti Paulo, walesulilwa ne Mushimu Uswepa, walamulangishisha
10 Sai ya ce, “Kai dan iblis, kana cike da kowace irin yaudara da mugunta. Kai abokin gabar kowanne irin adalci ne. Ba za ka daina karkata mikakkakun hanyoyin Ubangiji ba?
walamwambileti, “Obe mwanendi Muyungaushi, mulwani wabululami, obe weshikulicenjelesha ne bwipishi, nukaleke lilyoni kufulunganya makani akubinga a Mwami Lesa?
11 Yanzu ga hannun Ubangiji bisa kanka, zaka zama makaho. Ba za ka ga rana ba nan da dan lokaci.” Nan take kuwa sai wani hazo da duhu suka rufe shi ya fara yawo yana neman mutane su yi masa jagora.
Pacindi copele cino Mwami Lesa nakomboloshe ne kukupa mulandu, nushipilwe nteti ulibonepo lisuba kwakacindi kang'ana.” Popelapo mushinshe wa shikunku walamufweka mumenso. Elimasi walashipilwa walatatika kulipuntapunta, kulangaula muntu welela kumutanguninako kaliwamwikata kucikasa.
12 Bayan da Makaddashin ya ga abin da ya faru ya ba da gaskiya saboda ya yi mamakin koyarwa game da Ubangiji.
Mwendeleshi usa mpwalabona calenshika, walashoma. Walakankamana pakunyumfwa mbyobalikwiyisha bya Mwami Yesu.
13 Bulus da abokansa suka shirya suka ketare a jirgin ruwa daga Bafusa zuwa Firjiya a Bamfiliya. Amma Yahaya ya bar su ya koma Urushalima.
Paulo ne banendi balatanta bwato ku Pafosi kuya ku Pega, mucibela ca Pamfiliya. Nomba Yohane walabashiya walabwela combenyuma ku Yelusalemu.
14 Bulus da abokansa suka tafi daga Firjiya zuwa Antakiya na kasar Bisidiya. Nan suka shiga majami'a ran Asabaci suka zauna.
Mpobalafuma ku Pega, balapitilila mpaka balashika ku Antiyokeya mucibela ca Pisidiya. Pa busuba bwa Sabata balengila mu ng'anda mobalikupailila Bayuda, balekala panshi.
15 Bayan karatun dokoki da annabawa, shugabanin iklisiyar suka tura sako cewa, “'Yan'uwa, idan kuna da wani sakon karfafawa ga jama'a ku fadi.”
Bamakulene bang'anda yakupaililamo mpobalabelenga maswi mulibuku lya Milawo ya Mose, ne mulibuku lyabashinshimi bakulukulu, balabatumina maswi akwambeti, “Mobanse, na mukutepo maswi akuyuminishako bantu balikuno, tulamusengenga ngamwambapo.”
16 Bulus kuwa ya tashi ya yi alama da hannunsa ya ce, “Mutanen Isra'ila da ku wadanda kuke girmama Allah, ku ji.
Popelapo Paulo walanyamuka ne kubamweneka bantu ne makasa ne kwambeti. “Amwe Baislayeli baname, ne njamwe mwense mukute kutembaula Lesa, kamunyumfwani!
17 Allahn Isar'ila ya zabi kakkaninmu ya kuma ribabbanya su sa'adda suke kasar Masar da kuma madaukakin iko ya fito da su daga cikinta.
Lesa wamushobo wetu afwe Baislayeli, walasala bamashali betu bakulukulu, walabafulisha kabacili bensu mucishi ca Injipito. Walabapulisha mucishico ne cikasa cakendi cangofu.
18 Ya yi hakuri da su a jeji har na tsawon shekara arba'in.
Walabalama cena byaka makumi ana mucinyika, nikukabeti balikwalilwa kumunyumfwila.
19 Bayan ya hallaka kasashe bakwai a kasar Kan'ana, ya ba kakkaninmu kasar nan gado.
Lesa walashina mishobo isanu ne ibili ya bantu balikwikala mucishi ca Kenani, walabalamuna cishico ne kupa Baislayeli kuba cishi cabo.”
20 Duk wadanan abubuwan sun faru shekaru dari hudu da hamsin da suka wuce. Bayan wadannan, Allah ya ba su alkalai har sai da annabi Sama'ila ya zo.
“Ibi byonse byalamanta byaka pepi myanda ina ne makumi asanu. Kufumapo walabapa bomboloshi kushika kucindi ca Samiyele.
21 Sai jama'a suka roka a ba su sarki, Allah kuwa ya ba su Saul dan Kish, mutumin kabilar Binyamin ya zama sarki har na tsawon shekara arba'in.
Bantu balasenga kwambeti Lesa abape Mwami, neco Lesa walabapa Saulo, mwanendi Kisi, wamucikombo ca Benjameni, uyo walabendelesha byaka makumi ana.
22 Allah kuwa ya cire shi daga kan kujerar sarauta, ya daga Dauda ya zama sarkinsu. A kan Dauda ne Allah ya ce, 'Na sami Dauda dan Yessi, mutumin da zuciyata ke so; zai yi duk abin da nake so'.
Kufumapo Lesa walamufulapo Saulo, ne kubikapo Dafeti kuba Mwami wabo. Pali Dafeti Lesa walambeti, ‘Ndacana Dafeti, mwanendi Jese, emuntu ngonsuni, kayi nakense bintu byonse mbyondayandanga.’
23 Daga zuriyar mutumin nan Allah ya fito da mai ceto, Yesu, kamar yadda aka alkawarta zai yi.
Kufuma mubashikululwa bamucikombo ca Dafeti, Lesa walasalamo Yesu kuba Mupulushi wa Baislayeli, mbuli ncalalaya.
24 Wannan ya faru kafin Yesu ya zo, Yahaya ya yi shelar baftimar tuba ga jamma'ar Isra'ila.
Yesu katanatatika ncito, Yohane walikukambaukila Baislayeli bonse, kwambeti basanduke kushiya bwipishi bwabo ne kubatishiwa.
25 Sa'adda Yahaya ya gama aikin sa, sai ya ce, 'Wanene ni a tsamanin ku? Ba nine shi ba. Amma ku saurara, akwai wani mai zuwa bayana wanda maballin takalminsa ban isa in kwance ba.'
Cindi Yohane ncalikuba pepi kupwisha ncito yakendi, walabepusha bantu, ‘Inga amwe mulayeyengeti ame njame bani? Ame ntame uyo ngomulapembelelenga sobwe. Nsombi palesanga naumbi panyuma pakame, ngondelela kubula kufulula nkwabilo shakendi.”
26 Yan'uwa 'ya'ya daga zuriyar Ibrahim, da wadanda ke bautar Allah a cikinku, saboda mune aka turo sakon ceto.
“Mobanse, mobashikululwa ba Abulahamu, ne njamwe mwense mukute kukambilila Lesa, ni kuli njafwe Lesa nkwalatumini mulumbe uwu walupulusho.
27 Saboda wadanda ke zaune cikin Urushalima, da masu mulkinsu, ba su gane shi ba, kuma sun cika fadin annabawa da a ke karantawa kowace ranar Asabaci ta wurin kashe shi.
Bantu bekala mu Yelusalemu ne batangunishi baliya kumwinshiba Yesu, kayi baliya kwanyumfwishisha maswi abashinshimi bakulukulu awo ngobalikubelenga pabusuba bwa Sabata bulibonse. kakuli balakwanilisha calambwa ne bashinshimi bakulukulu, pakumombolosha Yesu kwambeti ashiniwe.”
28 Duk da cewa ba su sami dalilin mutuwa a kansa ba, suka roki Bilatus ya kashe shi.
Nikukabeti baliya kucana mulandu welela lufu, balamusenga Pilato kwambeti Yesuyo ashiniwe.
29 Bayan sun gama duk abin da aka rubuta game da shi, sai suka sauke shi daga giciye suka sa shi a cikin kabari.
Mpobalapwisha kwinsa byonse, mbuli ncebyalembwa mu Mabala a Lesa bilambanga sha Yesu, abo balikukonkela kwiyisha kwakendi, balamuselushapo palusanda, ne kuya kumubika mumanda.
30 Amma Allah ya tashe shi daga matattu.
Nomba Lesa walamupundusha kubafu,
31 Mutanen da suka zo tare da shi daga Galili da Urushalima kuwa suka yi ta ganinsa har kwanaki da yawa. Wadanan mutane kuma sune shaidunsa ga jama'a a yanzu.
walabonekela kwa masuba angi ku bantu basa balikumushindikila kufuma ku Galileya kuya ku Yelusalemu katanafwa. Bantu aba ebakamboni bakendi kubantu bamu Islayeli.
32 Mun kawo maku labari mai dadi game da alkawaran da aka yi wa kakkaninmu.
Neco afwe tulesa kukambauka Mulumbe Waina wa bishomesho Lesa mbyalalaya bamashali betu bakulukulu.
33 Ubangiji ya bar mana alkawaran. Don haka ya ta da Yesu daga matattu. Kamar yadda ya ke a littafin zabura ta biyu: ''Kai da na ne yau na zama mahaifinka.''
Ibyo mbyalalaya latwinshili afwe, tobashukululwa babo, pakumupundusha Yesu kubafu. Mbuli ncecalembwa Mukutembaula kwacibili kwambeti, Obe omwaname, lelo ndaba baiso.
34 Kuma dalilin tayar da shi daga matattu shine saboda kada jikinsa ya rube, ya yi magana kamar haka: ''Zan baku albarkun Dauda masu tsarki tabatattu.''
Lesa walamupundusha Yesu kubafu kwambeti katabola sobwe. Calenshika mbuli ncalambeti, Ninkakupe colwe caswepa, kayi cancinencine, ico ncendalamulaya Dafeti.
35 Wannan shine dalilin da ya yi magana kuma a wata Zabura, 'Ba za ka bar Mai Tsarkinka ya rube ba.'
Ecebo cakendi Mukutembaula nakumbi kayi walambeti, Nteti mukalekelele Musebenshi wenu Washomeka kwambeti akabole.
36 Bayan Dawuda ya yi wa Allah bauta a cikin zuciyarsa da kuma abin da Allah yake so, ya mutu, aka binne shi tare da kakkaninsa, ya kuma ruba,
Awa maswi nkalambanga sha Dafeti, pakwinga Dafeti mubuyumi bwakendi mpwalakwanilisha kusebensa ncito njalamubambila Lesa, walafwa ne kubikwa mu manda uko nkobalabikwa bamashali bakulukulu, mubili wakendi walabola.
37 amma wanda Allah ya tayar bai ga ruba ba.
Nomba usa ngwalapundusha Lesa kubafu, mubili wakendi uliya kubolapo sobwe.
38 'Yan'uwa, ku sani cewa ta wurin mutumin nan aka yi maku wa'azin gafarar zunubai.
Neco mobanse bame, kamwinshibani kwambeti, kupitila muli Yesu, Lesa lamulekelelenga bwipishi bwenu, ici encotulakambaukunga kulinjamwe.
39 Ta wurinsa ne duk wanda ya ba da gaskiya zai kubuta daga dukan abin da dokar Musa bata 'yantar da ku a kai ba.
Uliyense washoma Yesu walulamikwa pamenso a Lesa, uko nkomwelela kubula kukucana pakukonka Milawo ya Mose.
40 Saboda haka ku yi hankali da abubuwan da annabawa suka fada kada su faru a kanku:
Amwe cenjelani, kwambeti byalambwa ne bashinshimi bakulukulu bikabule kwinshika kuli njamwe, Ibyo mbyebalambeti,
41 'Ku masu reni, za ku rude don mamaki, ku kuma shude; saboda ina aiki a cikin kwananakinku, aikin da ba za ku yarda ba ko da wani ya gaya maku.”
“Kamunyumfwani amwe beshikucobola! Mukankamane ne kufwililila! Pakwinga mucindi cabuyumi bwenu ame ninkensepo cintu nceti mukabule kushoma sobwe, nambi muntu naumbi umusansulwila.”
42 Da Bulus da Barnaba suna fita kenan, sai jama'a suka rokesu, su sake yin irin wannan magana ranar Assabaci mai zuwa.
Paulo ne Banabasi mpobalikupula mung'anda yakupaililamo Bayuda, basa bantu balabasenga kwambeti bakese kayi pa Sabata, kwisa kupitilisha kukambauka pabintu ibi.
43 Bayan da sujadar ta kare, Yahudawa da yawa da kuma wadanda suka shiga addinin Yahudanci suka bi Bulus da Barnaba, sai suka gargade su da su cigaba da aikin alherin Allah.
Nomba bantu mpobalamwaika, Bayuda bangi pamo ne bantu nabambi balikukambilila Lesa balikukonkela ciyisho ca Bayuda, balakonkela Paulo ne Banabasi. Bantu aba babili balambila likoto lya bantu, ne kubayuminisha kwambeti bapitilishe kushoma munkumbo sha Lesa.
44 Da Asabaci ta kewayo, kusan dukan garin suka taru domin su ji maganar Ubangiji.
Mpobwalashika busuba bwa Sabata, bantu bonse ba mumunshi uwo balabungana kwambeti banyumfwe maswi a Mwami.
45 Sa'adda Yahudawa suka ga taron jama'a, sai suka cika da kishi suna karyata abubuwan da Bulus ya fada suka kuma aibata shi.
Nomba Bayuda basa mpobalabona likoto lyabantu, balanyumfwa munyono. Balatatika kumutoteka Paulo mbyalikwamba, kayi balamucobola.
46 Amma Bulus da Barnaba sun yi magana gabagadi suka ce, “Dole ne a fara fada maku maganar Allah. Amma da yake kun ture ta, kun nuna baku cancanci rai madawwami ba soboda haka zamu juya ga al'ummai. (aiōnios )
Paulo ne Banabasi balamba kwakubula buyowa, balambeti, “Cakubinga calikuba celela kwambeti tukambauke maswi a Lesa kulinjamwe nanshi. Nomba bonani mulakana mobene, mulalileshe mobene kwambeti nkamwelela kutambula buyumi butapu, nitumushiye, nitwenga kubantu bakunsa.” (aiōnios )
47 Don haka Ubangiji ya umarce mu, cewa, 'Na sa ku haske ga al'ummai, saboda ku kawo ceto ga iyakar duniya.'”
Pakwinga Mwami walatwambileti, Ndakubiki kwambeti umunikile bantu bakunsa, Kwambeti bantu balimucishi conse bakapuluke pacebo cakobe.
48 Da al'ummai suka ji haka, sai suka yi murna suka kuma yabi kalmar Ubangiji. Dukan wadanda aka kaddarawa samin rai madawwami suka tuba. (aiōnios )
Mpobalanyumfweco bantu bakunsa, balakondwa ne kulumba maswi a Mwami. Abo Lesa mbwalasala kwambeti bakatambule buyumi butapu, balashoma. (aiōnios )
49 Kalmar Ubangiji kuwa ta bazu a kowanne bangaren yankin.
Maswi a Mwami alamwaikila kuli konse mucimpansha ici.
50 Amma Yahudawan suka zuga wadansu mata masu sujada, masu daraja da kuma shugabannin mazan garin. Wannan ya tayar da tsanani ga Bulus da Barnaba har suka fitar da su daga iyakar garinsu.
Nomba Bayuda basa balayungaula batukashi bayampuwo abo balikukambilila Lesa ne batangunishi ba mumunshi. Balatatika kupensha Paulo ne Banabasi ne kubatandanya kufuma mucimpansha cabo.
51 Amma Bulus da Barnaba suka kade masu kurar kafarsu. Suka tafi garin Ikoniya.
Paulo ne Banabasi balapampamuna lusuko kumyendo kwabo, kwambeti lube bukamboni bwa kukana kwabo, kufumapo balaya ku Ikoniya.
52 Amma almajiran suka cika da farin ciki da kuma Ruhu Mai Tsarki.
Beshikwiya baku Antiyokeya balakondwa kayi balesulilwa ne Mushimu Uswepa.